< Jan 20 >

1 První den po sobotě, ještě před rozedněním, přišla k Ježíšovu hrobu Marie Magdaléna. Uviděla, že kamenný uzávěr hrobky je odsunut.
To da sassafe ranar farko ta mako, da sauran duhu, Maryamu Magadaliya ta zo kabarin, ta tarar an kawar da dutsen daga kabarin.
2 Běžela k Petrovi a k učedníkovi, kterého měl Ježíš tolik rád, a oznámila jim: „Našeho Pána vzali z hro-bu a nevíme, kam ho položili.“
Sai ta ruga da gudu zuwa wurin Saminu Bitrus tare da almajirin nan da Yesu ke kauna, tace masu, “Sun dauke Ubangiji daga kabarin, bamu kuwa san inda aka sa shi ba.”
3 Ti dva se zvedli a spěchali ke hrobu. Druhý učedník Petra předběhl a byl tam první.
Sai Bitrus tare da almajirin nan suka fita, kuma suka tafi kabarin,
4
dukansu suka ruga da gudu tare, amma daya almajirin ya riga Bitrus isowa kabarin,
5 Do hrobu však jenom nahlédl a uviděl prázdné plátno.
Sai ya sunkuya ya leka ciki, ya ga likkafanin lillin a wurin, amma fa bai shiga ciki ba.
6 Ale tu přiběhl Petr, který vešel dovnitř a kromě plátna nalezl
Sai Saminu Bitrus ya iso daga bayansa sai ya shiga kabarin, ya tarar da likkafanin lillin a ajiye.
7 i šátek, jímž byla ovázána Ježíšova hlava; ten byl svinutý a položený zvlášť.
sai fallen kuma da yake kansa. Ba'a ajiye tare da likkafanin ba amma aka linkeshi aka ajiye shi daban.
8 Za Petrem vstoupil do hrobu i druhý učedník, všechno si prohlédl a uvěřil, že Ježíš vstal z mrtvých. Až dosud to totiž stejně jako ostatní nechápal.
Sai almajirin nan da ya riga isa kabarin shi ma ya shiga ya gani, sai ya ba da gaskiya.
9
Har ya zuwa wannan lokacin basu san nassin daya ce zai tashi daga matattu ba.
10 Oba učedníci se vrátili zpět,
Sai almajiran suka sake komawa gida kuma.
11 ale Marie zůstala u hrobu a plakala.
Amma Maryamu tana tsaye a bakin kabarin tana kuka. Yayin da take kuka, sai ta sunkuya ta leka cikin kabarin.
12 Náhle spatřila v hrobce dva anděly v bílém; seděli na obou koncích kamenné lavice, na níž předtím spočívalo Ježíšovo tělo.
Sai ta ga mala'iku guda biyu cikin fararen kaya zaune, daya ta wurin kai daya kuma ta wurin kafafu inda aka kwantar da Yesu.
13 „Ženo, proč pláčeš?“zeptali se jí. „Vzali mého Pána a nevím, kam ho uložili.“
Sukace mata, “Uwargida don me kike kuka? Sai tace masu, “Domin sun dauke Ubangijina, ban kuwa san inda suka ajiye shi ba.
14 Když to řekla, obrátila se a spatřila, že za ní někdo stojí.
Bayan ta fadi haka, ta juya sai ta ga Yesu tsaye a wurin. Amma bata san cewa Yesu bane,
15 Neznámý ji oslovil: „Ženo, proč pláčeš? Koho hledáš?“Myslela, že je to zahradník, a odpověděla: „Pane, jestli jsi ho odnesl, řekni mi, kam jsi ho uložil, a já ho pochovám.“
Yesu yace mata, “Uwargida, me yasa kike kuka? Wa kuma kike nema? Domin tana zaton shine mai kula da lambun, sai tace masa, “Maigida in kaine ka dauke shi, gaya mani inda ka sa shi, ni kuwa in dauke shi.”
16 Ježíš jí řekl: „Marie!“Pohlédla na něj a řekla: „Můj Mistře!“a poklekla před ním.
Yesu yace mata, “Maryamu”. Sai ta juya, tace masa da Armaniyanci “Rabboni!” wato mallam.
17 „Nedotýkej se mne!“varoval ji Ježíš, „ještě jsem se nevrátil k svému Otci. Běž a pověz bratřím, že odcházím k svému i vašemu Bohu a Otci.“
Yesu yace mata, kada ki taba ni, domin har yanzu ban hau wurin Uba ba tukuna, amma kije wurin 'yan'uwana kice masu, zan je wurin Ubana da Ubanku, Allahna da kuma Allahnku”.
