< Apostelenes gerninger 26 >

1 Men Agrippa sagde til Paulus: „Det tilstedes dig at tale om dig selv.” Da udrakte Paulus Haanden og forsvarede sig saaledes:
Sai Agiriffa ya ce wa Bulus, “An ba ka izini ka yi magana.” Saboda haka Bulus ya yi alama da hannunsa ya fara kāriyarsa.
2 „Jeg agter mig selv lykkelig, fordi jeg i Dag skal forsvare mig for dig angaaende alle de Ting, for hvilke jeg anklages af Jøderne, Kong Agrippa!
Ya ce, “Sarki Agiriffa, na yi sa’a da na tsaya a gabanka yau yayinda nake kāriyata game da dukan zargin Yahudawa,
3 navnlig fordi du er kendt med alle Jødernes Skikke og Stridsspørgsmaal; derfor beder jeg dig om, at du taalmodigt vil høre mig.
musamman ma domin ka saba sosai da dukan al’adun Yahudawa da kuma maganganunsu. Saboda haka ina roƙonka ka saurare ni da haƙuri.
4 Mit Levned fra Ungdommen af, som fra Begyndelsen har været ført iblandt mit Folk og i Jerusalem, vide alle Jøderne Besked om;
“Yahudawa duk sun san yadda na yi rayuwa tun ina yaro, daga farkon rayuwata a ƙasarmu da kuma a Urushalima.
5 thi de kende mig i Forvejen lige fra først af (om de ellers ville vidne), at jeg har levet som Farisæer efter det strengeste Parti i vor Gudsdyrkelse.
Sun san ni tun da daɗewa za su kuwa shaida, in suna so, cewa bisa ga ɗarikar addininmu mafi tsanani, na yi rayuwar Bafarisiye ne.
6 Og nu staar jeg her og dømmes for Haabet paa den Forjættelse, som er given af Gud til vore Fædre,
Yanzu kuwa saboda begena cikin abin da Allah ya yi wa kakanninmu alkawari ne, ake mini shari’a yau.
7 og som vort Tolvstammefolk haaber at naa frem til, idet de tjene Gud uafladeligt Nat og Dag; for dette Haabs Skyld anklages jeg af Jøder, o Konge!
Wannan shi ne alkawarin da kabilanmu goma sha biyu suke bege su ga cikawarsa, yayinda suke bauta wa Allah da himma dare da rana. Ya Sarki, saboda wannan bege ne fa Yahudawa suke zargena.
8 Hvor kan det holdes for utroligt hos eder, at Gud oprejser døde?
Don me wani a cikinku zai yi shakka cewa Allah yana tā da matattu?
9 Jeg selv mente nu ogsaa at burde gøre meget imod Jesu, Nazaræerens Navn,
“Ni ma a dā na tabbata cewa ya kamata in yi duk abin da zan iya yi domin in yi gāba da sunan Yesu Banazare.
10 og det gjorde jeg ogsaa i Jerusalem; og jeg indespærrede mange af de hellige i Fængsler, da jeg havde faaet Fuldmagt dertil af Ypperstepræsterne, og naar de bleve slaaede ihjel, gav jeg min Stemme dertil.
Abin da na yi ke nan a Urushalima. Da izinin manyan firistoci na sa tsarkaka da yawa a kurkuku, sa’ad da kuma ake kashe su, nakan ka da ƙuri’ata gāba da su.
11 Og i alle Synagogerne lod jeg dem ofte straffe og tvang dem til at tale bespotteligt, og rasende end mere imod dem forfulgte jeg dem endog til de udenlandske Byer.
Sau da dama nakan bi majami’a-majami’a, in sa a yi musu hukunci. Na kuma yi ƙoƙarin tilasta su su yi saɓo. Don kuma tsananin fushi da su, sai da na fafare su har waɗansu garuruwa na ƙetaren iyaka, ina tsananta musu.
12 Da jeg i dette Øjemed drog til Damaskus med Fuldmagt og Myndighed fra Ypperstepræsterne,
“A cikin irin tafiye-tafiyen nan ne ina kan hanya zuwa Damaskus tare da izini daga manyan firistoci.
13 saa jeg undervejs midt paa Dagen, o Konge! et Lys fra Himmelen, som overgik Solens Glans, omstraale mig og dem, som rejste med mig.
Da tsakar rana, ya sarki, sa’ad da nake kan hanya, sai na ga wani haske daga sama, fiye da hasken rana, yana haskakawa kewaye da ni da abokan tafiyata.
14 Men da vi alle faldt til Jorden, hørte jeg en Røst, som sagde til mig i det hebraiske Sprog: Saul! Saul! hvorfor forfølger du mig? det bliver dig haardt at stampe imod Brodden.
Dukanmu muka fāɗi ƙasa, na kuwa ji wata murya tana ce mini da harshen Arameyik, ‘Shawulu, Shawulu, don me kake tsananta mini? Yana da wuya ka shuri tsinken tsokanar dabba.’
15 Og jeg sagde: Hvem er du, Herre? Men Herren sagde: Jeg er Jesus, som du forfølger.
“Sai na yi tambaya na ce, ‘Wane ne kai, ya Ubangiji?’ “Ubangiji ya ce, ‘Ni ne Yesu wanda kake tsananta wa.
16 Men rejs dig og staa paa dine Fødder; thi derfor har jeg vist mig for dig, for at udkaare dig til Tjener og Vidne, baade om det, som du har set, og om mine kommende Aabenbaringer for dig,
Yanzu ka tashi, ka tsaya da ƙafafunka. Na bayyana a gare ka don in naɗa ka bawa da kuma mai shaidar abin da ka gani game da ni da kuma abin da zan nuna maka.
