< Zjevení Janovo 7 >
1 Potom jsem viděl čtyři anděly, stojící na čtyřech úhlech země, držící čtyři větry zemské, aby nevál vítr na zemi, ani na moře, ani na žádný strom.
Bayan wannan, na ga mala’iku huɗu, a tsaye a kusurwoyi huɗu na duniya, suna tsare iskoki huɗu na duniya, domin su hana wani iska hurawa a bisan ƙasa ko a bisan teku ko a bisa wani itace.
2 A viděl jsem jiného anděla, vystupujícího od východu slunce, majícího pečet Boha živého. Kterýž zvolal hlasem velikým na ty čtyři anděly, jimž dáno, aby škodili zemi a moři,
Sai na ga wani mala’ika yana zuwa daga gabas, yana da hatimin Allah mai rai. Ya yi kira da babbar murya wa mala’ikun nan huɗu da aka ba su iko su cuci ƙasa da teku ya ce,
3 Řka: Neškoďte zemi, ani moři, ani stromům, dokudž neznamenáme služebníků Boha našeho na čelích jejich.
“Kada ku cuci ƙasa ko teku ko kuma itatuwa sai bayan mun sa hatimi a goshin dukan bayin Allahnmu.”
4 I slyšel jsem počet znamenaných, sto čtyřidceti a čtyři tisíce jich zapečetěno ze všech pokolení synů Izraelských.
Sai na ji yawan waɗanda aka sa musu hatimi. Su 144,000 daga dukan kabilan Isra’ila.
5 Z pokolení Juda dvanácte tisíců znamenaných, z pokolení Ruben dvanácte tisíců znamenaných, z pokolení Gád dvanácte tisíců znamenaných;
Daga kabilar Yahuda mutum 12,000 ne aka sa musu hatimin, daga kabilar Ruben mutum 12,000, daga kabilar Gad mutum 12,000,
6 Z pokolení Aser dvanácte tisíců znamenaných, z pokolení Neftalím dvanácte tisíců znamenaných, z pokolení Manases dvanácte tisíců znamenaných;
daga kabilar Asher mutum 12,000, daga kabilar Naftali mutum 12,000, daga kabilar Manasse mutum 12,000,
7 Z pokolení Simeon dvanácte tisíců znamenaných, z pokolení Léví dvanácte tisíců znamenaných, z pokolení Izachar dvanácte tisíců znamenaných;
daga kabilar Simeyon mutum 12,000, daga kabilar Lawi mutum 12,000, daga kabilar Issakar mutum 12,000,
8 Z pokolení Zabulon dvanácte tisíců znamenaných, z pokolení Jozef dvanácte tisíců znamenaných, z pokolení Beniamin dvanácte tisíců znamenaných.
daga kabilar Zebulun mutum 12,000, daga kabilar Yusuf mutum 12,000, daga kabilar Benyamin mutum 12,000.
9 Potom pohleděl jsem, a aj, zástup veliký, kteréhož by žádný přečísti nemohl, ze všech národů a pokolení a lidí i jazyků, ani stojí před trůnem a před obličejem Beránka, oblečeni jsouce v bílé roucho, a palmy v rukou jejich.
Bayan wannan sai na duba, can a gabana kuwa ga wani taro mai girma, wanda ba mai iya ƙirgawa, daga kowace al’umma, kabila, mutane da kuma harshe, suna tsaye a gaban kursiyin da kuma gaban Ɗan Ragon nan. Suna saye da fararen tufafi suna kuma riƙe da rassan dabino a hannuwansu.
10 A volali hlasem velikým, řkouce: Spasení jest od Boha našeho na trůnu sedícího a od Beránka.
Suka tā da murya da ƙarfi suna cewa, “Ceto na Allahnmu ne, wanda yake zaune a bisan kursiyi, da kuma na Ɗan Ragon.”
11 A všickni andělé stáli okolo trůnu a starců a čtyř zvířat. I padli před trůnem na tváři své a klaněli se Bohu,
Dukan mala’iku suna tsaye kewaye da kursiyin da kuma kewaye da dattawan tare da halittu huɗun nan masu rai. Suka fāɗi da fuskokinsu ƙasa a gaban kursiyin suka kuma yi wa Allah sujada,
12 Řkouce: Amen. Požehnání, a sláva, a moudrost, a díků činění, a čest, a moc, i síla Bohu našemu na věky věků. Amen. (aiōn )
suna cewa, “Amin! Yabo da ɗaukaka, da hikima da godiya da girma da iko da ƙarfi sun tabbata ga Allahnmu har abada abadin. Amin!” (aiōn )
13 I promluvil ke mně jeden z těch starců, a řekl mi: Kdo jsou tito, kteříž oblečeni jsou v bílé roucho? A odkud přišli?
Sai ɗaya daga cikin dattawan ya tambaye ni ya ce, “Waɗannan da suke saye da fararen tufafi su wane ne, daga ina kuma suka fito?”
14 I řekl jsem jemu: Pane, ty víš. I řekl mi: To jsou ti, kteříž přišli z velikého soužení, a umyli roucha svá, a zbílili je ve krvi Beránkově.
Na amsa na ce, “Ranka yă daɗe, kai ka sani.” Sai ya ce, “Waɗannan su ne waɗanda suka fito daga matsananciyar wahala; sun wanke tufafinsu suka kuma mai da su farare da jinin Ɗan Ragon nan.
15 Protož jsou před trůnem Božím, a slouží jemu dnem i nocí v chrámě jeho; a ten, jenž sedí na trůnu, přebývati bude s nimi.
Saboda haka, “suna a gaban kursiyin Allah suna masa hidima dare da rana a cikin haikalinsa; kuma wannan mai zaune a kursiyin zai shimfiɗa tentinsa a bisansu.
16 Nebudouť lačněti ani žízniti více, a nebude bíti na ně slunce, ani žádné horko.
‘Ba za su sāke jin yunwa ba; ba za su kuma sāke jin ƙishirwa ba. Rana ba za tă buga su ba,’ ko kuma kowane irin zafin ƙuna.
17 Nebo Beránek, kterýž jest uprostřed trůnu, pásti je bude, a dovedeť je k živým studnicím vod, a setře Bůh všelikou slzu s očí jejich.
Gama Ɗan Ragon da yake a tsakiyar kursiyin zai zama makiyayinsu; ‘zai bi da su zuwa ga maɓulɓular ruwan rai.’ ‘Allah kuwa zai share dukan hawaye daga idanunsu.’”