< 1 Mojžišova 11 >
1 Byla pak všecka země jazyku jednoho a řeči jedné.
To, a lokacin, yaren mutanen duniya ɗaya ne, maganarsu kuma ɗaya ce.
2 I stalo se, když se brali od východu, nalezli pole v zemi Sinear, a bydlili tam.
Yayinda mutane suke ta yin ƙaura zuwa gabas, sai suka sami fili a Shinar, suka zauna a can.
3 A řekli jeden druhému: Nuže, nadělejme cihel, a vypalme je ohněm. I měli cihly místo kamení, a zemi lepkou místo vápna.
Suka ce wa juna, “Ku zo, mu yi tubula, mu gasa su sosai.” Suka yi amfani da tubula a maimakon duwatsu, kwalta kuma a maimakon laka.
4 Nebo řekli: Nuže, vystavějme sobě město a věži, jejíž by vrch dosahal k nebi; a tak učiňme sobě jméno, abychom nebyli rozptýleni po vší zemi.
Sa’an nan suka ce, “Ku zo, mu gina wa kanmu birni da hasumiyar da za tă kai har sammai, domin mu yi wa kanmu suna, don kada mu warwatsu ko’ina a doron ƙasa.”
5 Sstoupil pak Hospodin, aby viděl to město a věži, kterouž stavěli synové lidští.
Sai Ubangiji ya sauko don yă ga birni da kuma hasumiyar da mutanen suke gini.
6 A řekl Hospodin: Aj, lid jeden a jazyk jeden všechněch těchto, a toť jest začátek díla jejich; nyní pak nedadí sobě v tom překaziti, což umínili dělati.
Ubangiji ya ce, “Ga su, su jama’a ɗaya ce, su duka kuwa harshensu guda ne. Wannan kuwa masomi ne kawai na abin da za su iya yi, babu kuma abin da suka yi shirya yi da ba za su iya yi ba.
7 Protož sstupme a změťme tam jazyk jejich, aby jeden druhého jazyku nerozuměl.
Zo, mu sauka, mu rikitar da harshensu don kada su fahimci juna.”
8 A tak rozptýlil je Hospodin odtud po vší zemi; i přestali stavěti města toho.
Saboda haka Ubangiji ya watsar da su daga wurin zuwa ko’ina a doron ƙasa, suka kuwa daina gina birnin.
9 Protož nazváno jest jméno jeho Bábel; nebo tu zmátl Hospodin jazyk vší země; a odtud rozptýlil je Hospodin po vší zemi.
Shi ya sa aka kira birnin Babel, domin a can ne Ubangiji ya rikitar da harshen dukan duniya. Daga can Ubangiji ya watsar da su ko’ina a doron ƙasa.
10 Titoť jsou rodové Semovi: Sem, když byl ve stu letech, zplodil Arfaxada ve dvou letech po potopě.
Wannan shi ne labarin Shem. Shekara biyu bayan ambaliya, sa’ad da Shem ya yi shekara 100, sai ya haifi Arfakshad.
11 A byl živ Sem po zplození Arfaxada pět set let; a plodil syny a dcery.
Bayan ya haifi Arfakshad, Shem ya yi shekara 500, ya haifi waɗansu’ya’ya maza da mata.
12 Arfaxad pak živ byl pět a třidceti let, a zplodil Sále.
Sa’ad da Arfakshad ya yi shekara 35, sai ya haifi Shela.
13 A po zplození Sále živ byl Arfaxad čtyři sta a tři léta; a plodil syny a dcery.
Bayan ya haifi Shela kuwa, Arfakshad ya yi shekara 403, ya kuma haifi waɗansu’ya’ya maza da mata.
14 Sále také živ byl třidceti let, a zplodil Hebera.
Sa’ad da Shela ya yi shekaru 30, sai ya haifi Eber.
15 A živ byl Sále po zplození Hebera čtyři sta a tři léta; a plodil syny a dcery.
Bayan ya haifi Eber, Shela ya yi shekara 403, ya kuma haifi waɗansu’ya’ya maza da mata.
