Aionian Verses

Genesis 37:35 (Farawa 37:35)
(parallel missing)
Dukan’ya’yansa maza da mata, suka zo don su ta’azantar da shi, amma ya ƙi yă ta’azantu. Ya ce, “A’a, cikin makoki zan gangara zuwa kabari wurin ɗana.” Saboda haka, mahaifin Yusuf ya yi kuka saboda shi. (Sheol h7585)
Genesis 42:38 (Farawa 42:38)
(parallel missing)
Amma Yaƙub ya ce, “Ɗana ba zai gangara zuwa can tare da ku ba, ɗan’uwansa ya rasu, shi ne kaɗai ya rage. In wani abu ya faru da shi a tafiyar da za ku yi, za ku sa furfurata ta gangara zuwa kabari cikin baƙin ciki.” (Sheol h7585)
Genesis 44:29 (Farawa 44:29)
(parallel missing)
In kun ɗauki wannan daga wurina shi ma wani abu ya same shi, za ku kawo furfura kaina zuwa kabari cikin baƙin ciki.’ (Sheol h7585)
Genesis 44:31 (Farawa 44:31)
(parallel missing)
ya ga cewa saurayin ba ya nan, zai mutu. Bayinka za su sa bawanka, mahaifinmu, yă mutu cikin baƙin ciki, da tsufansa. (Sheol h7585)
Numbers 16:30 (Ƙidaya 16:30)
(parallel missing)
Amma in Ubangiji ya kawo wani abu sabo, ya sa ƙasa ta buɗe bakinta, ta haɗiye su da dukan abin da suke da shi, suka gangara cikin kabari a raye, ta haka za ku sani mutanen nan sun rena Ubangiji.” (Sheol h7585)
Numbers 16:33 (Ƙidaya 16:33)
(parallel missing)
Suka gangara cikin kabari da rai, tare dukan mallakarsu; ƙasa ta rufe su, suka hallaka, suka rabu da jama’ar. (Sheol h7585)
Deuteronomy 32:22 (Maimaitawar Shari’a 32:22)
(parallel missing)
Gama fushina ya kama wuta, tana ci har ƙurewar zurfin lahira. Za tă cinye duniya da girbinta, tă kuma sa wuta a tussan duwatsu. (Sheol h7585)
1 Samuel 2:6 (1 Sama’ila 2:6)
(parallel missing)
“Ubangiji ne ke kawo mutuwa, yă kuma rayar yana kai ga kabari, yă kuma tā da. (Sheol h7585)
2 Samuel 22:6 (2 Sama’ila 22:6)
(parallel missing)
Igiyoyin mutuwa sun nannaɗe ni; tarkuna kuma suka auka mini. (Sheol h7585)
1 Kings 2:6 (1 Sarakuna 2:6)
(parallel missing)
Ka yi da shi gwargwadon hikimarka, amma kada ka bari yă gangara kabari da furfura cikin salama. (Sheol h7585)
1 Kings 2:9 (1 Sarakuna 2:9)
(parallel missing)
Amma yanzu, kada ka ɗauke shi marar laifi. Kai mutum ne mai hikima; za ka san abin da za ka yi da shi. Ka kawo furfuransa zuwa kabari da jini.” (Sheol h7585)
Job 7:9 (Ayuba 7:9)
(parallel missing)
Kamar yadda girgije yakan ɓace yă tafi, haka mutum yake shige zuwa kabari ba kuwa zai dawo ba. (Sheol h7585)
Job 11:8 (Ayuba 11:8)
(parallel missing)
Sun fi nisan sama tudu, me za ka iya yi? Sun fi zurfin kabari zurfi, me za ka sani? (Sheol h7585)
Job 14:13 (Ayuba 14:13)
(parallel missing)
“Da ma za ka ɓoye ni a cikin kabari ka ɓoye ni har sai fushinka ya wuce! In da za ka keɓe mini lokaci sa’an nan ka tuna da ni! (Sheol h7585)
Job 17:13 (Ayuba 17:13)
(parallel missing)
