< Ezekiel 6 >
1 Tada mi dođe riječ Jahvina i reče:
Maganar Ubangiji ta zo mini cewa,
2 “Sine čovječji, okreni lice prema gorama Izraelovim i prorokuj protiv njih.
“Ɗan mutum, ka kafa idonka a kan duwatsun Isra’ila; ka yi annabci a kansu
3 Reci: 'Gore Izraelove, čujte riječ Jahve Gospoda! Ovako govori Jahve Gospod: Gore i brežuljci, jaruge i doline, evo, spustit ću mač na vas i oborit ću uzvišice vaše!
ka ce, ‘Ya ku duwatsun Isra’ila, ku ji maganar Ubangiji Mai Iko Duka. Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka ya ce wa duwatsu da tuddai, ga rafuffuka da kuma kwaruruka. Ina shirin kawo takobi a kanku, kuma zan hallaka masujadanku.
4 Opustjet će žrtvenici vaši i porušit će se stupovi vaši, a vaše poginule pred kumire ću vam baciti.
Za a ragargaza bagadanku a kuma farfasa bagadanku na ƙone turare; zan kuma kashe mutanenku a gaban gumakanku.
5 Pobacat ću trupla sinova Izraelovih pred kumire njihove i rasijat ću kosti vaše oko žrtvenika vaših!
Zan shimfiɗa gawawwakin Isra’ilawa a gaban gumakansu, in kuma watsar da ƙasusuwanku kewaye da bagadanku.
6 Gdje god boravili, gradovi će vaši biti opustošeni, uzvišice poharane, žrtvenici će vam opustjeti i biti uništeni, kumiri će vaši biti oboreni i nestat će ih, stupovi će vaši biti smrvljeni, sva će djela vaša propasti.
Duk inda kuke zama, garuruwa za su zama kango, za a kuma ragargaza masujadai, saboda bagadanku su rurrushe su zama kango, a kuma farfasa gumakanku su lalace, za a rurrushe bagadan ƙone turarenku, a kuma shafe dukan abin da kuka yi.
7 Među vas će padati poginuli, i znat ćete da sam ja Jahve!
Za a kashe mutanenku a cikinku, za ku kuwa sani ni ne Ubangiji.
8 Ali ću ipak poštedjeti neke od vas: ti će među narodima uteći maču kad se raspršite po zemljama.
“‘Amma zan bar waɗansu, gama waɗansunku za su tsere wa takobi sa’ad da aka watsar da ku a cikin ƙasashe da al’ummai.
9 Tada će se preživjeli među vama spomenuti mene među narodima kamo budu odvedeni u izgnanstvo, kad im slomim srce preljubničko što se odmetnulo od mene i kad im iskopam preljubničke oči što pođoše za kumirima njihovim. I tada će sami sebi omrznuti zbog nedjela što ih počiniše gadostima svojim.
Sa’an nan a cikin al’ummai inda aka kai ku zaman bauta, waɗanda suka a tsere za su tuna da ni, yadda raina ya ɓaci ta wurin zukatansu marasa imani, waɗanda suka rabu da ni, da kuma ta wurin idanunsu, waɗanda suka yi sha’awace-sha’awacen gumakansu. Za su ji ƙyamar kansu saboda mugayen abubuwan da suka aikata.
10 I spoznat će da sam ja Jahve: nisam im zaludu govorio da ću ih udariti svim tim zlom.'”
Za su kuwa san cewa ni ne Ubangiji; ba a banza na ce zan kawo musu wannan masifa ba.
11 Ovako govori Jahve Gospod: “Pljesni rukama i lupni nogama, te reci: Jao! zbog svih gadnih nedjela dom će Izraelov pasti od mača, gladi i kuge!
“‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka ya ce ku tafa hannuwanku tare ku kuma taka ƙafafunku ku yi ihu ku ce, “Kaito!” Saboda dukan mugaye da kuma abubuwan banƙyama na gidan Isra’ila, gama za su mutu ta wurin takobi, yunwa da annoba.
12 Tko bude daleko, od kuge će umrijeti; tko bude blizu, od mača će pasti, i tko bude opkoljen, od gladi će izdahnuti! Tako ću gnjev iskaliti na njima
Wanda yake da nisa zai mutu da annoba, shi da yake kusa kuma zai mutu ta takobi, wanda kuma ya tsira aka kuma bari zai mutu da yunwa. Ta haka zan aukar da fushina a kansu.
13 i spoznat će da sam ja Jahve kad im poginuli budu ležali među kumirima oko žrtvenika na svakome povišem brežuljku, nad svim vrhovima planinskim, pod svakim stablom zelenim, pod svakim hrastom granatim, gdje se god prinosio ugodan miris kumirima njihovim.
Za su kuwa san cewa ni ne Ubangiji, sa’ad da gawawwakin mutanensu suna kwance a kusa da gumakansu da kewaye da bagadansu, a kowane kan tudu mai tsawo da kuma a kan dukan kan duwatsu, a ƙarƙashin kowane inuwar itace da kuma kowane oak mai ganye, wuraren da suke ƙone turare masu ƙanshi wa dukan gumakansu.
14 Ruku ću podići na njih i svu ću im zemlju pretvoriti u pustoš, od pustinje do Rible, posvuda gdje borave! I spoznat će da sam ja Jahve!”
Zan kuma miƙa hannuna a kansu in mai da ƙasarsu kango daga hamadan Dibila, a duk inda suke zama. Sa’an nan za su san cewa ni ne Ubangiji.’”