< Marko 12 >
1 I uze im zboriti u prispodobama: Čovjek vinograd posadi, ogradom ogradi, iskopa tijesak i kulu podiže pa ga iznajmi vinogradarima i otputova.
Sai Yesu ya fara koyar da su da misalai. “Wani mutum ne ya yi gonar inabi ya shingen ta, ya haka ramin matse inabin, ya kuwa gina hasumayar tsaro. Ya ba wandansu manoma jinginar gonar, sa'an nan ya tafi wata kasa mai nisa.
2 I u svoje vrijeme posla vinogradarima slugu da od njih uzme dio uroda vinogradarskoga.
Da lokaci ya yi, sai ya aika masu wani bawansa domin ya karbi wadansu daga cikin amfanin gonar.
3 A oni ga pograbiše, istukoše i otposlaše praznih ruku.
Amma manoman suka kama shi, suka yin masa duka, suka kore shi hannu banza.
4 I opet posla k njima drugog slugu: i njemu razbiše glavu i izružiše ga.
Ya sake aikar wani bawan. Shi kuma suka raunata shi aka, suka wulakanta shi.
5 Trećega također posla: njega ubiše. Tako i mnoge druge: jedne istukoše, druge pobiše.”
Ya sake aiken wani. Shi kam, suka kashe shi. Haka fa aka yi ta yi da wadansu da yawa, sun dodoki wadansu, suka kuma kashe wadansu.
6 “Još jednoga imaše, sina ljubljenoga. Njega naposljetku posla k njima misleći: 'Poštovat će sina moga.'
Yanzu dai yana da sauran daya tak, shine kaunatacen dansa. Daga karshe ya aike shi wurinsu, yana cewa, ai za su bashi girma.
7 Ali ti vinogradari među sobom rekoše: 'Ovo je baštinik! Hajde da ga ubijemo i baština će biti naša.'
Amma manoman nan suka ce wa juna, “ai, wannan shine magajinsa, 'ku zo mu kashe shi, gadon ya zama namu.”
8 I pograbe ga, ubiju i izbace iz vinograda.”
Sai suka kamo shi, suka kashe shi, suka jefar da shi bayan shinge.
9 “Što li će učiniti gospodar vinograda? Doći će i pobiti te vinogradare i dati vinograd drugima.
To, me mai gonar inabin zai yi? Sai ya zo ya hallaka manoman nan, ya ba wadansu gonar.
10 Niste li čitali ovo Pismo: Kamen što ga odbaciše graditelji, postade kamen zaglavni.
Ashe, ba ku karanta wannan nassi ba? cewa, ' Dutsen da magina suka ki, shi ne ya zama mafi mahmimanci.
11 Gospodnje je to djelo - kakvo čudo u očima našim!”
Wannan daga Ubangiji ne, kuma ya yi dai dai a idanunmu.”'
12 I tražili su da ga uhvate, ali se pobojaše mnoštva. Razumješe da je protiv njih izrekao prispodobu pa ga ostave i odu.
Sai suka nemi su kama shi, don sun lura a kansu ne ya yi masalin, amma suka ji tsoron jama'a. Don haka suka kyele shi, suka tafi.
13 I pošalju k njemu neke od farizeja i herodovaca da ga uhvate u riječi.
Suka aika masa da wadansu farisiyawa da Heridiyawa, don su sa masa tarko da kalamai cikin maganarsa.
14 Oni dođu i kažu mu: “Učitelju, znamo da si istinit i ne mariš tko je tko jer nisi pristran, nego po istini učiš putu Božjemu. Je li dopušteno dati porez caru ili nije? Da damo ili da ne damo?”
Da suka zo, suka ce masa, “Malam, gaskiya kana koyar da maganar Allah sosai, ba ka nuna bambanci tsakani mutane, sai koyar da tafarkin Allah kake yi sosai. “Shin, mu biya haraji ga Kaisar, ko a a?”
15 A on im reče prozirući njihovo licemjerje: “Što me iskušavate? Donesite mi denar da vidim!”
AmmaYesu ya gane munafuncinsu, ya ce masu, “Don me kuke gwada ni? ku kawo mani dinarin in gani.”