In kabari ne begen da nake da shi kaɗai, in na shimfiɗa gadona a cikin duhu, (Sheol h7585)
Job 17:16 (Ayuba 17:16)
(parallel missing)
Ko begena zai tafi tare da ni zuwa kabari ne? Ko tare za a bizne mu cikin ƙura?” (Sheol h7585)
Job 21:13 (Ayuba 21:13)
(parallel missing)
Suna yin rayuwarsu cikin arziki kuma su mutu cikin salama. (Sheol h7585)
Job 24:19 (Ayuba 24:19)
(parallel missing)
Kamar yadda zafi da fări suke shanye ƙanƙarar da ta narke, haka kabari zai ƙwace waɗanda suka yi zunubi. (Sheol h7585)
Job 26:6 (Ayuba 26:6)
(parallel missing)
Mutuwa tsirara take a gaban Allah; haka kuma hallaka take a buɗe. (Sheol h7585)
Psalms 6:5 (Zabura 6:5)
(parallel missing)
Babu wanda yakan tuna da kai sa’ad da ya mutu. Wa ke yabonka daga kabari? (Sheol h7585)
Psalms 9:17 (Zabura 9:17)
(parallel missing)
Mugaye za su koma kabari, dukan al’umman da suka manta da Allah. (Sheol h7585)
Psalms 16:10 (Zabura 16:10)
(parallel missing)
domin ba za ka yashe ni a kabari ba, ba kuwa za ka bar Mai Tsarkinka yă ruɓa ba. (Sheol h7585)
Psalms 18:5 (Zabura 18:5)
(parallel missing)
Igiyoyin mutuwa sun nannaɗe kewaye da ni; tarkon mutuwa ya yi mini arangama. (Sheol h7585)
Psalms 30:3 (Zabura 30:3)
(parallel missing)
Ya Ubangiji, ka dawo da ni daga kabari; ka kiyaye ni daga gangarawa zuwa cikin rami. (Sheol h7585)
Psalms 31:17 (Zabura 31:17)
(parallel missing)
Kada ka bari in sha kunya, ya Ubangiji, gama na yi kuka gare ka; amma bari mugaye su sha kunya su kuma kwanta shiru a cikin kabari. (Sheol h7585)
Psalms 49:14 (Zabura 49:14)
(parallel missing)
Kamar tumaki an ƙaddara su ga kabari; za su kuwa zama abincin mutuwa amma masu gaskiya za su yi mulki a kansu da safe. Kamanninsu za su ruɓe a cikin kabari, nesa da gidajensu masu tsada. (Sheol h7585)
Psalms 49:15 (Zabura 49:15)
(parallel missing)
Amma Allah zai ceci raina daga kabari; tabbatacce zai ɗauke ni zuwa wurinsa. (Sela) (Sheol h7585)
Psalms 55:15 (Zabura 55:15)
(parallel missing)
Bari mutuwa ta ɗauki abokan gābana ba labari; bari su gangara da rai zuwa cikin kabari, gama mugunta tana samun masauƙi a cikinsu. (Sheol h7585)
Psalms 86:13 (Zabura 86:13)
(parallel missing)
Gama ƙaunarka da girma take gare ni; kai ka cece ni daga zurfafa, daga mazaunin matattu. (Sheol h7585)
Psalms 88:3 (Zabura 88:3)
(parallel missing)
Gama raina yana cike da wahala rayuwata tana gab da kabari. (Sheol h7585)
Psalms 89:48 (Zabura 89:48)
(parallel missing)
Wanda mutum ne zai rayu da ba zai ga mutuwa ba, ko yă cece kansa daga ikon kabari? (Sela) (Sheol h7585)
Psalms 116:3 (Zabura 116:3)
(parallel missing)
Igiyoyin mutuwa sun shaƙe ni, wahalar kabari sun zo a kaina; na cika da wahala da ɓacin rai. (Sheol h7585)
Psalms 139:8 (Zabura 139:8)
(parallel missing)
