< 1 Královská 17 >

1 Tedy Eliáš Tesbitský, obyvatel Galádský, mluvil k Achabovi: Živť jest Hospodin Bůh Izraelský, před jehož oblíčejem stojím, že nebude těchto let rosy ani deště, jediné vedlé řeči mé.
To, Iliya mutumin Tishbe, daga Tishbe a Gileyad, ya ce wa Ahab, “Muddin Ubangiji, Allah na Isra’ila wanda nake bauta wa yana a raye, ba za a yi raɓa ko ruwan sama a’yan shekaru masu zuwa ba, sai ko na faɗa haka.”
2 I stalo se slovo Hospodinovo k němu, řkoucí:
Sai maganar Ubangiji ta zo wa Iliya, ta ce,
3 Odejdi odsud a obrať se k východu, a skrej se u potoka Karit, kterýž jest naproti Jordánu.
“Ka bar nan, ka nufi wajajen gabas, ka ɓuya a Rafin Kerit, gabas da Urdun.
4 A budeš z toho potoka píti, krkavcům pak jsem přikázal, aby tě tam krmili.
Za ka sha daga rafin, zan kuma umarci hankaki su ciyar da kai a can.”
5 Kterýž odšed, učinil, jakž mu přikázal Hospodin. Nebo odšed, usadil se při potoku Karit, kterýž byl proti Jordánu.
Saboda haka sai Iliya ya yi abin da Ubangiji ya faɗa masa. Ya tafi Rafin Kerit, gabas da Urdun, ya zauna a can.
6 A krkavci přinášeli jemu chléb a maso každého jitra, též chléb a maso každého večera, a z potoka pil.
Hankaki suka riƙa kawo masa abinci da nama, safe da yamma, ya kuma sha daga rafin.
7 Tedy po přeběhnutí dnů některých vysechl ten potok, nebo nebylo žádného deště v té zemi.
Ana nan sai rafin ya bushe saboda ba a yi ruwan sama a ƙasar ba.
8 I stalo se slovo Hospodinovo k němu, řkoucí:
Sai maganar Ubangiji ta zo wa Iliya cewa,
9 Vstaň a jdi do Sarepty Sidonské, a buď tam. Aj, přikázal jsem ženě vdově, aby tě živila.
“Je ka, nan take, zuwa Zarefat na Sidon, ka zauna a can. Na umarci wata gwauruwa a can tă ciyar da kai.”
10 Kterýž vstav, šel do Sarepty, a přišel k bráně města, a aj, žena vdova sbírala tu dříví. A zavolav jí, řekl: Medle, přines mi trochu vody v nádobě, abych se napil.
Saboda haka sai ya tafi Zarefat. Sa’ad da ya isa ƙofar gari, sai ga wata gwauruwa tana tattara’yan itace. Sai ya kira ta, ya ce, “Ki kawo mini ɗan ruwa a tulu don in sha.”
11 A když šla, aby přinesla, zavolal jí zase a řekl: Medle, přines mi také kousek chleba v ruce své.
Da ta kama hanya za tă tafi tă kawo, sai ya sāke kiranta ya ce, “Ina roƙonki, ki kuma kawo mini ɗan abinci.”
12 I odpověděla: Živť jest Hospodin Bůh tvůj, žeť nemám žádného chleba, ani podpopelného, kromě hrsti mouky v kbelíku a maličko oleje v nádobce, a aj, sbírám dvě dřevě, abych šla a připravila to sobě a synu svému, abychom snědouce to, za tím zemříti musili.
Sai ta ce masa, “Na rantse da Ubangiji Allahnka, ba ni da wani abinci, sai dai ɗan gari hannu guda a tulu, da kuma ɗan mai a kwalaba. Ina tattara’yan itacen nan ne don in kai gida in yi abinci wa kaina da ɗana, don mu ci, mu mutu.”
13 I řekl jí Eliáš: Neboj se. Jdi a učiň, jakž jsi řekla, a však udělej mi prvé z toho malý chléb podpopelný a přines mi; potom sobě a synu svému uděláš.