16 Oni doniješe. I reče im: “Čija je ovo slika i natpis?” A oni će mu: “Carev.”
Suka kawowa Yesu daya. Ya ce masu, “Kamar waye da kuma rubutun wanene? suka ce masa, “Na Kaisar ne.”
17 A Isus im reče: “Caru podajte carevo, a Bogu Božje!” I divili su mu se.
Yesu ya ce, “to, ku ba Kaisar abinda yake na Kaisar, ku kuma ba Allah abin da yake na Allah. Sai suka yi mamakinsa kwarai.
18 Dođu k njemu saduceji, koji vele da nema uskrsnuća, i upitaju ga:
Sai Sadukiyawa suka zo wurinsa, su dake cewa babu tashin matattu. Suka tambaya shi suka ce,
19 “Učitelju, Mojsije nam napisa: Umre li čiji brat i ostavi ženu, a ne ostavi djeteta, neka njegov brat uzme tu ženu te podigne porod bratu svomu.
“Malam, Musa dai ya rubuta mana, cewa idan dan'uwan mutum ya mutu, ya bar matarsa ba da, lallai ne dan'uwan mutumin ya auri matar, ya haifa wa dan'uwansa 'ya'ya.'
20 Sedmero braće bijaše. Prvi uze ženu i umrije ne ostavivši poroda.
To an yi wadansu 'yan'uwa maza guda bakwai, na farko ya yi aure, ya mutu bai bar 'ya'ya ba.
21 I drugi je uze te umrije ne ostavivši poroda. I treći jednako tako.
Na biyu kuma ya aure ta, shi ma ya mutu, ba 'ya'ya. Na ukun ma haka.
22 I sedmorica ne ostaviše poroda. Najposlije i žena umrije.
Haka dai duk bakwai din, ba wanda ya bar 'ya'ya. A karshe kuma ita matar ta mutu.
23 Komu će biti žena o uskrsnuću, kad uskrsnu? Jer sedmorica su je imala za ženu.”
To, a tashin matattu, matar wa za ta zama a cikinsu? Don duk bakwai din nan sun aure ta”.
24 Reče im Isus: “Niste li u zabludi zbog toga što ne razumijete Pisama ni sile Božje?
Sai Yesu ya ce, “Ba saboda wannan dalili ne kuka yi kuskure ba, wato don ba ku san littafin ba, kuma ba ku san ikon Allah ba?
25 Ta kad od mrtvih ustaju, niti se žene niti udavaju, nego su kao anđeli na nebesima.
Domin in an tashin daga matattu, ba a aure, ba a auraswa, amma sun zama kamar malaiku a sama.
26 A što se tiče mrtvih, da ustaju, niste li čitali u knjizi Mojsijevoj ono o grmu, kako Mojsiju reče Bog: Ja sam Bog Abrahamov i Bog Izakov i Bog Jakovljev?
Amma game da mattattun da suka tashi, ashe, ba ku taba karantawa a littafin Musa ba, yadda Allah ya ce masa? “Ni ne Allah na Ibrahim, da Ishaku, da kuma Yakubu'?
27 Nije on Bog mrtvih, nego živih. Uvelike se varate.”
Ai, shi ba Allahn mattatu bane, amma na rayyayu ne. Hakika kun yi kuskure “.
28 Tada pristupi jedan od pismoznanaca koji je slušao njihovu raspravu. Vidjevši da im je dobro odgovorio, upita ga: “Koja je zapovijed prva od sviju?”
Sai wani malamin attuara ya zo ya ji suna muhawara da juna. Da dai ya ga Yesu yana ba su kyakkyawar amsa, sai ya tambaye shi, “Wanne Umarni ne mafi girma dukka?”
29 Isus odgovori: “Prva je: Slušaj, Izraele! Gospodin Bog naš Gospodin je jedini.
Yesu ya amsa yace, “mafi girma shine, 'ku saurara ya Isra'ila, Ubangiji Allahnmu, Ubangiji daya ne.
30 Zato ljubi Gospodina Boga svojega iz svega srca svojega, i iz sve duše svoje, i iz svega uma svoga, i iz sve snage svoje!”
Sai ka kaunaci Ubangiji Allah da dukkan zuciyarka, da dukkan ranka da dukkan tunaninka, da dukkan karfinka.