In na haura zuwa sammai, kana a can; in na yi gado a zurfafa, kana a can. (Sheol h7585)
Psalms 141:7 (Zabura 141:7)
(parallel missing)
Za su ce, “Kamar yadda mutum kan yi huda yă tsage ƙasa, haka aka watsar da ƙasusuwanmu a bakin kabari.” (Sheol h7585)
Proverbs 1:12 (Karin Magana 1:12)
(parallel missing)
mu haɗiye su da rai gaba ɗaya kamar kabari, kamar waɗanda suke gangarawa zuwa rami; (Sheol h7585)
Proverbs 5:5 (Karin Magana 5:5)
(parallel missing)
Ƙafafunta na kaiwa ga mutuwa; sawunta na jagora kai tsaye zuwa kabari. (Sheol h7585)
Proverbs 7:27 (Karin Magana 7:27)
(parallel missing)
Gidanta babbar hanya ce zuwa kabari mai yin jagora zuwa ɗakunan lahira. (Sheol h7585)
Proverbs 9:18 (Karin Magana 9:18)
(parallel missing)
Amma ba su san cewa matattu suna a can ba, cewa baƙinta suna a can cikin zurfin kabari ba. (Sheol h7585)
Proverbs 15:11 (Karin Magana 15:11)
(parallel missing)
Mutuwa da Hallaka suna nan a fili a gaban Ubangiji, balle fa zukatan mutane! (Sheol h7585)
Proverbs 15:24 (Karin Magana 15:24)
(parallel missing)
Hanyar rai na yin jagora ya haura wa masu hikima don ta kiyaye shi daga gangarawa zuwa kabari. (Sheol h7585)
Proverbs 23:14 (Karin Magana 23:14)
(parallel missing)
Ka hukunta shi da sanda ka ceci ransa daga mutuwa. (Sheol h7585)
Proverbs 27:20 (Karin Magana 27:20)
(parallel missing)
Mutuwa da Hallaka ba sa ƙoshi, haka idanun mutum ba sa ƙoshi da gani. (Sheol h7585)
Proverbs 30:16 (Karin Magana 30:16)
(parallel missing)
Kabari, mahaifar da ba ta haihuwa, ƙasa, wadda ba ta taɓa ƙoshi da ruwa, da kuma wuta, wadda ba ta taɓa cewa ‘Ya isa!’ (Sheol h7585)
Ecclesiastes 9:10 (Mai Hadishi 9:10)
(parallel missing)
Duk abin da hannunka yake yi, ka yi shi da dukan ƙarfinka, gama a cikin kabari in da za ka, babu aiki ko shirye-shirye, ko sani, ko hikima. (Sheol h7585)
Song of Solomon 8:6 (Waƙar Waƙoƙi 8:6)
(parallel missing)
Ka sa ni kamar hatimi a zuciyarka, kamar hatimi a hannunka; gama ƙauna tana da ƙarfi kamar mutuwa, kishinta yana kamar muguntar kabari, yana ƙuna kamar wuta mai ci, kamar gagarumar wuta. (Sheol h7585)
Isaiah 5:14 (Ishaya 5:14)
(parallel missing)
Saboda haka kabari ya fadada marmarinsa ya kuma buɗe bakinsa babu iyaka; cikinsa manyan mutanensu da talakawansu za su gangara tare da dukan masu hayaniyarsu da masu murnansu. (Sheol h7585)
Isaiah 7:11 (Ishaya 7:11)
(parallel missing)
“Ka roƙi Ubangiji Allahnka yă ba ka alama, ko daga zurfafa masu zurfi ko kuwa daga can cikin sama.” (Sheol h7585)
Isaiah 14:9 (Ishaya 14:9)
(parallel missing)
Kabari a ƙarƙashi duk ya shirya don yă sadu da kai a zuwanka; yana tā da ruhohin da suka rasu don su gaishe ka, dukan waɗanda sun taɓa zama shugabanni a duniya; ya sa suka tashi daga kujerun sarauta, dukan waɗanda suke sarakuna a kan al’ummai. (Sheol h7585)
