< Skutky Apoštolů 26 >
1 Agrippa vyzval Pavla: „Pověz, co můžeš uvést na svou obhajobu!“Pavel pozvedl ruku po způsobu řečníků a začal:
Sai Agaribas ya ce wa Bulus, “Za ka iya kare kan ka.” Sai Bulus ya daga hannunsa ya fara kare kansa.
2 „Jsem rád, králi Agrippo, že se mohu hájit proti obžalobám židů právě před tebou.
“Ina farinciki, ya sarki Agaribas, game da saran da Yahudawa ke kawowa a kaina yau;
3 Vím, že znáš dobře židovské zvyky i sporné otázky. Chci ti vše vyložit od začátku, a tak tě prosím o trpělivost.
musamman ma don kai masani ne game da al'adun Yahudawa da al'amuransu. Don haka, ina rokanka ka yi hakuri ka saurare ni.
4 Už v mládí jsem přišel do Jeruzaléma a všichni se tam na mne pamatují. Musejí připustit, že jsem patřil k nejhorlivější skupině našeho náboženství, k farizejům.
Hakika, dukan Yahudawa sun san yadda na yi rayuwa ta daga kurciyata a kasa ta, da kuma Urushalima.
Sun san ni tun farko, kuma yakamata su yarda cewa na yi rayuwa kamar Bafarase, darikan nan mai tsatsauran ra'ayi ta addininmu.
6 A vlastně i dnes stojím před soudem proto, že pevně držím to nejlepší, co vyznávají farizejové: že totiž Bůh splní sliby, které dal našim otcům, když mu budeme všichni vytrvale sloužit.
Yanzu ina tsaye a nan dominn a shari'anta ni, saboda alkawalin da Allah ya yi wa ubanninmu.
Domin wannan shine alkawalin da kabilunmu goma sha biyu suka sa zuciya su karba, yayin da suke yin sujada da himma ga Allah dare da rana. Saboda wanan bege, Sarki Agaribas, Yahudawa ke tuhuma ta.
8 Možná, že vám to připadá absurdní, ale opravdu věřím, že Bůh vzkřísí mrtvé.
Me ya sa wani zai yi tunani cewa abin mamaki ne Allah ya ta da mattatu?
9 Tehdy jsem se ovšem i já domníval, že musím všemi prostředky bojovat proti učení Ježíše z Nazaretu,
Da, na yi tunanin yin abubuwa gaba da sunan Yesu Banazarat.
10 a byl jsem při tom v Jeruzalémě nejhorlivější. Velekněží mne zplnomocnili, abych Ježíšovy následovníky vyhledával, zatýkal a dával uvěznit. Vždy jsem byl pro to, aby byli odsouzeni k smrti.
Na yi wadanan a Urshalima. Na kulle masu bi da yawa a kurkuku, sanadiyar iko da na samu daga wurin manyan firistoci, kuma da ake kashe su ma, ina ba da goyon baya.
11 Dával jsem ty lidi bičovat v synagogách a nutil je, aby veřejně tupili svou víru. Byl jsem jako posedlý a začal jsem je pronásledovat i v jiných městech.
Na wahalshe su sau dayawa a cikin dukan majamiu ina kuma yin kokari in tilasta masu su yi sabo. Na yi gaba mai zafi da su kuma na tsananta masu har zuwa birane na wadansu kasashe.
12 Tak jsem se také vypravil s plnou mocí od velekněží do Damašku.
A sa'anda nake yin wannan, na tafi Dimashku da izinin manyan firistoci;
13 A tu na cestě, ačkoliv to bylo v pravé poledne, nás zalilo světlo, proti kterému se polední slunce zdálo stínem.
a cikin tafiyata kuma, da tsakar rana, ya sarki, na ga haske daga sama da ya fi rana sheki, ya haskaka kewaye da ni da kuma wadanda ke tafiya tare da ni.
14 V úleku jsme se vrhli na zem a ke mně promluvil hlas v hebrejštině: ‚Saule, Saule, proč mne pronásleduješ? Proč biješ hlavou proti zdi?‘
Da dukanmu muka fadi kasa, na ji wata murya na magana da ni a harshen Ibraniyawa tana cewa, 'Shawulu, Shawulu, don me kake tsananta mani? Yana da wuya ka hauri abin da ke mai tsini.'
15 Zeptal jsem se: ‚Kdo jsi, pane?‘a on mi odpověděl: ‚Já jsem Ježíš, proti kterému se stavíš.
Sai na ce, 'Wanene kai ya Ubangiji?' Ubangiji ya amsa, 'Ni ne Yesu wanda kake tsanantawa.
16 Ale teď vstaň a poslouchej: Jak jsi mne horlivě pronásledoval, tak horlivě mne budeš vyznávat. Budeš svědkem toho, žes mne potkal, a všeho, co ti ještě ukáži.