31 “Druga je: Ljubi svoga bližnjega kao sebe samoga. Nema druge zapovijedi veće od tih.”
ta biyu itace, 'ka kaunaci makwabcinka kamar kanka, Ba wata doka da ta fi wadannan.''
32 Nato će mu pismoznanac: “Dobro, učitelju! Po istini si kazao: On je jedini, nema drugoga osim njega.
Sai malamin attaura ya ce masa, “Hakika gaskiyarka malam, Allah daya ne, ba kuma wani sai shi.
33 Njega ljubiti iz svega srca, iz svega razuma i iz sve snage i ljubiti bližnjega kao sebe samoga - više je nego sve paljenice i žrtve.”
A kaunace shi kuma da dukkan zuciya, da dukkan hankali, da dukkan karfi, a kuma kaunaci makwabci kamar kanka, ai ya fi dukkan hadayu na konawa.”
34 Kad Isus vidje kako je pametno odgovorio, reče mu: “Nisi daleko od kraljevstva Božjega!” I nitko se više nije usuđivao pitati ga.
Da Yesu ya ga ya yi masa magana da hikima, sai ya ce masa, “Ba ka nesa da mulkin Allah.” Bayan wannan kuma ba wanda ya sake tambayarsa wani abu.
35 A naučavajući u Hramu, uze Isus govoriti: “Kako pismoznanci kažu da je Krist sin Davidov?
Yesu ya amsa a lokacin da yake koyarwa a Haikali, ya ce “Yaya malaman attaura suke ce wa Kristi dan Dauda ne?
36 A sam David reče u Duhu Svetome: Reče Gospod Gospodinu mojemu: 'Sjedni mi zdesna dok ne položim neprijatelje tvoje za podnožje nogama tvojim!'
Domin Dauda kansa, ta ikon Ruhu Mai Tsarki ya ce, “Ubangiji ya ce wa Ubangijina, zauna a hannun damana, har sai na kaskantar da makiyanka'.
37 Sam ga David zove Gospodinom. Kako mu je onda sin?” Silan ga je svijet s užitkom slušao.
Dauda da kansa ya kira shi 'Ubangiji; To, ta yaya ya Almasihu zai zama Dan Dauda?” Babban taron jama'ar suka saurare shi da murna.
38 A on im u pouci svojoj govoraše: “Čuvajte se pismoznanaca, koji rado idu u dugim haljinama, vole pozdrave na trgovima,
A koyarwa sa Yasu ya ce, “ku yi hankali da malaman attaura, masu son yawo da manyan riguna, suna so a gaishesu a kasuwa,
39 prva sjedala u sinagogama i pročelja na gozbama;
da kuma son wuraren zama masu daraja a haikali, da wurin bukukuwa.
40 proždiru kuće udovičke, još pod izlikom dugih molitava. Stići će ih to oštrija osuda!”
Sun kuma kwace gidajen gwauraye, da yin doguwar addu'a, don mutane su gani. Wadanan mutanen zasu sami hukunci mai tsanani.”
41 Potom sjede nasuprot riznici te promatraše kako narod baca sitniš u riznicu. Mnogi bogataši bacahu mnogo.
Sai ya zauna a gaban akwatin baiko a Haikalin, yana duban yadda jama'a suke zuba kudi a ciki.
42 Dođe i neka siromašna udovica i baci dva novčića, to jest jedan kvadrant.
Wadansu masu arziki da yawa suna zuba kudi masu tsoka. Sai gwauruwa mara abin hanu ta saka anini biyu a ciki akwatin baikon.
43 Tada dozove svoje učenike i reče im: “Doista, kažem vam, ova je sirota udovica ubacila više od svih koji ubacuju u riznicu.
Ya kira almajiransa, ya ce masu, “Hakika, ina gaya maku, abinda gwauruwa nan ta saka a akwatin baikon nan ya fi na sauran dukka.
44 Svi su oni zapravo ubacili od svoga suviška, a ona je od svoje sirotinje ubacila sve što je imala, sav svoj žitak.”
Su duk sun bayar daga yalwa tasu ne, ita kuwa daga cikin rashinta ta bada duk abinda take da shi.”