Isaiah 14:11 (Ishaya 14:11)
(parallel missing)
An yi ƙasa da dukan alfarmarka zuwa kabari, tare da surutan garayunka; tsutsotsi sun bazu a ƙarƙashinka tsutsotsi kuma suka rufe ka. (Sheol h7585)
Isaiah 14:15 (Ishaya 14:15)
(parallel missing)
Amma ga shi an gangara da kai zuwa kabari, zuwa zurfafan rami. (Sheol h7585)
Isaiah 28:15 (Ishaya 28:15)
(parallel missing)
Kuna fariya cewa, “Mun yi alkawari da mutuwa, mun kuma yi yarjejjeniya da kabari. Sa’ad da zafi ya ratsa, ba zai taɓa mu ba, gama mun mai da ƙarya mafakarmu ruɗu kuma wurin ɓuyanmu.” (Sheol h7585)
Isaiah 28:18 (Ishaya 28:18)
(parallel missing)
Za a soke alkawarinku da mutuwa; yarjejjeniyarku da kabari ba zai zaunu ba. Sa’ad da zafi mai ɓarna ya ratsa, zai hallaka ku. (Sheol h7585)
Isaiah 38:10 (Ishaya 38:10)
(parallel missing)
Na ce, “Cikin tsakiyar rayuwata dole in bi ta ƙofofin mutuwa a kuma raba ni da sauran shekaruna?” (Sheol h7585)
Isaiah 38:18 (Ishaya 38:18)
(parallel missing)
Gama kabari ba zai yabe ka ba, matattu ba za su rera yabonka ba; waɗanda suka gangara zuwa rami ba za su sa zuciya ga amincinka ba. (Sheol h7585)
Isaiah 57:9 (Ishaya 57:9)
(parallel missing)
Kuka tafi wurin Molek da man zaitun kuka kuma riɓaɓɓanya turarenku. Kuka aika jakadunku can da nisa; kuka gangara zuwa cikin kabari kansa! (Sheol h7585)
Ezekiel 31:15 (Ezekiyel 31:15)
(parallel missing)
“‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa a ranar da aka yi ƙasa da shi zuwa kabari na rufe zurfafa maɓulɓulai da makoki dominsa; na janye rafuffukansa, aka kuma hana yalwan ruwansa. Saboda shi na rufe Lebanon da baƙin ciki, dukan itatuwan kurmi suka bushe. (Sheol h7585)
Ezekiel 31:16 (Ezekiyel 31:16)
(parallel missing)
Na sa al’ummai suka yi rawar jiki da jin ƙarar fāɗuwarsa sa’ad da na yi ƙasa da shi zuwa kabari tare da waɗanda suka gangara rami. Sai dukan itatuwan Eden, zaɓaɓɓu da kuma mafi kyau na Lebanon, dukan itatuwan da aka yi musu banruwa, sun ta’azantu a ƙarƙashin ƙasa. (Sheol h7585)
Ezekiel 31:17 (Ezekiyel 31:17)
(parallel missing)
Waɗanda suka zauna a inuwarsa, dukan masu tarayyarsa a cikin al’ummai, su ma sun gangara zuwa kabari tare da shi, sun haɗu da waɗanda aka kashe da takobi. (Sheol h7585)
Ezekiel 32:21 (Ezekiyel 32:21)
(parallel missing)
Daga cikin kabari manyan shugabanni za su yi maganar Masar da abokanta su ce, ‘Sun gangara sun kuma kwanta da marasa kaciya, tare da waɗanda aka kashe da takobi.’ (Sheol h7585)
Ezekiel 32:27 (Ezekiyel 32:27)
(parallel missing)
Ba sun kwanta tare da sauran jarumawa marasa kaciyan da aka kashe, waɗanda suka gangara kabari tare da makaman yaƙinsu, waɗanda aka yi musu matashin kai da takubansu ba? Hukuncin zunubansu yana a bisa ƙasusuwansu, ko da yake tsoron waɗannan jarumawa ya manne cikin ƙasar masu rai. (Sheol h7585)