16 Živ pak byl Heber čtyři a třidceti let, a zplodil Pelega.
Sa’ad da Eber ya yi shekaru 34, sai ya haifi Feleg.
17 A živ byl Heber po zplození Pelega čtyři sta a třidceti let; a plodil syny a dcery.
Bayan ya haifi Feleg, Eber ya yi shekara 430, ya kuma haifi waɗansu’ya’ya maza da mata.
18 Peleg pak živ byl třidceti let, a zplodil Réhu.
Sa’ad da Feleg ya yi shekaru 30, sai ya haifi Reyu.
19 A živ byl Peleg po zplození Réhu dvě stě a devět let; a plodil syny a dcery.
Bayan ya haifi Reyu, Feleg ya yi shekara 209, ya kuma haifi waɗansu’ya’ya maza da mata.
20 Réhu také živ byl třidceti a dvě létě, a zplodil Sáruga.
Sa’ad da Reyu ya yi shekaru 32, sai ya haifi Serug.
21 A po zplození Sáruga živ byl Réhu dvě stě a sedm let; a plodil syny a dcery.
Bayan ya haifi Serug, Reyu ya yi shekara 207, ya kuma haifi waɗansu’ya’ya maza da mata.
22 Živ pak byl Sárug třidceti let, a zplodil Náchora.
Sa’ad da Serug ya yi shekaru 30, sai ya haifi Nahor.
23 A byl živ Sárug po zplození Náchora dvě stě let; a plodil syny a dcery.
Bayan ya haifi Nahor, Serug ya yi shekara 200, ya kuma haifi waɗansu’ya’ya maza da mata.
24 Náchor pak živ byl dvadceti a devět let, a zplodil Táre.
Sa’ad da Nahor ya yi shekaru 29, sai ya haifi Tera.
25 A živ byl Náchor po zplození Táre sto a devatenácte let; a plodil syny a dcery.
Bayan ya haifi Tera, Nahor ya yi shekara 119, ya kuma haifi waɗansu’ya’ya maza da mata.
26 Živ pak byl Táre sedmdesáte let, a zplodil Abrama, Náchora a Hárana.
Bayan Tera ya yi shekaru 70, sai ya haifi Abram, Nahor da Haran.
27 Tito jsou pak rodové Táre: Táre zplodil Abrama, Náchora a Hárana; Háran pak zplodil Lota.
Wannan ita ce zuriyar Tera. Tera ya haifi Abram, Nahor da Haran. Haran kuma ya haifi Lot.
28 Umřel pak Háran prvé než Táre otec jeho v zemi narození svého, totiž v Ur Kaldejských.
Yayinda mahaifinsa Tera yana da rai, Haran ya rasu a Ur ta Kaldiyawa, a ƙasar haihuwarsa.
29 I zpojímali sobě ženy Abram a Náchor; jméno ženy Abramovy Sarai, a jméno ženy Náchorovy Melcha, dcera Háranova, kterýž byl otec Melchy a Jeschy.
Abram da Nahor suka yi aure. Sunan matar Abram, Saira ne, sunan matar Nahor kuwa Milka; ita’yar Haran ce, mahaifin Milka da Iska.
30 Byla pak Sarai neplodná, a neměla dětí.
Saira kuwa bakararriya ce, ba ta da yara.
31 I vzal Táre Abrama syna svého, a Lota syna Háranova, vnuka svého, a Sarai nevěstu svou, ženu Abrama syna svého, a vyšli spolu z Ur Kaldejských, aby se brali do země Kananejské, a přišli až do Cháran, a bydlili tam.
Tera ya ɗauki ɗansa Abraham, jikansa Lot ɗan Haran, da surukarsa Saira, matar Abram, tare kuwa suka bar Ur ta Kaldiyawa, don su tafi Kan’ana. Amma sa’ad da suka zo Haran sai suka zauna a can.
32 A byli dnové Táre dvě stě a pět let; i umřel Táre v Cháran.
Tera yi shekaru 205, ya kuma mutu a Haran.