< Józua 3 >

1 Vstal pak Jozue velmi ráno, a hnuvše se z Setim, přišli až k Jordánu, on i všickni synové Izraelští, a přenocovali tu, prvé nežli šli přes něj.
Kashegari Yoshuwa da dukan Isra’ilawa suka tashi daga Shittim suka nufi Urdun inda suka sauka kafin su haye.
2 I stalo se, že třetího dne správcové šli prostředkem stanů,
Bayan kwana uku sai shugabannin suka zazzaga sansani, suna
3 A přikazovali lidu, řkouce: Když uzříte truhlu smlouvy Hospodina Boha svého a kněží Levítské, ani ji nesou, vy také hnete se s místa svého a půjdete za ní,
ba da umarni ga mutane, suna cewa, “Lokacin da kuka ga akwatin alkawari na Ubangiji Allahnku, da firistoci waɗanda su ne Lawiyawa, suna ɗauke da shi, sai ku tashi daga inda kuke, ku bi shi.
4 (A však místo mezi vámi a mezi ní bude okolo dvou tisíc loket míry obecné, nepřibližujte se k ní), abyste viděli cestu, kterouž byste jíti měli; nebo nešli jste tou cestou prvé.
A ta haka za ku san inda za ku bi, gama ba ku taɓa bin hanyar ba. Sai dai ku ɗan ba da rata wajen yadi ɗari tara tsakaninku da akwatin alkawari, kada ku kusace shi.”
5 Řekl pak byl Jozue lidu: Posvěťtež se, zítra zajisté učiní Hospodin divné věci mezi vámi.
Yoshuwa ya ce wa mutane, “Ku tsarkake kanku, gama gobe Ubangiji zai yi abubuwan al’ajabi a cikinku.”
6 Potom řekl Jozue kněžím těmi slovy: Vezměte truhlu smlouvy, a jděte před lidem. I vzali truhlu smlouvy a brali se před lidem.
Yoshuwa ya ce wa firistoci, “Ku ɗauki akwatin alkawari ku sha gaba.” Sai suka ɗauki akwatin alkawari suka wuce gaban sauran jama’a.
7 Nebo řekl byl Hospodin k Jozue: V tento den začnu tebe zvelebovati před očima všeho Izraele, aby poznali, že jakož jsem byl s Mojžíšem, tak budu s tebou.
Ubangiji kuwa ya ce wa Yoshuwa, “Yau, zan fara ɗaukaka ka a gaban Isra’ilawa duka don su sani cewa ina tare da kai kamar yadda na kasance tare da Musa.
8 Protož ty přikaž kněžím, kteříž nosí truhlu smlouvy, a rci: Když vejdete na kraj vody Jordánské, zastavte se v Jordáně.
Ka ce wa firistoci waɗanda suke ɗauke da akwatin alkawari, ‘Sa’ad da kuka kai bakin Urdun, ku shiga cikin ruwan ku tsaya.’”
9 Řekl také Jozue synům Izraelským: Přistupte sem, a slyšte slova Hospodina Boha vašeho.
Yoshuwa ya ce wa Isra’ilawa, “Ku zo nan ku ji maganar Ubangiji Allahnku.
10 I řekl Jozue: Po tomto poznáte, že Bůh silný živý jest u prostřed vás, a že konečně vyžene od tváři vaší Kananejského, Hetejského, Hevejského, Ferezejského, Gergezejského, Amorejského a Jebuzejského:
Ta haka ne za ku san cewa Allah mai rai yana tare da ku, kuma ba shakka a gabanku za ku gani zai kore Kan’aniyawa, Hittiyawa, Hiwiyawa, Ferizziyawa, Girgashiyawa, Amoriyawa da Yebusiyawa.
11 Aj, truhla smlouvy Panovníka vší země půjde před vámi přes Jordán.
Ku duba, akwatin alkawarin Ubangiji na dukan duniya zai yi gaba cikin Urdun kafin ku.
12 Protož nyní vezměte sobě dvanácte mužů z pokolení Izraelských, po jednom muži z každého pokolení.
Yanzu sai ku zaɓi mutum goma sha biyu daga kabilan Isra’ila, ɗaya daga kowace kabila.
13 I bude, že hned jakž se zastaví kněží, nesoucí truhlu Hospodina Panovníka vší země, u vodě Jordánské, vody Jordánu rozdělí se, a vody tekoucí s vrchu zůstanou v jedné hromadě.
Kuma da firistoci waɗanda suke ɗauke da akwatin alkawarin Ubangiji, Ubangiji dukan duniya, sun sa ƙafa cikin ruwan kogin Urdun, ruwan da yake gudu a rafin zai tsaya cik yă taru a wuri ɗaya.”
14 Stalo se tedy, když se bral lid z stanů svých, aby šli přes Jordán, a kněží, kteříž nesli truhlu smlouvy, před nimi,
Saboda haka sa’ad da mutanen suka tashi don su ƙetare Urdun, firistocin da suke ɗauke da akwatin alkawarin suka sha gaba.
15 A když ti, kteříž nesli truhlu, přišli až k Jordánu, a kněží, nesoucí truhlu, omočili nohy v kraji vod: (Jordán pak rozvodňuje se a vystupuje ze všech břehů svých v každý čas žně),
Da kaka Urdun yakan cika makil da ruwa. Duk da haka da zarar firistoci masu ɗauke da akwatin alkawari suka tsoma ƙafafunsu a gefen ruwa,
16 Že se zastavily vody, kteréž s hůry přicházely, a shrnuly se v hromadu jednu velmi daleko od Adam města, kteréž leží k straně Sartan, kteréž pak odcházely k moři dolů, k moři slanému sešly a sběhly, a lid přešel naproti Jerichu.
sai ruwan da yake gangarowa ya tsaya, ya tattaru a wuri ɗaya ya yi tudu daga nan har zuwa wani garin da ake kira Adam kusa da Zaretan, ruwan da yake gangarowa zuwa Tekun Araba (Tekun Gishiri) kuma ya yanke gaba ɗaya. Sai mutane suka ƙetare kusa da Yeriko.
17 Stáli pak kněží, kteříž nesli truhlu smlouvy Hospodinovy na suše u prostřed Jordánu, nehýbajíce se, (a všecken Izrael šel po suše), až se lid všecken přepravil přes Jordán.
Firistocin kuwa da suke ɗauke da akwatin alkawarin Ubangiji suka tsaya daram a kan busasshiyar ƙasa a tsakiyar Urdun a lokacin da Isra’ilawa suka ƙetarewa, har sai da dukan mutane suka gama ƙetarewa.

< Józua 3 >