< Job 4 >
1 Tad prozbori Elifaz Temanac i reče:
Sai Elifaz mutumin Teman ya amsa,
2 “Možeš li podnijeti da ti progovorim? Ali tko se može uzdržat' od riječi!
“In wani ya yi maka magana, za ka ji haushi? Amma wa zai iya yin shiru?
3 Eto, mnoge ljude ti si poučio, okrijepio si iznemogle mišice;
Ka tuna yadda ka yi wa mutane da yawa magana, yadda ka ƙarfafa hannuwa marasa ƙarfi.
4 riječju svojom klonule si pridizao, ojačavao si koljena klecava.
Maganarka ta ƙarfafa waɗanda suka yi tuntuɓe; ka ƙarfafa gwiwoyin da suka rasa ƙarfinsu.
5 A kad tebe stiže, klonuo si duhom, na tebe kad pade, čitav si se smeo!
Amma yanzu wahala ta zo maka, sai ka karaya; wahala ta sa ka rikice.
6 Zar pobožnost tvoja nadu ti ne daje, neporočnost tvoja životu ufanje?
Ashe bai kamata ka dogara ga Allahnka ba, amincinka kuma yă zama begenka?
7 TÓa sjeti se: nevin - propade li kada? Kada su zatrti bili pravednici?
“Ka duba ka gani yanzu. Wane marar laifi ne ya taɓa hallaka? Ko an taɓa hallaka masu adalci?
8 Iz iskustva zborim: nesrećom tko ore i nevolju sije, nju će i požeti.
Na kula cewa waɗanda suke huɗa gonar mugunta, da waɗanda suke shuka mugunta, su ne suke girbe mugunta.
9 Od daha Božjega oni pogibaju, na gnjevni mu disaj nestaju sa zemlje.
A sa’a ɗaya Allah yake hallaka su, cikin fushinsa yakan hallaka su.
10 Rika lavlja, urlik leopardov krše se k'o zubi u lavića.
Zakoki suna ruri suna gurnani; duk da haka an karya haƙoran manyan zakoki.
11 Lav ugiba jer mu nesta plijena, rasuli se mladi lavičini.
Zakoki suna mutuwa domin ba dabbar da za su kashe su ci,’ya’yan zakanya kuma sun watse.
12 Tajna riječ se meni objavila, šapat njen je uho moje čulo.
“Asirce aka gaya mini maganan nan, da ƙyar kunnuwana suka iya ji.
13 Noću, kada snovi duh obuzmu i san dubok kad na ljude pada,
Cikin mafarki da tsakar dare, lokacin kowa yana zurfin barci, na sami saƙon nan.
14 strah i trepet mene su svladali, kosti moje žestoko se stresle.
Tsoro da fargaba suka kama ni har duk ƙasusuwan jikina suka yi ta rawa.
15 Dah mi neki preko lica prođe, digoše se dlake na mom tijelu.
Wani iska ya taɓa mini fuska, sai tsigar jikina ta tashi.
16 Stajao je netko - lica mu ne poznah - ali likom bješe pred očima mojim. Posvuda tišina; uto začuh šapat:
Ya tsaya cik, amma ban iya sani ko mene ne ba. Wani abu ya tsaya a gabana, na kuma ji murya.
17 'Zar je smrtnik koji pred Bogom pravedan? Zar je čovjek čist pred svojim Stvoriteljem?
‘Ko zai yiwu mutum yă fi Allah adalci, ko kuma mutum yă fi wanda ya halicce shi tsarki?
18 Ni slugama svojim više ne vjeruje, i anđele svoje za grijeh okrivljuje -
In Allah bai yarda da bayinsa ba, in ya sami mala’ikunsa da laifi,
19 kako ne bi onda goste stanova glinenih kojima je temelj u prahu zemaljskom. Gle, kao moljce njih sveudilj satiru:
to, su wane ne mutane masu zama a gidan da aka yi da laka, waɗanda da ƙura aka yi harsashensu, waɗanda za a iya murƙushe su kamar asu!
20 od jutra do mraka u prah pretvore, nestaju zasvagda - nitko i ne vidi.
Tsakanin safe da yamma mai yiwuwa ne ragargaza su; farat ɗaya, su mutu har abada.
21 Iščupan je kolčić njihova šatora, pogibaju skoro, mudrost ne spoznavši.'
Ba a tuge igiyar tentinsu, don su mutu ba tare da hikima ba?’