< 1 Samuelova 30 >
1 Byl pak, když se navrátil David a muži jeho do Sicelechu, den třetí, jakž Amalechitští byli vpád učinili k straně polední i k Sicelechu, a vyhubili Sicelech, a vypálili jej.
A rana ta uku, Dawuda da mutanensa suka isa Ziklag, sai suka tarar Amalekawa sun riga sun kawo wa Negeb da Ziklag hari. Suka cinye Ziklag, suka ƙone ta,
2 A zajali ženy, kteréž byly v něm. Nezabili žadného, ani malého ani velikého, ale szajímali a odešli cestou svou.
suka kwashe mata, yara da tsofaffi da dukan abubuwan da suke cikin garin. Ba su kashe kowa ba, amma suka kwashe su, suka tafi.
3 A když přišel David a muži jeho k městu, aj, vypáleno bylo ohněm, a ženy jejich, též synové a dcery jejich zajati byli.
Da Dawuda da mutanensa suka isa Ziklag suka tarar an ƙone garin, an kuma kwashe matansu, da’ya’yansu mata, da kuma’ya’yansu maza ganima,
4 Tedy David i lid jeho, kterýž s ním byl, pozdvihše hlasu svého, plakali, až již více plakati nemohli.
sai Dawuda da mutanensa suka yi kuka, suka yi ta kuka har sai da ƙarfinsu ya ƙare.
5 Obě také manželky Davidovy zajaty jsou, Achinoam Jezreelitská, a Abigail žena někdy Nábale Karmelského.
An kama matan Dawuda, wato, Ahinowam daga Yezireyel da Abigiyel matar Nabal mutumin Karmel wanda ya rasu.
6 I ssoužen jest David náramně, nebo se smlouval lid, aby ho ukamenovali, (hořkostí zajisté naplněna byla duše všeho lidu, jednoho každého pro syny jeho a pro dcery jeho). Však posilnil se David v Hospodinu Bohu svém.
Dawuda kuwa ya damu ƙwarai domin mutanensa suna niyyar su jajjefe shi da duwatsu, kowannensu ransa ya ɓace saboda’ya’yansa maza da mata, amma Dawuda ya sami ƙarfafawa a cikin Ubangiji Allahnsa.
7 I řekl David Abiatarovi knězi, synu Achimelechovu: Medle, vezmi na sebe efod. I vzal Abiatar efod pro Davida.
Sai Dawuda ya ce wa Abiyatar firist, ɗan Ahimelek, “Kawo mini efod.” Sai Abiyatar ya kawo masa.
8 Tázal se pak David Hospodina, řka: Mám-li honiti lotříky ty? A dohoním-li se jich? I řekl jemu: Hoň, nebo se jich jistě dohoníš, a své mocně vysvobodíš.
Dawuda kuwa ya nemi nufin Ubangiji ya ce, “In bi bayan’yan harin nan? Zan ci musu?” Ubangiji ya ce, “Bi su, gama za ka ci musu, ka ƙwato abin da suka kwashe.”
9 A tak odšed David sám i těch šest set mužů, kteříž byli s ním, přišli až ku potoku Bezor; někteří pak tu pozůstali.
Dawuda da mutanensa ɗari shida suka kama hanya, da suka kai Kwarin Besor, waɗansunsu suka tsaya a can.
10 I honil je David se čtyřmi sty mužů; nebo bylo pozůstalo dvě stě mužů, kteříž ustavše, nemohli přejíti potoka Bezor.
Dawuda ya ci gaba da mutane ɗari huɗu, don mutane ɗari biyu sun gaji sosai har sun kāsa ƙetare rafin Besor.
11 A nalezše muže Egyptského v poli, přivedli jej k Davidovi. I dali jemu chleba, aby pojedl; dali jemu také i vody píti.
Suka sami wani mutumin Masar a fili suka kawo shi wurin Dawuda. Suka ba shi abinci ya ci, suka kuma ba shi ruwa ya sha.
12 Dali jemu též kus hrudy fíků a dva hrozny suché. A tak pojedl a okřál zase, (nebo byl nic nejedl ani nepil tři dni a tři noci).
Suka ba shi saura wainan’ya’yan ɓaure da kuma wainan’ya’yan inabi, ya ci ya sami ƙarfi. Gama bai ci ba, bai sha ba, har yini uku da dare uku.
13 Zatím řekl jemu David: Èí jsi ty? A odkud jsi? Kterýž odpověděl: Rodem jsem z Egypta, služebník muže Amalechitského, a opustil mne pán můj, proto že jsem stonal, dnes třetí den.
Dawuda ya tambaye shi ya ce, “Wane ne ubangidanka, kuma daga ina ka fito?” Ya ce, “Ni mutumin Masar ne, bawan wani mutumin Amalek. Maigidana ya ƙyale ni sa’ad da na yi rashin lafiya kwanaki ukun da suka wuce.
14 Byli jsme zajisté vpád učinili k straně polední Ceretejského, a v tu stranu, kteráž jest Judova, a ku poledni, kteráž jest Kálefova, a Sicelech jsme vypálili ohněm.
Mun kai hari a Negeb ta Keretawa ta Yahuda, da Negeb ta Kaleb, muka kuma ƙone Ziklag.”
15 Tedy řekl jemu David: Mohl-li bys dovésti mne k těm lotříkům? Kterýž řekl: Přisáhni mi skrze Boha, že mne nezabiješ, a že mne nevydáš v ruku pána mého, a přivedu tě na ty lotříky.