Hosea 13:14 (Hosiya 13:14)
(parallel missing)
“Zan fanshe su daga ikon kabari; zan cece su daga mutuwa. Ina annobanki, ya mutuwa? Ina hallakarka, ya kabari? “Ba zan ji tausayi ba, (Sheol h7585)
Amos 9:2
(parallel missing)
Ko da sun tona rami kamar zurfin kabari, daga can hannuna zai fitar da su. Ko da sun hau can sama daga can zan sauko da su. (Sheol h7585)
Jonah 2:2 (Yunana 2:2)
(parallel missing)
Ya ce, “A cikin damuwata na yi kira ga Ubangiji, ya kuwa amsa mini. Daga cikin zurfi kabari na yi kiran neman taimako, ka kuwa saurari kukata. (Sheol h7585)
Habakkuk 2:5
(parallel missing)
ba shakka, ruwan inabi ya yaudare shi; yana fariya kuma ba ya hutu. Domin shi mai haɗama ne kamar kabari kuma kamar mutuwa, ba ya ƙoshi; yakan tattara dukan al’ummai wa kansa yana kuma kama dukan mutane su zama kamammu. (Sheol h7585)
Nambo une ngunsalila kuti, mundu jwalijose jwakuntumbilila mpwakwe, chiimbajile kulamulikwa. Jwakwachembulusya apwao chachajausya pa nkungulu. Ni jwakummilanga mpwao ‘Jwakuloŵela,’ chaŵajilwe kwinjila ku mooto wangasimika moŵa gose pangali mbesi. (Geenna g1067)
Amma ina gaya muku, duk wanda ya yi fushi da ɗan’uwansa, za a hukunta shi. Kuma duk wanda ya ce wa ɗan’uwansa ‘Raka,’za a kai shi gaban Majalisa. Amma duk wanda ya ce, ‘Kai wawa!’ Zai kasance a hatsarin shiga jahannama ta wuta. (Geenna g1067)
Nipele, iŵaga liso lyenu lya kundyo likunneŵasya nlityosye ni kulijasila kwakutalika. Mmbaya nnope kupotesya chiŵalo chenu chimo cha pachiilu, kupunda chiilu chenu chose chiponyekwe pa mooto wangasimika, moŵa gose pangali mbesi. (Geenna g1067)
In idonka na dama yana sa ka yin zunubi, ƙwaƙule shi ka yar. Zai fiye maka ka rasa ɗaya daga cikin gaɓoɓin jikinka, da a jefa jikinka ɗungum a cikin jahannama ta wuta. (Geenna g1067)
Ni iŵaga nkono wenu wa kundyo ukunneŵasya, nkate nkaujase kwakutalika. Mmbaya kukwenu kupotesya chiŵalo chimo cha chiilu kupunda chiilu chose chiponyekwe pa mooto wangasimika moŵa gose pangali mbesi. (Geenna g1067)
In kuma hannunka na dama yana sa ka yin zunubi, yanke shi ka yar. Zai fiye maka ka rasa ɗaya daga cikin gaɓoɓin jikinka, da a jefa jikinka ɗungum a cikin jahannama ta wuta. (Geenna g1067)
Kasimwajogopa ŵakuchiulaga chiilu, nambo ngakukombola kujiulaga mbumu. Mmbaya mwajogope ŵakukombola kuchijonanga chiilu ni mbumu ku mooto wangasimika moŵa gose pangali mbesi. (Geenna g1067)
Kada ku ji tsoron masu kashe jiki amma ba sa iya kashe rai. A maimakon haka, ku ji tsoron Wannan wanda yake da iko yă hallaka rai duk da jiki a jahannama ta wuta. (Geenna g1067)
