< Første Kongebog 21 >

1 Og det skete efter disse Handeler, at Jisreeliteren Naboth havde en Vingaard, som var i Jisreel ved Akabs Palads, Kongens i Samaria.
Ana nan bayan haka sai waɗannan abubuwa suka faru. Nabot mutumin Yezireyel yana da gonar inabi a Yezireyel, a yankin Samariya, kusa da gidan Sarki Ahab.
2 Og Akab talede til Naboth og sagde: Giv mig din Vingaard, at den maa være mig til en Urtehave, efterdi den er nær ved mit Hus, og jeg vil give dig en Vingaard for den, som er bedre end denne; eller om dig godt synes, vil jeg give dig Penge for den, saa meget som den er værd.
Sai Ahab ya ce wa Nabot, “Ka ba ni gonar inabinka in yi amfani da ita don kayan lambu, da yake tana kusa da fadana. Zan ba ka wata gonar inabin da ta fi wannan, ko kuma in ka gwammace, sai in biya ka duk abin da ya dace da ita.”
3 Og Naboth sagde til Akab: Herren lade det være langt fra mig, at jeg skulde give dig mine Fædres Arv.
Amma Nabot ya amsa wa Ahab ya ce, “Ubangiji yă sawwaƙe in ba ka gādon kakannina.”
4 Da kom Akab ilde tilfreds og vred til sit Hus for det Ords Skyld, søm Jisreeliteren Naboth havde talt til ham og sagt: Jeg vil ikke give dig mine Fædres Arv; og han lagde sig paa sin Seng og vendte sit Ansigt omkring og aad ikke Brød.
Ahab ya cika da fushi saboda Nabot, mutumin Yezireyel ya ce, “Ba zan ba ka gādon kakannina ba.” Ya kwanta a gadonsa yana zub da hawaye, ya kuma ƙi cin abinci.
5 Da kom Jesabel, hans Hustru, til ham, og hun sagde til ham: Hvad er det for noget, at din Aand er saa ilde tilfreds, at du ikke æder Brød?
Matarsa Yezebel ta shiga ciki ta tambaye shi, ta ce, “Me ya sa ka kumbura? Me ya sa ba za ka ci abinci ba?”
6 Og han sagde til hende: Fordi jeg talte til Jisreeliteren Naboth og sagde til ham: Giv mig din Vingaard for Penge, eller om du har Lyst dertil, da vil jeg give dig en anden Vingaard for den, og han sagde: Jeg vil ikke give dig min Vingaard.
Sai ya amsa mata, ya ce, “Domin na ce wa Nabot mutumin Yezireyel, ‘Ka sayar mini gonar inabinka; ko kuwa in ka gwammace, zan ba ka wata gonar inabi a maimakonta.’ Amma ya ce, ‘Ba zan ba ka gonar inabina ba.’”
7 Da sagde Jesabel, hans Hustru, til ham: Du, jo, du skulde nu have Kongemagt over Israel! staa op, æd Brød og lad dit Hjerte være vel til Mode, jeg vil give dig Jisreeliteren Naboths Vingaard.
Yezebel matarsa ta ce, “Yaya kake yi kamar ba kai ne sarki Isra’ila ba? Tashi ka ci abinci! Ka yi farin ciki. Zan ba ka gonar inabin Nabot mutumin Yezireyel.”
8 Og hun skrev Breve i Akabs Navn og forseglede dem med hans Signet, og hun sendte Brevene til de ældste og til de ypperste, som vare i hans Stad, og som boede ved Naboth.
Sai ta rubuta wasiƙu a sunan Ahab, ta buga hatiminsa a kansu, sa’an nan ta aika su ga dattawa da manyan gari waɗanda suke zama a birnin da Nabot yake.
9 Og hun skrev i Brevene og sagde: Lader udraabe en Faste, og sætter Naboth øverst iblandt Folket!
Cikin waɗannan wasiƙu ta rubuta, “Ku yi shelar ranar azumi, ku zaunar da Nabot a wuri mai martaba a cikin mutane.