Dawuda ya ce masa, “Za ka iya kai ni wurin maharan nan?” Ya ce, “Idan ka rantse mini da Allah, ba za ka kashe ni ba, ba kuwa za ka mai da ni wurin ubangidana ba, sai in kai ka inda maharan suke.”
16 I přivedl ho. (A aj, byli se rozprostřeli po vší té zemi, jedouce a pijíce a provyskujíce nade všemi kořistmi tak velikými, kteréž pobrali z země Filistinské a z země Judovy.)
Ya bi da Dawuda har zuwa can, sai ga su a baje ko’ina a ƙasa, suna ci, suna sha, suna annashuwa saboda yawan ganimar da suka kwashe daga ƙasar Filistiyawa da ƙasar Yahuda.
17 Protož bil je David od večera až do večera druhého dne, aniž kdo z nich ušel, kromě čtyř set mládenců, kteříž vsedše na velbloudy, utekli.
Dawuda ya yaƙe su tun daga fāɗuwar rana har yammar kashegari. Ba ko ɗaya da ya tsira sai samari ɗari huɗu waɗanda suka tsere a kan raƙuma.
18 A tak odjal David všecko, což byli pobrali Amalechitští; také obě ženy své vysvobodil David.
Dawuda ya ƙwato kome da Amalekawa suka kwashe tare da matarsa biyu.
19 A nezhynulo jim nic, ani malého ani velikého, i z synů i ze dcer, i z loupeže a ze všeho, což jim vzato bylo; všecko zase David přivedl.
Babu abin da ya ɓace, Dawuda ya dawo da kowa, manya da ƙanana,’yan maza da’yan mata duka, da dukan abubuwan da Amalekawa suka kwashe.
20 Nadto szajímal David všecka stáda bravů i skotů, kteráž hnali před dobytkem svým, a pravili: Totoť jsou kořisti Davidovy.
Ya kuma ƙwato garkunan tumaki, da na awaki, da na shanu. Mutanensa suka koro shanun, suka yi gaba, suka ce, “Wannan shi ne ganimar Dawuda.”
21 Přišel pak David k těm dvěma stům mužů, kteříž byli ustali, tak že nemohli jíti za Davidem, jimž byli kázali zůstati při potoku Bezor; tedy vyšli vstříc Davidovi a lidu, kterýž byl s ním. A přistoupiv David k tomu lidu, pozdravil jich přátelsky.
Da Dawuda ya zo wurin mutum ɗari biyu ɗin nan waɗanda suka tafke, suka kāsa binsa, waɗanda aka bari a bakin Kwarin Besor, sai suka taryi Dawuda da mutanensa da suka tafi tare da shi. Sa’ad da Dawuda ya zo kusa da su, sai ya gaishe su.
22 Ale všickni, což jich koli bylo zlých a bezbožných mezi těmi muži, kteříž chodili s Davidem, mluvili, řkouce: Poněvadž nešli s námi, nedáme jim z kořistí, kteréž jsme odjali, toliko každému manželku jeho a syny jeho, aby vezmouce je, odešli.
Sai dukan mugaye da marasa kirki daga cikin mutanen da suka tafi tare da Dawuda suka ce, “Tun da yake ba su tafi tare da mu ba, ba za mu ba su kome daga cikin ganimar da muka ƙwato ba, sai dai kowane mutum yă ɗauki matarsa da’ya’yansa yă tafi.”
23 David pak řekl: Nečiňte tak, bratří moji, s tím, což nám dal Hospodin, kterýž nás ostříhal a dal vojsko, jenž vytáhlo proti nám, v ruku naši.
Dawuda ya ce, “A’a,’yan’uwana ba za ku yi haka da abin da Ubangiji ya ba mu ba. Ya tsare mu, ya kuma bashe sojojin da suka yi gāba da mu a hannuwanmu.
24 A kdož vás uposlechne v té věci? Nebo jakýž bude díl toho, kterýž vyšel k bitvě, takovýž bude díl i toho, kterýž hlídal břemen; rovně se děliti budou.
Wa zai goyi bayanku a kan wannan al’amari? Wanda ya tafi wurin yaƙi da wanda ya zauna wurin kaya, rabonsu zai zama daidai.”
25 A tak bývalo od toho dne i potom, nebo to za právo a obyčej uložil v Izraeli až do tohoto dne.
Dawuda ya sa wannan tă zama dawwammamiyar farilla ga Isra’ila tun daga wannan rana har yă zuwa yau.
26 A když přišel David do Sicelechu, poslal z těch kořistí starším Juda, přátelům svým, řka: Teď máte dar z loupeží nepřátel Hospodinových.
Da Dawuda ya iso Ziklag, sai ya aika wa abokansa, dattawan Yahuda da rabo daga cikin ganimar ya ce, “Ga kyauta dominku, daga cikin ganimar maƙiyan Ubangiji.”
27 Těm, kteříž byli v Bethel, a kteříž v Rámat ku poledni, a kteříž byli v Jeter;
Kyautar domin waɗanda suke a Betel, da Ramot ta Negeb, da Yattir,
28 Též kteříž v Aroer, a kteříž v Sefama, a kteříž v Estemo;
da Arower, da Sifmot, da Eshtemowa,
29 A kteříž v Rachal, a kteříž v městech Jerachmeelových, a kteříž v městech Cinejského;
da Rakal, da garuruwan Yerameyelawa, da garuruwan Keniyawa,
30 I těm, kteříž v Horma, a kteříž v Korasan, a kteříž v Atach;
da Horma, da Bor-Ashan, da Atak,
31 A kteříž byli v Hebronu, i po všech místech, na nichž býval David s lidem svým.
da Hebron, da dukan wuraren da Dawuda da mutanensa suka taɓa zagawa.