Nomwe Kapelenaumu ana chinlikusye mpaka kwinani? Chinchituluswa mpaka kwiuto kwa ŵandu ŵawile. Pakuŵa, yakusimosya yaitendekwe kukwenu ikatendekwe ku Sodoma, wele musi wo ukaliji chiŵela mpaka lelo. (Hadēs g86)
Ke kuma Kafarnahum, za a ɗaga ki sama ne? A’a, za ki gangara zuwa zurfafa ne. Da a ce ayyukan banmamakin da aka yi a cikinki ne a aka yi a Sodom, da tana nan har yă zuwa yau. (Hadēs g86)
Ni jwalijose juchaŵechete liloŵe lya kunkanila Mwana jwa Mundu, chalecheleswe, nambo jwele juchaŵechete liloŵe lya kunkanila Mbumu jwa Akunnungu jo, ngalecheleswa, ngaŵa pa chilambo cha sambano chi atamuno pa chilambo chachikwika cho. (aiōn g165)
Duk wanda ya zargi Ɗan Mutum, za a gafarta masa, amma duk wanda ya zargi Ruhu Mai Tsarki, ba za a gafarta masa ba, ko a wannan zamani ko a zamani mai zuwa. (aiōn g165)
Nombe syele mbeju sisyapatuchile pa miiŵa syo sili mpela mundu jwakulipilikana liloŵe, nambo kwa ligongo lya kuchenjeuchila masengo ga umi watulinawo ni kuchinonyela kwannope chipanje kukuliŵijikanya liloŵe lyo, nombejo ngakusogola isogosi, yaani kupanganya yaikwanonyelesya Akunnungu. (aiōn g165)
Wanda ya karɓi irin da ya fāɗi cikin ƙaya kuwa, shi ne mutumin da yakan ji maganar, sai dai damuwoyin rayuwan nan da jarrabar arzikin duniya sukan shaƙe shi, yă sa maganar ta kāsa amfani. (aiōn g165)
Nombe jwammagongo jwapandile masindi ali Shetani. Magungulo gali mbesi ja chilambo chino, nombe ŵakugungula ali achikatumetume ŵa kwinani. (aiōn g165)
abokin gāban da yake shuka su kuwa, Iblis ne. Lokacin girbi kuma shi ne ƙarshen zamani, masu girbin kuwa su ne mala’iku. (aiōn g165)
Mpela ila masindi igakuti pakusonganganywa ni kutinisya, iyoyo ichichiŵa kumbesi kwa chilambo chino. (aiōn g165)
“Kamar yadda aka tattara ciyayin aka kuma ƙone a wuta, haka zai zama a ƙarshen zamani. (aiōn g165)
Yeleyi ni ichichiŵa kumbesi kwa chilambo chino, achikatumetume ŵa kwinani chachikopochela, chiŵalekanganye ŵandu ŵambone ni ŵangalumbana. (aiōn g165)
Haka zai kasance a ƙarshen zamani. Mala’iku za su zo su ware masu mugunta daga masu adalci (aiōn g165)
None ngunsalila, mmwe ni che Petulo ni pa lwele lwala lu chindandisye mpingo wa ŵandu ŵakunkulupilila Kilisito ni machili ga chiwa ngagaika kuukombola. (Hadēs g86)
Ina kuwa gaya maka, kai ne Bitrus, a kan wannan dutse zan gina ikkilisiyata, kuma ƙofofin Hadesba za su rinjaye ta ba. (Hadēs g86)
“Iŵaga nkono wenu pane lukongolo lwenu lukuntenda ntende sambi, mmukate nkaujase kwakutalika. Mmbaya kukwenu kwinjila mu umi pangali nkono umo pane lukongolo lumo kupunda kuponyekwa pa mooto wa moŵa gose pangali mbesi wangasimika ndi ni makono gaŵili ni makongolo gaŵili. (aiōnios g166)