10 Og sætter to Mænd, Belials Børn, tværs overfor ham, som skulle vidne imod ham og sige: Du har bandet Gud og Kongen; og fører ham ud og stener ham, at han dør.
Amma ku zaunar da waɗansu’yan iska biyu ɗaura da shi, ku sa su ba da shaida cewa ya zagi Allah da sarki. Sa’an nan ku ɗauke shi ku jajjefe shi da dutse sai ya mutu.”
11 Og de ældste Mænd og ypperste i hans Stad, som boede i hans Stad, gjorde, ligesom Jesabel havde ladet sige til dem, ligesom der var skrevet i Brevene, som hun havde sendt til dem.
Sai dattawa da manyan gari, waɗanda suke zama a birnin da Nabot yake, suka yi kamar yadda Yezebel ta umarta a cikin wasiƙun da ta rubuta.
12 Delode udraabe en Faste og satte Naboth øverst iblandt Folket.
Suka yi shelar azumi, suka kuma zaunar da Nabot a wuri mai martaba a cikin mutane.
13 Og de to Mænd, de Belials Børn, kom og satte sig tværs overfor ham, og de Belials Mænd vidnede imod Naboth for Folket og sagde: Naboth bandede Gud og Kongen; og de førte ham ud uden for Staden og stenede ham med Stene, at han døde.
Sa’an nan’yan iska biyu suka zo, suka zauna ɗaura da shi, suka kawo zarge a kan Nabot a gaban mutane, suna cewa, “Nabot ya zagi Allah da sarki.” Saboda haka aka ɗauke shi waje da birnin, aka jajjefe shi da dutse har ya mutu.
14 Og de sendte til Jesabel og lode sige: Naboth er stenet og er død.
Sa’an nan suka aika wa Yezebel. “An jajjefe Nabot, ya kuma mutu.”
15 Og det skete, der Jesabel hørte, at Naboth var stenet og var død, da sagde Jesabel til Akab: Staa op, tag til Eje Jisreeliteren Naboths Vingaard, som han vægrede sig ved at give dig for Penge; thi Naboth lever ikke, men er død.
Nan da nan sa’ad da Yezebel ta ji cewa an jajjefe Nabot da dutse ya kuma mutu, sai ta ce wa Ahab, “Tashi ka mallaki gonar inabin Nabot mutumin Yezireyel wanda ya ƙi ya sayar maka. Ba shi da rai, ya mutu.”
16 Og det skete, der Akab hørte, at Naboth var død, da stod Akab op at gaa ned i Jisreeliteren Naboths Vingaard for at tage den til Eje.
Da Ahab ya ji cewa Nabot ya mutu, sai ya tashi ya gangara don yă mallaki gonar inabin Nabot.
17 Og Herrens Ord skete til Thisbiteren Elias og sagde:
Sai maganar Ubangiji ta zo wa Iliya mutumin Tishbe.
18 Staa op, gak ned imod Akab, Israels Konge, som er i Samaria; se, han er i Naboths Vingaard, hvorhen han er gaaet ned for at tage den til Ejendom.
Ta ce, “Gangara don ka sadu da Ahab sarkin Isra’ila, wanda yake mulki a Samariya. Yanzu yana a gonar inabin Nabot, inda ya tafi yă mallake ta.
19 Og du skal tale til ham og sige: Saaledes sagde Herren: Har du baade myrdet og tilmed taget en Ejendom? Fremdeles skal du tale til ham og sige: Saa siger Herren: Paa det Sted, hvor Hundene slikkede Naboths Blod, skulle Hundene slikke dit Blod, ja ogsaa dit.
Ka ce masa, Ga abin da Ubangiji ya ce, ‘Ba ka kashe mutum ka kuma ƙwace kayansa ba?’ Sa’an nan ka ce masa ga abin da Ubangiji ya ce, ‘A inda karnuka suka lashe jinin Nabot, karnuka za su lashe jininka, I, naka!’”