18 Marie Magdaléna vyhledala učedníky a řekla jim: „Viděla jsem Pána, “a sdělila jim, co jí uložil.
Maryamu Magadaliya ta je tace wa almajiran, “Na ga Ubangiji” Ta kuma ce ya fada mata wadannan abubuwa.
19 Téhož dne večer byli učedníci pohromadě za zamčenými dveřmi, protože se báli, že teď přijdou Židé na ně. Pojednou stál Ježíš mezi nimi a řekl: „Pokoj vám!“
Da yamma a wannan rana, a rana ta farko ta mako, almajiran suna kulle a daki saboda tsoron Yahudawa, Yesu yazo ya tsaya a tsakaninsu, yace “Salama Agareku”.
20 Potom jim ukázal rány v rukou a v boku. To byla radost pro učedníky, že zase vidí svého Pána!
Bayan ya fadi haka, sai ya nuna masu hannuwansa da kuibinsa. Da almajiran suka ga Ubangiji, sai suka yi farin ciki.
21 Ježíš opakoval: „Pokoj vám!“a pokračoval: „Otec vyslal mne a já vysílám vás.“
Yesu ya sake ce masu, “salama agareku. “Kamar yadda Uba ya aiko ni, haka Ni ma na aike ku”.
22 Dýchl na ně a řekl: „Přijměte svatého Ducha!
Da Yesu ya fadi haka, sai ya hura masu lumfashinsa, yace masu, “Ku karbi Ruhu Mai Tsarki.
23 Komu budete zvěstovat odpuštění hříchů a kdo je přijme, tomu bude odpuštěno. Komu tu zvěst zadržíte, zůstává ve svém hříchu.“
Duk wanda kuka gafarta wa zunubai, an gafarta masa; kowa kuka rike zunubansa, an rikesu.”
24 Toho večera chyběl mezi učedníky Tomáš, kterému přezdívali Dvojče.
Toma, daya daga cikin sha biyun, wanda ake kira Dan Tagwai, baya tare dasu lokacin da Yesu ya bayyana.
25 Ostatní mu o setkání s Ježíšem vyprávěli, ale on pochyboval: „Neuvěřím, dokud neuvidím a neohmatám rány na jeho rukou a boku.“
Sauran almajiran sukace masa “Mun ga Ubangiji”. Sai yace masu, “In ban ga gurbin kusoshi a hannuwansa ba, in sa yatsana a gurbin kusoshin ba, in kuma sa hannuna cikin kuibinsa ba, ba zan bada gaskiya ba.
26 Po týdnu byli učedníci znovu spolu a tentokrát byl s nimi i Tomáš. Dveře byly zase zamčeny, když se Ježíš mezi ně postavil a oslovil je: „Pokoj vám!“
Bayan kwana takwas har wa yau almajiran na cikin gida, Toma ma na tare dasu, kofofin suna kulle, sai ga Yesu a tsakaninsu yace, “Salama agareku”.
27 Potom se obrátil k Tomášovi: „Podívej se a sáhni si na mé rány! Už nepochybuj, ale věř!“
Sa'an nan yace wa Toma, “Iso nan da yatsanka, dubi hannuwana. Miko hannunka kuma kasa a kuibina, kada ka zama marar bada gaskiya, sai dai, mai bada gaskiya”.
28 Tomáš přesvědčen vyznal: „Jsi můj Pán a můj Bůh!“
Toma ya amsa yace “Ya Ubangijina da Allahna!”
29 Ježíš mu na to řekl: „Viděl jsi mne, a proto věříš. Cennější však je nevidět a uvěřit.“
Yesu yace masa, “Wato saboda ka gan ni, ka bada gaskiya? Albarka ta tabbata ga wadanda basu gani ba, amma kuwa sun bada gaskiya.
30 Za dobu svého působení Ježíš před zraky učedníků vykonal mnoho dalších mocných činů, které nejsou v této knize zaznamenány. Ty činy, které jsou zaznamenány, ve vás mají vzbudit víru v Ježíše jako Božího Syna a zajistit vám tak věčný život.
Yesu yayi wadansu alamu da yawa dabam dabam a gaban almajiransa, wadanda ba'a rubuta a littafin nan ba.
Amma an rubuta wadannan ne, domin ku bada gaskiya Yesu shine Almasihu, Dan Allah, ta wurin gaskatawa kuma ku sami rai cikin sunansa.

< Jan 20 >