In hannunka ko ƙafarka yana sa ka zunubi, yanke shi ka yar. Zai fiye maka ka shiga rai da hannu ko ƙafa ɗaya da hannuwa biyu ko ƙafafu biyu da a jefar da kai cikin madawwamiyar wuta da hannuwa biyu ko ƙafafu biyu. (aiōnios g166)
Ni liso lyenu lyantendaga ntende sambi, nlikolopole ni kuliponya kwakutalika. Mmbaya kukwenu kwinjila mu umi wangamala ni liso limo, kupunda kuponyekwa pa mooto wangasimika moŵa gose pangali mbesi ndi ni meeso gaŵili. (Geenna g1067)
In kuma idonka yana sa ka zunubi, ƙwaƙule shi ka yar. Zai fiye maka ka shiga rai da ido ɗaya, da ka shiga jahannama ta wuta da idanunka biyu. (Geenna g1067)
Mundu jumo ŵaichile Che Yesu ŵausisye, “Jwakwiganya, ana ndende chindu chi chichili chambone kuti ngapate umi wa moŵa gose pangali mbesi?” (aiōnios g166)
To, fa, sai ga wani ya zo wurin Yesu ya tambaye shi ya ce, “Malam, wane abu mai kyau ne ya zama mini dole in yi don in sami rai madawwami?” (aiōnios g166)
Ni jwalijose jwalesile nyuumba pane achapwakwe pane achalumbugwe pane atatigwe pane achikulugwe pane ŵanache pane migunda, kwa ligongo lyangu, chachipochela mala mia, ni chachinjila mu umi wa moŵa gose pangali mbesi. (aiōnios g166)
Duk kuma wanda ya bar gidaje ko’yan’uwa maza ko’yan’uwa mata ko mahaifi ko mahaifiya ko yara ko gonaki, saboda ni, zai sami abin da ya fi haka riɓi ɗari, yă kuma gāji rai madawwami. (aiōnios g166)
Ŵauweni ntini mungulugulu litala, ŵaujaulile, nambo nganachisimana chindu mwelemo, ŵausimene uli masamba pe. Ŵausalile, “Nkasogola isogosi sooni moŵa gose pangali mbesi!” Papopo nkuju wo wanyasile. (aiōn g165)
Ganin itacen ɓaure kusa da hanya, sai ya je wajensa amma bai sami kome a kansa ba sai ganye. Sai ya ce masa, “Kada ka ƙara yin’ya’ya!” Nan da nan itacen ya yanƙwane. (aiōn g165)
“Ulaje uwe kukwenu ŵakwiganya Malajisyo ni Mafalisayo, ŵaulamba! Pakuŵa nkutaŵa ulendo mu bahali ni pa chilambo kuti nkombole kuntenda namose mundu jumo aŵe jwa kunkuya mwanya. Pankumpata, nkuntenda aŵe mundu jwakwinjila ku jehanamu kumpunda mwachinsyene. (Geenna g1067)
“Kaitonku, malaman dokoki da Farisiyawa, munafukai! Kukan yi tafiye-tafiye zuwa ƙasashe, ku ƙetare teku don ku sami mai tuba ɗaya, sa’ad da ya tuba kuwa, sai ku mai da shi ɗan wuta fiye da ku, har sau biyu. (Geenna g1067)
Ŵanyamwe ŵa uŵelesi wa lijoka lya sumu! Chimmutuche chinauli ulamusi wa ku jehanamu? (Geenna g1067)
“Ku macizai!’Ya’yan macizai! Ta yaya za ku tsere wa hukuncin jahannama ta wuta? (Geenna g1067)
Che Yesu paŵatemi ku chitumbi cha Miseituni, ŵakulijiganya ŵajaulile pa chisyepela, ŵausisye, “Ntusalile ana gelega chigatyochele chakachi? Ni chimanyisyo chi chakutulosya kwika kwenu ni kumbesi kwa chilambo chino?” (aiōn g165)
Da Yesu yana zaune a Dutsen Zaitun, almajiran suka zo wurinsa a ɓoye. Suka ce, “Gaya mana, yaushe ne wannan zai faru, mece ce alamar zuwanka da kuma ta ƙarshen zamani?” (aiōn g165)