17 idet jeg udfrier dig fra Folket og fra Hedningerne, til hvilke jeg udsender dig
Zan tsirar da kai daga mutanenka da kuma daga Al’ummai. Ina aikan ka zuwa gare su domin
18 for at oplade deres Øjne, saa de maa omvende sig fra Mørke til Lys og fra Satans Magt til Gud, for at de kunne faa Syndernes Forladelse og Lod iblandt dem, som ere helligede ved Troen paa mig.
ka buɗe idanunsu su kuwa juyo daga duhu zuwa haske, daga mulkin Shaiɗan kuma zuwa wurin Allah, domin su sami gafarar zunubai da kuma matsayi a cikin waɗanda aka tsarkake ta wurin bangaskiya a cikina.’
19 Derfor, Kong Agrippa! blev jeg ikke ulydig imod det himmelske Syn;
“Saboda haka fa, Sarki Agiriffa, ban yi rashin biyayya ga wahayin nan daga sama ba.
20 men jeg forkyndte baade først for dem i Damaskus og saa i Jerusalem og over hele Judæas Land og for Hedningerne, at de skulde fatte et andet Sind og omvende sig til Gud og gøre Gerninger, Omvendelsen værdige.
Da farko ga waɗanda suke a Damaskus, sa’an nan ga waɗanda suke a Urushalima da kuma cikin dukan Yahudiya, da kuma ga Al’ummai su ma, na yi wa’azi don su tuba su juyo ga Allah su kuma tabbatar da tubansu ta wurin ayyukansu.
21 For denne Sags Skyld grebe nogle Jøder mig i Helligdommen og forsøgte at slaa mig ihjel.
Shi ya sa Yahudawa suka kama ni a filin haikali suka kuma yi ƙoƙarin kashe ni.
22 Det er altsaa ved den Hjælp, jeg har faaet fra Gud, at jeg har staaet indtil denne Dag og vidnet baade for smaa og store, idet jeg intet siger ud over det, som baade Profeterne og Moses have sagt skulde ske,
Amma na sami taimakon Allah har yă zuwa yau. Yanzu ga ni a tsaye a nan, ina shaida ga babba da yaro. Ba na faɗin kome fiye da abin da annabawa da Musa suka ce zai faru,
23 at Kristus skulde lide, at han som den første af de dødes Opstandelse skulde forkynde Lys baade for Folket og for Hedningerne.”
cewa Kiristi zai sha wahala, kuma a matsayin wanda yake na fari da zai tashi daga matattu, zai yi shelar haske ga mutanensa da kuma Al’ummai.”
24 Men da han forsvarede sig saaledes, sagde Festus med høj Røst: „Du raser, Paulus! den megen Lærdom gør dig rasende.”
A nan ne fa Festus ya tsai da kāriyar Bulus. Ya yi ihu ya ce, “Bulus! Kai dai ruɗaɗɗe ne, yawan karatunka yana juya maka kai.”
25 Men Paulus sagde: „Jeg raser ikke, mægtigste Festus! men jeg taler sande og betænksomme Ord.
Bulus ya amsa ya ce, “Ba na hauka, ya mafifici Festus. Abin da nake faɗi gaskiya ne da kuma mai kyau.
26 Thi Kongen ved Besked om dette, og til ham taler jeg frimodigt, efterdi jeg er vis paa, at slet intet af dette er skjult for ham; thi dette er ikke sket i en Vraa.
Sarki ya san waɗannan abubuwa, ina kuma iya yin magana da shi a sake. Na tabbata cewa ba ɗaya daga cikin waɗannan da ya kuɓuce saninsa, domin ba a ɓoye aka yi shi ba.
27 Tror du, Kong Agrippa, Profeterne? Jeg ved, at du tror dem.”
Sarki Agiriffa ka gaskata da annabawa? Na san ka gaskata.”
28 Men Agrippa sagde til Paulus: „Der fattes lidet i, at du overtaler mig til at blive en Kristen.”
Sai Agiriffa ya ce wa Bulus, “Kana tsammani cewa a cikin ɗan ƙanƙanin lokaci kana so ka mai da ni Kirista?”
29 Men Paulus sagde: „Jeg vilde ønske til Gud, enten der fattes lidet eller meget, at ikke alene du, men ogsaa alle, som høre mig i Dag, maatte blive saadanne, som jeg selv er, paa disse Lænker nær.”
Bulus ya amsa ya ce, “Ko a ɗan lokaci, ko a lokaci mai yawa, ina addu’a ga Allah cewa, ba kai kaɗai ba amma duk waɗanda suke saurare ni a yau su zama abin da nake, sai dai ban da sarƙoƙin nan.”
30 Da stod Kongen op og Landshøvdingen og Berenike og de, som sade hos dem.
Sai sarki ya tashi, haka kuma gwamna da Bernis da kuma waɗanda suke zaune tare da su.
31 Og da de gik bort, talte de med hverandre og sagde: „Denne Mand gør intet, som fortjener Død eller Lænker.”
Suka bar ɗakin, kuma yayinda suke magana da juna, sai suka ce, “Wannan mutum ba ya yin kome da ya isa kisa ko dauri.”
32 Men Agrippa sagde til Festus: „Denne Mand kunde være løsladt, dersom han ikke havde skudt sig ind under Kejseren.”
Sai Agiriffa ya ce wa Festus, “Da ba don wannan mutum ya ɗaukaka ƙara zuwa gaban Kaisar ba da an sake shi.”

< Apostelenes gerninger 26 >