Yanzu ka tashi tsaye domin saboda wannan dalili ne na bayyana gare ka in sanya ka, ka zama bawa da mashaidi na game da abubuwan da ka sani a kaina yanzu da wadanda zan bayyana maka daga bisani;
17 Budu tě chránit před lidmi, židy i pohany, mezi kterými ti dávám nesnadný úkol:
Zan kubutar da kai daga wurin mutane da kuma al'ummai da zan aike ka wurinsu,
18 Budeš jim otevírat oči oslepené hříchem, aby přestali tápat ve tmě, kde vládne satan a aby vešli do Božího světla. Všem, kdo ve mne uvěří, odpustím hříchy a dám jim místo mezi svým lidem, který usiluje o nový způsob života podle mé vůle.‘
domin ka bude idanunsu ka juyo su daga duhu zuwa haske da daga ikon Shaidan zuwa ga Allah, domin su karbi gafarar zunubai da gado da zan ba wadanda na kebe wa kaina ta wurin bangaskiya gare ni.'
19 Jistě uznáš, Agrippo, že jsem nemohl odmítnout tak zřetelný pokyn z nebe.
Saboda haka, sarki Agaribas, ban yi rashin biyayya da wahayin da na gani daga sama ba;
20 A tak jsem začal hned v Damašku, potom v Jeruzalémě, v celém Judsku a konečně i mezi pohany volat lidi, aby se dali na pokání, obrátili se k Bohu a dotvrdili to novým životem.
amma, da farko ga wadanda ke a Dimashku, sa'annan a Urushalima da kasar Yahudiya gaba daya, da dukan Al'ummai, na yi wa'azi domin su tuba su kuma juyo ga Allah, su yi ayyukan da suka chanchanci tuba.
21 To je můj ‚zločin‘, pro který mne chtěli židé v chrámu ubít.
Domin wannan dalili ne Yahudawa suka kama ni a cikin haikali kuma suke kokari su kashe ni.
22 Bůh mne však z jejich rukou vytrhl, a tak tu stojím a mohu vydávat své svědectví prostým i vznešeným. To, co hlásám, je totéž, co předpovídali proroci i Mojžíš:
Allah ya taimake ni har wa yau, domin in iya tsayawa gaban mutane kanana da manya, in bada shaida game da iyakar abin da annabawa da Musa suka fada zai faru;
23 že Mesiáš bude trpět, že však vstane jako první z mrtvých a tak přinese naději na věčný život židům i pohanům.“
wato lallai Almasihu zai sha wahala, ya kuma zama na farko da za'a rayar daga matattu ya kuma yi shelar haske zuwa ga mutanen Yahudawa da Al'ummai.”
24 To už bylo pro Festa příliš, a proto se ozval: „Pavle, ty ses zbláznil. Znáš toho tolik, že tě to připravilo o rozum!“
Da Bulus ya gama kare kansa, Festas ya yi magana da babban murya, “Bulus, kana hauka; yawan iliminka yasa ka hauka.”
25 Pavel se však bránil: „Můj rozum je v pořádku, vážený Feste. Mluvím jen pravdu a jsem plně při smyslech.
Amma Bulus ya ce, “Ba na hauka, ya mai girma Festas; amma da karfin zuciya nake fadi kalmomin gaskiya da na natsuwa.
26 Král je v pojmech židovské víry doma, a proto mohu mluvit tak otevřeně. Myslím, že i o nás křesťanech dobře ví; vždyť nejsme žádná tajná sekta.
Saboda sarkin ya san wadannan abubuwa duka; shi ya sa nake magana gabagadi, don na hakikance cewa, ba abin da ke a boye gare shi; gama ba a yi wadannan abubuwa a boye ba.
27 Jde vlastně o to, králi Agrippo, zda skutečně věříš tomu, co předpověděli židovští proroci. A já vím, že věříš.“
Ko ka gaskanta da annabawa, Sarki Agaribas? Na sani ka gaskanta.”
28 Agrippa mu řekl: „Mluvíš tak, že bys mne málem přesvědčil, abych se stal křesťanem.“
Agaribas ya ce wa Bulus, “A cikin karamin lokaci kana so ka rinjaye ni ka mai da ni Krista?”
29 Pavel nato odpověděl: „Kéž by Bůh dal, abys nejen ty, ale vy všichni byli to, co jsem já, až na ty řetězy.“
Bulus ya ce, “Ina roko ga Allah, domin ko a karamin lokaci ko a dogon lokaci, ba kai kadai ba, amma har da wadanda ke sauraro na yau su zama kamar ni, amma ban da wadannan sarkokin.”
30 Král, místodržitel, Bereniké a pak i ostatní se zvedli a odcházeli.
Sai sarki ya tashi tsaye tare da gwamna da Barniki da dukan wadanda ke zaune tare da su;
31 Jejich shodný úsudek byl, že Pavel nespáchal nic, zač by si zasloužil smrt nebo vězení.
da suka bar dakin taron, suka ci gaba da magana da juna suna cewa, “Wannan mutum bai yi wani abin da ya chanchanci mutuwa ko kuma dauri ba.”
32 Agrippa řekl Festovi: „Nebýt toho odvolání k císaři, mohl bys ho klidně propustit.“
Agaribas ya ce wa Fastos, “Da mutumin nan bai daukaka kara zuwa ga Kaisar ba da an sake shi.”