< Hošea 7 >
1 Kad hoću Izraela liječiti, otkriva se bezakonje Efrajimovo i zloća Samarije; prijevarom se bave oni: tat u kuću provaljuje, a vani napadaju razbojnici.
a duka sa’ad da zan warkar da Isra’ila, zunuban Efraim za su tonu za a kuma bayyana laifofin Samariya. Suna ruɗu, ɓarayi sukan fasa su shiga gidaje,’yan fashi sukan yi fashi a tituna;
2 I u srcu svome oni ne kažu da ja pamtim svu zlopakost njihovu! Ali djela su ih njihova sad opkolila, pred licem mojim ona stoje.
amma ba su gane cewa na tuna da dukan ayyukan muguntarsu ba. Zunubansu sun kewaye su; kullum suna a gabana.
3 Svojom zloćom razveseljuju kralja, a knezove podlošću svojom.
“Suna faranta wa sarki zuciya da muguntarsu, shugabanni kuma da ƙarairayinsu.
4 Svi su oni preljubnici, kao peć su ražarena koju pekar više ne potpaljuje kad zamijesi tijesto pa dok ne ukisne.
Dukansu mazinata ne suna ƙuna kamar matoya wadda mai gashin burodi ba ya bukata yă tura mata wuta daga cuɗe kullu har kumburinsa.
5 U dan kralja našega knezovi obolješe od žestine vina, a on ruku pruža pijanima.
A ranar bikin sarkinmu shugabanni sukan bugu da ruwan inabi, yă yi cuɗanya da masu ba’a.
6 U zavjeri srce im se žari poput peći; svu noć njihova jarost drijema, ujutru se razgara k'o plam ognjeni;
Zukatansu suna kamar matoya; sukan kusace shi da wayo. Muguwar aniyarsu takan yi ta ci dukan dare; da safe sai ta ƙuna kamar harshen wuta.
7 poput peći svi se raspalili te proždiru svoje suce. Padoše svi njihovi kraljevi, a nijedan od njih zazvao me nije.
Dukansu suna da zafi kamar matoya; suna kashe masu mulkinsu. Dukan sarakunansu sukan fāɗi, kuma babu waninsu da yake kira gare ni.
8 Efrajim se miješa s narodima, Efrajim je pogača što je ne prevrnuše.
“Efraim yana cuɗanya da al’ummai; Efraim waina ne mai fāɗi da ba a juye ba.
9 Tuđinci proždiru snagu njegovu, a on toga i ne zna! Sjedine mu pobijeliše glavu, a on toga i ne zna!
Baƙi sun tsotse ƙarfinsa, amma bai gane ba. Gashi kansa ya cika da furfura, amma bai lura ba.
10 Naprasitost Izraelova protiv njih samih svjedoči; i oni se ne vraćaju Jahvi, Bogu svome, i uza sve to oni ga ne traže!
Girmankan Isra’ila ya ba da shaida a kansa, amma duk da haka bai dawo ga Ubangiji Allahnsa ko yă neme shi ba.
11 Efrajim je kao golubica plaha i bez razuma; oni pozivaju Egipat, idu u Asiriju.
“Efraim yana kama da kurciya, marar wayo, marar hankali, yanzu yana kira ga Masar, yanzu yana juyewa ga Assuriya.
12 Kamo god otišli, na njih ću razapeti svoju mrežu, oborit ću ih kao ptice nebeske, za njihovu ih kazniti zloću.
Sa’ad da suka tafi, zan jefa ragata a kansu; zai janye su ƙasa kamar tsuntsayen sararin sama. Sa’ad da na ji suna tafiya tare, zan kama su.
13 Teško njima jer od mene odbjegoše! Propast na njih jer se pobuniše protiv mene! Otkupit' ih hoću, a oni protiv mene lažu.
Kaitonsu, domin sun kauce daga gare ni! Hallaka za tă aukar musu, domin sun tayar mini! Na ƙudura in cece su amma suna faɗar ƙarya a kaina.
14 Oni me ne prizivlju iz srca kada kukaju na svojim ležajima; razdiru svoje lice zbog žita i mošta, ali protiv mene se bune.
Ba sa yin mini kuka da zuciyarsu amma suna ihu a kan gadajensu. Sukan taru wurin ɗaya don hatsi da ruwan inabi amma su juya mini baya.
15 Dok sam im ja mišicu krijepio, oni su zlosti smišljali protiv mene!
Na horar da su na kuma ƙarfafa su, amma sun ƙulla mini maƙarƙashiya.
16 Okreću se prema ništavostima, oni su poput varljiva luka. Poradi razbješnjela jezika knezovi će im od mača pasti, bit će im to na ruglo u zemlji egipatskoj!
Ba sa juya ga Mafi Ɗaukaka; suna kama da tanƙwararren baka. Za a kashe shugabanninsu da takobi saboda banzan maganganunsu. Saboda wannan za a wulaƙanta su a ƙasar Masar.