Iliya ya ce mata, “Kada ki ji tsoro. Ki tafi gida, ki yi yadda kika ce. Amma da farko ki yi mini’yar wainar burodi daga abin da kike da shi ki kawo mini, sa’an nan ki yi wani abu wa kanki da kuma ɗanki.
14 Neboť toto praví Hospodin Bůh Izraelský: Mouka z kbelíka toho nebude strávena, aniž oleje v nádobce té ubude až do toho dne, když dá Hospodin déšť na zemi.
Gama abin da Ubangiji, Allah na Isra’ila ya ce, ‘Tulun garin ba zai ƙare ba, kwalabar man kuma ba zai bushe ba sai ranar da Ubangiji ya bayar da ruwan sama a ƙasar.’”
15 I šla a učinila vedlé řeči Eliášovy, a jedla ona i on i čeled její až do těch dní.
Sai ta tafi, ta yi yadda Iliya ya faɗa mata. Saboda haka aka kasance da abinci kowace rana wa Iliya da kuma don macen da iyalinta.
16 Z kbelíka toho mouka nebyla strávena, aniž oleje v nádobce ubylo, vedlé řeči Hospodinovy, kterouž mluvil skrze Eliáše.
Gama tulun garin bai ƙare ba, kwalabar man kuma bai bushe ba, kamar yadda Ubangiji ya faɗa wa Iliya.
17 A když to přeběhlo, stalo se, že se roznemohl syn ženy, paní toho domu, a byla nemoc jeho velmi těžká, tak že nezůstalo v něm dýchání.
Ana nan sai ɗan matan, wato, gwauruwan nan ya fara ciwo. Ciwon ya ƙara muni, daga ƙarshe sai ya daina numfashi.
18 Protož řekla Eliášovi: Co mně a tobě, muži Boží? Přišel jsi ke mně, abys mi připomenul nepravost mou, a umořil syna mého?
Sai ta ce wa Iliya, “Mutumin Allah, yaya haka? Ka zo ne domin ka nuna wa Allah zunubaina, ka kuma jawo mutuwar ɗana?”
19 Kterýž odpověděl jí: Dej sem syna svého. A vzav ho z lůna jejího, vnesl jej na síň, kdež sám přebýval, a položil ho na lůžko své.
Iliya ya ce, “Ki miƙa mini ɗanki.” Sai ya ɗauke shi daga hannuwanta, ya kai shi ɗakin sama inda yake zama, ya kwantar da shi a gadonsa.
20 Tedy volal k Hospodinu a řekl: Hospodine Bože můj, také-liž s tou vdovou, u kteréž pohostinu jsem, tak zle nakládáš, že jsi umořil syna jejího?
Sa’an nan ya yi kuka ga Ubangiji ya ce, “Ya Ubangiji Allahna, don me ka kawo wannan masifa a kan gwauruwan nan? Kai ka ce in zauna tare da ita, ga shi yanzu ɗanta ya mutu.”
21 A roztáh se nad dítětem po třikrát, zvolal k Hospodinu a řekl: Hospodine Bože můj, prosím, nechť se navrátí duše dítěte tohoto do vnitřností jeho.
Sai ya kwanta, ya miƙe kansa a kan yaron sau uku, ya kuma yi kuka ga Ubangiji ya ce, “Ya Ubangiji Allahna, ka mai da ran yaron nan!”
22 I vyslyšel Hospodin hlas Eliášův, a navrátila se duše dítěte do vnitřností jeho, i ožilo.
Ubangiji kuwa ya ji kukan Iliya, sai ran yaron ya dawo masa, ya kuma rayu.
23 A vzav Eliáš dítě, snesl je z síně do domu, a dal je matce jeho. I řekl Eliáš: Pohleď, syn tvůj živ jest.
Iliya ya ɗauki yaron ya sauko da shi daga ɗakin sama zuwa cikin gida. Ya ba da shi ga mahaifiyarsa, ya ce, “Duba, ɗanki yana da rai!”
24 Tedy řekla žena Eliášovi: Jižť jsem nyní poznala, že jsi muž Boží, a že řeč Hospodinova v ústech tvých jest pravá.
Sai matar ta ce wa Iliya, “Yanzu na san cewa kai mutumin Allah ne, Ubangiji kuma yana magana ta wurinka.”

< 1 Královská 17 >