< Psalmi 60 >
1 Zborovođi. Po napjevu “Ljiljan svjedočanstva”. Miktam. Davidov. Kad je David izišao protiv Aram Naharajima i protiv Aram Sobe i kad je Joab na povratku potukao dvanaest tisuća Edomaca Bože, ti nas ÓodbÄaci i bojne nam redove prÓobi, razjari se, a sad nas opet vrati!
Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Da muryar “Lilin Alkawari.” Wani miktam ta Dawuda. Don koyarwa. Sa’ad da ya yaƙi Aram-Naharayim da Aram-Zoba, da kuma sa’ad da Yowab ya dawo ya bugi mutanen Edom dubu goma sha biyu a Kwarin Gishiri. Ka ki mu, ya Allah, ka kuma fashe kāriyarmu; ka yi fushi da mu, yanzu ka mai da mu!
2 Potrese zemlju, rasječe je, zatvori joj usjeline jer se poljuljala.
Ka girgiza ƙasar ka kuma tsaga ta; ka daure karayarta, gama tana rawa.
3 Zlu si kob na svoj narod navalio, napio nas vinom omamnim.
Ka nuna wa mutanenka lokutan wahala; ka ba mu ruwan inabin da ya sa muka bugu.
4 Al' si i stijeg dao vjernicima svojim da umaknu luku dušmanskom.
Amma ga waɗanda suke tsoronka, ka ɗaga tuta don a buɗe gāba da baka. (Sela)
5 Da ti se ljubimci izbave, desnicom pomozi, usliši nas!
Ka cece mu ka kuma taimake mu da hannunka na dama, domin waɗanda kake ƙauna su kuɓuta.
6 Bog reče u svom Svetištu: “Šekem ću razdijelit' kličući, dolinu Sukot izmjeriti.
Allah ya yi magana daga wurinsa mai tsarki, “Da nasara zan rarraba Shekem in kuma auna Kwarin Sukkot.
7 Moj je Gilead, moj Manaše, Efrajim mi kaciga, Judeja žezlo moje!
Gileyad nawa ne, Manasse kuma nawa ne; Efraim shi ne hular kwanona, Yahuda kuma sandar mulkina.
8 Moab je sud iz kojeg se umivam, na Edom ću baciti obuću, nad Filistejcem slavit' pobjedu!”
Mowab shi ne kwanon wankina, a kan Edom zan jefa takalmina; a bisa Filistiya zan yi kirarin nasara.”
9 Tko će me dovesti do utvrđena grada, tko će me dovesti do Edoma?
Wa zai kawo ni birnin katanga? Wa zai bishe ni zuwa Edom?
10 Zar nećeš ti, o Bože, što nas odbaci? Zar više nećeš, Bože, s četama našim?
Ba kai ba ne, ya Allah, kai da ka ƙi mu ba ka kuwa fita tare da mayaƙanmu?
11 Pomozi nam protiv dušmana, jer ljudska je pomoć ništavna!
Ka ba mu gudummawa a kan abokin gāba, gama taimakon mutum banza ne.
12 S pomoću Božjom hrabro ćemo se boriti, a on će zgaziti naše dušmane.
Tare da Allah za mu yi nasara, zai kuma tattake abokan gābanmu.