< Brojevi 36 >

1 Tada pristupe obiteljski glavari od roda sinova Gileada, sina Makirova, sina Manašeova, jednoga roda Josipovih sinova, te pred Mojsijem i starješinama, glavarima obitelji,
Sai shugabannin gidajen iyalan Gileyad ɗan Makir, ɗan Manasse, waɗanda suka fito daga kabilar zuriyar Yusuf, suka zo, suka yi magana a gaban Musa da shugabanni, shugabannin iyalan Isra’ilawa.
2 reknu: “Jahve je naredio našemu gospodaru da kockom dade ovu zemlju u baštinu Izraelcima; nadalje, našem je gospodaru naredio Jahve da baštinu našega brata Selofhada dade njegovim kćerima.
Suka ce, “Sa’ad da Ubangiji ya umarce ranka yă daɗe, yă raba ƙasar gādo ga Isra’ilawa ta wurin ƙuri’a, ya umarce ka, ka ba wa’ya’ya matan nan na Zelofehad ɗan’uwanmu gādonsa.
3 Ali ako se one udaju za koga iz drugog izraelskoga plemena, onda će njihova baština biti otrgnuta od naše djedovske baštine i biti priključena baštini plemena kojemu one pripadnu. Tako će se okrnjiti baština koja kockom pripadne nama.
To, a ce sun auri mutane daga waɗansu kabilan Isra’ilawa fa; ka ga, za a ɗebe gādonsu daga gādon kakanninmu a ƙara wa gādon kabilan mutanen da suka aura ke nan. Ta haka za a ɗebe sashe daga gādon da aka ba mu ke nan.
4 A kada nastupi jubilej Izraelcima, baština će se tih žena dodati baštini plemena kojemu pripadnu. Tako će njihova baština biti oduzeta od baštine našega pradjedovskog plemena.”
Sa’ad da Shekara ta Murnar Isra’ilawa ta kewayo, za a haɗa gādonsu da na kabilan mutanen da suka aura, a kuma ba su mallakar gādon da aka ɗebe daga kabilar kakanninmu.”
5 I po zapovijedi Jahvinoj Mojsije naredi Izraelcima: “Pleme Josipovih sinova pravo govori.
Ta wurin umarnin Ubangiji, Musa ya ba Isra’ilawa wannan umarni, “Abin da kabilar zuriyar Yusuf suke faɗi, daidai ne.
6 Ovo naređuje Jahve za Selofhadove kćeri: Neka se one udaju za onoga koji im se učini dobar, samo neka se udaju u rod svoga očinskoga plemena.
Ga abin da Ubangiji ya umarta saboda’ya’ya matan nan na Zelofehad. Za su iya auri duk wanda suka ga dama, muddin sun yi aure a cikin kabilar kakanninsu.
7 Baština Izraelaca ne smije se prenositi iz jednoga plemena u drugo; i svaki Izraelac mora ostati privezan uz pradjedovsku baštinu svoga plemena.
Ba gādon Isra’ilan da za a ba wa wata kabila daga wata kabila, gama kowane mutumin Isra’ila zai riƙe gādonsa na kabilar da ya gāda daga kakanninsa.
8 Zato se svaka djevojka koja steče baštinu u izraelskim plemenima mora udati za nekoga u plemenu kojemu pripada rod joj očev, tako da bi svaki Izraelac sačuvao baštinu svoga oca.
Kowace’ya wadda ta ci gādon ƙasa, a kowace kabilar Isra’ilawa, dole tă auri wani cikin kabilar kakanninta, saboda kowane mutumin Isra’ila yă mallaki gādon kakanninsa.
9 Tako se baština neće prenositi iz jednoga plemena u drugo, nego će svako izraelsko pleme prianjati uza svoju baštinu.”
Ba gādon da za a ba wa wata kabila daga wata kabila, gama kowace kabilar Isra’ilawa za tă riƙe mallaka da ta gāda.”
10 Kako je Jahve Mojsiju naredio, tako su i učinile kćeri Selofhadove:
Saboda haka’ya’yan Zelofehad mata suka yi yadda Ubangiji ya umarci Musa.
11 Mahla, Tirsa, Hogla, Milka i Noa, kćeri Selofhadove, udaše se za sinove svojih stričeva.
’Ya’yan Zelofehad mata, Mala, Tirza, Hogla, Milka da Nowa, suka auri’ya’yan’yan’uwa na gefen mahaifinsu.
12 Kako su se udale u rod potomstva Manašea, Josipova sina, njihova je baština ostala u plemenu kojemu pripadaše rod im očev.
Suka yi aure cikin kabilar zuriyar Manasse ɗan Yusuf, gādonsu kuwa ya kasance a cikin iyali da kuma kabilar mahaifinsu.
13 To su zapovijedi i zakoni koje je Jahve preko Mojsija izdao Izraelcima na Moapskim poljanama uz Jordan, nasuprot Jerihonu.
Waɗannan su ne umarnai da ƙa’idodin da Ubangiji ya ba wa Isra’ilawa ta wurin Musa, a filayen Mowab kusa da Urdun, ɗaura da Yeriko.

< Brojevi 36 >