< 1 Samuel 29 >

1 Og Filisterne havde samlet alle deres Lejre i Afek, og Israel lejrede sig ved den Kilde, som er udi Jisreel.
Filistiyawa suka tattara dukan rundunoninsu a Afek. Isra’ila kuwa suka yi sansani kusa da maɓulɓular da take Yezireyel.
2 Og Filisternes Fyrster gik over med Hundreder og med Tusinder; men David og hans Mænd gik over til sidst med Akis.
Sa’ad da sarakuna Filistiyawa suke wucewa da rundunarsu na mutum ɗari-ɗari da na dubu-dubu. Dawuda da mutanensa suna biye a baya tare da Akish.
3 Da sagde Filisternes Fyrster: Hvad skulle disse Hebræer? Og Akis sagde til Filisternes Fyrster: Er det ikke David, Sauls, Israels Konges, Tjener, som nu har været hos mig i Aar og Dag, og jeg har ikke fundet noget hos ham, siden den Tid, han faldt fra, indtil denne Dag?
Komandodin Filistiyawa suka ce, “Waɗannan Ibraniyawa kuma fa?” Akish ya ce, “Wannan shi ne Dawuda hafsan Shawulu, sarkin Isra’ila. Yana nan tare da ni shekara guda ke nan. Ban kuwa taɓa samunsa da wani lahani ba tun daga ranar da ya bar Shawulu.”
4 Men Filisternes Fyrster bleve vrede paa ham, og Filisternes Fyrster sagde til ham: Lad den Mand gaa bort og vende tilbage til sit Sted, hvor du har beskikket ham hen, men han skal ikke drage ned med os i Krigen, at han ikke skal blive os en Modstander i Krigen; thi hvormed kunde denne gøre sig selv behagelig hos sin Herre? mon ikke med disse Mænds Hoveder?
Amma komandodin Filistiyawa suka yi fushi, suka ce, “Ka sa mutumin nan yă koma zuwa wurin da ka ba shi yă zauna. Ba zai bi mu zuwa wurin yaƙi ba. Yana iya juya a kanmu lokacin yaƙin. Zai iya yin amfani da wannan zarafi yă ciccire kawunanmu don yă faranta wa maigidansa rai?
5 Mon denne ikke være David, om hvilken de sang mod hverandre i Dansene, sigende: Saul slog sine Tusinde, men David sine Titusinde?
Tuna fa, ba shi ne Dawuda ɗin da ake girmama da rawa da waƙoƙi ana cewa, “‘Shawulu ya kashe dubbai, Dawuda kuwa dubbun dubbai ba’?”
6 Da kaldte Akis ad David og sagde til ham: Saa vist som Herren lever, du er oprigtig, og din Udgang og din Indgang med mig i Lejren er god for mine Øjne, thi jeg har intet ondt fundet hos dig, fra den Dag du kom til mig, indtil denne Dag; men du er ikke god for Fyrsternes Øjne.
Saboda haka Akish ya kira Dawuda ya ce masa, “Muddin Ubangiji yana a raye, na amince da kai tun daga ranar da ka zo wurina har yă zuwa yau, ban same ka da wani laifi ba, na kuma yi farin ciki in sa ka a cikin sojojina don ka yi mini aiki. Amma masu mulki nawa ba su yarda da kai ba.
7 Saa vend nu tilbage og gak i Fred, at du ikke skal gøre det, som er ondt for Filisternes Fyrsters Øjne.
Sai ka juya ka koma ka isa lafiya ba tare da ɓata wa masu mulkin Filistiyawa rai ba.”
8 Da sagde David til Akis: Men hvad har jeg gjort? eller hvad har du fundet hos din Tjener, fra den Dag, jeg har været for dit Ansigt indtil denne Dag, at jeg ikke maa komme og stride imod min Herre Konges Fjender?
Dawuda ya ce wa Akish, “Me na yi? Ka taɓa samun bawanka da laifi tun daga ranar da na zo har zuwa yanzu? Ina dalilin da ba zan tafi tare da kai in yaƙi maƙiyin ranka yă daɗe, sarki ba?”
9 Og Akis svarede og sagde til David: Jeg ved det, thi du er god for mine Øjne, som en Guds Engel; dog have Filisternes Fyrster sagt: Lad ham ikke drage op med os i Krigen.
Akish ya ce, “A ganina kai marar laifi ne kamar mala’ikan Allah, duk da haka shugabannin sojojin Filistiyawa sun ce, ‘Ba zai tafi yaƙi tare da mu ba.’
10 Saa staa du nu tidlig op i Morgen, du og din Herres Tjenere, som ere komne med dig; og naar I ere tidligen opstandne i Morgen, og det er lyst for eder, saa gaar bort!
Ka tashi da sassafe, kai da bayin shugabanka da suka zo tare da kai. Da gari ya waye sai ku kama hanya.”
11 Saa stod David tidligen op, han og hans Mænd, for at gaa bort om Morgenen og komme tilbage til Filisternes Land; og Filisterne droge op imod Jisreel.
Gari na wayewa tun da sassafe Dawuda da mutanensa suka tashi suka kama hanyar komawa ƙasar Filistiyawa. Filistiyawa kuwa suka haura zuwa Yezireyel.

< 1 Samuel 29 >