20 Og Akab sagde til Elias: Har du fundet mig, min Fjende? Og han sagde: Jeg har fundet dig, fordi du har solgt dig selv til at gøre det onde for Herrens Øjne.
Ahab ya ce wa Iliya, “Wato, ka same ni kuma, abokin gābana!” Sai ya amsa ya ce, “Na same ka, domin ka sayar da kanka ga yin mugunta a gaban Ubangiji.
21 Se, jeg vil føre Ulykke over dig og borttage dine Efterkommere og udrydde af alt Akabs Hus enhver af Mandkøn og den bundne og den løsladte i Israel.
‘Zan kawo masifa a kanka. Zan kawar da zuriyarka, in kuma yanke daga Ahab kowane ɗa namiji na ƙarshe cikin Isra’ila, bawa ko’yantacce.
22 Og jeg vil gøre dit Hus som Jeroboams, Nebats Søns, Hus, og som Baesas, Ahias Søns, Hus, for den Opirrelses Skyld, som du har opirret mig med, og fordi du kom Israel til at synde.
Zan mai da gidanka kamar gida Yerobowam ɗan Nebat, da na Ba’asha ɗan Ahiya, domin ka tsokane ni har na yi fushi, ka kuma sa Isra’ila ya yi zunubi.’
23 Og om Jesabel har Herren ogsaa talt og sagt: Hundene skulle æde Jesabel inden Jisreels Mure.
“Game da Yezebel kuwa Ubangiji ya ce, ‘Karnuka za su cinye Yezebel a katangar Yezireyel.’
24 Hvo som dør i Staden af Akabs Hus, skulle Hundene æde, og hvo som dør paa Marken, skulle Fuglene under Himmelen æde.
“Karnuka za su cinye waɗanda suke na Ahab waɗanda suka mutu a cikin birni, tsuntsayen sararin sama kuma za su cinye waɗanda suka mutu a jeji.”
25 Dog var der ingen som Akab, der havde solgt sig selv til at gøre det onde for Herrens Øjne, fordi hans Hustru Jesabel tilskyndte ham;
(Babu wani mutum kamar Ahab, wanda ya ba da kansa ga aikata mugunta a gaban Ubangiji. Yezebel matarsa ce ta zuga shi.
26 og han handlede saare vederstyggeligt, idet han vandrede efter de stygge Afguder, aldeles ligesom Amoriterne gjorde, hvilke Herren fordrev for Israels Børns Ansigt.
Ya yi abar ƙyama ƙwarai ta wurin bin gumaka, kamar Amoriyawan da Ubangiji ya kora a gaban Isra’ila.)
27 Og det skete, der Akab hørte disse Ord, da sønderrev han sine Klæder og lagde Sæk om sin Krop og fastede, og han laa i Sæk og gik sagtelig.
Sa’ad da Ahab ya ji waɗannan kalmomi, sai ya yage rigarsa, ya sa rigunan makoki, ya kuma yi azumi. Ya kwanta a kayan makoki, ya kuma yi tafiya cikin sauƙinkai.
28 Og Herrens Ord skete til Thisbiteren Elias og sagde:
Sai maganar Ubangiji ta zo wa Iliya mutumin Tishbe, ta ce,
29 Har du set, at Akab har ydmyget sig for mit Ansigt? fordi han har ydmyget sig for mit Ansigt, vil jeg ikke lade det onde komme i hans Dage; i hans Søns Dage vil jeg føre det onde over hans Hus.
“Ka lura da yadda Ahab ya ƙasƙantar da kansa a gabana kuwa? Domin ya ƙasƙantar da kansa, ba zan kawo wannan masifa a kwanakinsa ba, amma zan kawo ta a kan gidansa a kwanakin ɗansa.”

< Første Kongebog 21 >