“Nipele chiŵasalile ŵele ŵaali kunchiji kwao, ‘Ntyoche mmbujo mwangu ŵanyamwe ŵankwete malweso! Njaule ku mooto moŵa gose pangali mbesi wangasimika, wauŵichikwe chile kwa ligongo lya Shetani ni achikatumetume ŵakwe. (aiōnios g166)
“Sa’an nan zai ce wa waɗanda suke a hagunsa, ‘Ku rabu da ni, la’anannu, zuwa cikin madawwamiyar wutar da aka shirya don Iblis da mala’ikunsa. (aiōnios g166)
Nipele, ŵanyaŵa chajaule kumasausyo moŵa gose pangali mbesi, nambo ŵandu ŵakupanganya yaili yambone paujo pa Akunnungu chajaule ku umi wa moŵa gose pangali mbesi.” (aiōnios g166)
“Sa’an nan za su tafi cikin madawwamiyar hukunci, amma masu adalci kuwa za su shiga rai madawwami.” (aiōnios g166)
Nkaajiganye kugakamulichisya gose mpela ila indite pakunnajisya ŵanyamwe. None ndili pamo ni ŵanyamwe moŵa gose, elo, mpaka kumbesi kwa chilambo.” (aiōn g165)
kuna kuma koya musu, su yi biyayya da duk abin da na umarce ku, kuma tabbatacce, ina tare da ku kullum, har ƙarshen zamani.” (aiōn g165)
Nambo, mundu jwalijose jwakuntukana Mbumu jwa Akunnungu ngalecheleswa sambi syo ng'o, pakuŵa chakole sambi sya moŵa gose pangali mbesi.” (aiōn g165, aiōnios g166)
Amma duk wanda ya saɓi Ruhu Mai Tsarki, ba za a taɓa gafara masa ba. Ya aikata madawwamin zunubi ke nan.” (aiōn g165, aiōnios g166)
ligongo lya lipamba lya umi wu ni kunonyelwa ni ipanje pamo ni kulajila indu ine yejinji, ikwajinjila ni kuliŵijikanya Liloŵe lyo, nombewo ngakukombola kulijitichisya Liloŵe yalikuti ni kusogola isogosi. (aiōn g165)
amma damuwar wannan duniya, da son dukiya, da kuma kwaɗayin waɗansu abubuwa, sukan shiga, su shaƙe maganar, har su mai da ita marar amfani. (aiōn g165)
Iŵaga nkono wenu ukunneŵasya, mmukate! Mmbaya kwinjila mu umi ni nkono umo, kupunda kuŵa ni makono gaŵili ni kuponyekwa pa mooto wangasimika, moŵa gose pangali mbesi. (Geenna g1067)
In hannunka yana sa ka yin zunubi, yanke shi. Ai, gwamma ka shiga rai da hannu ɗaya, da ka shiga jahannama ta wuta, inda ba a iya kashe wutar ba, da hannuwanka biyu. (Geenna g1067)
Ni iŵaga lukongolo lwenu lukunneŵasya, mmukate! Mmbaya kwinjila mu umi ni lukongolo lumo kupunda kuŵa ni makongolo gaŵili ni kuponyekwa ku jehanamu pa mooto wangasimika, moŵa gose pangali mbesi. (Geenna g1067)
In kuma ƙafarka tana sa ka yin zunubi, yanke ta. Ai, gwamma ka shiga rai da ƙafa ɗaya, da a jefa ka cikin jahannama ta wuta, da ƙafafunka biyu. (Geenna g1067)
Iyoyo peyo iŵaga liso lyenu likunneŵasya, nlikolopole! Mbaya kwinjila ku umwenye wa Akunnungu ni liso limo kupunda kuŵa ni meeso gaŵili ni kuponyekwa pa mooto wangasimika, moŵa gose pangali mbesi. (Geenna g1067)
In kuma idonka yana sa ka zunubi, ƙwaƙule shi. Ai, gwamma ka shiga mulkin Allah da ido ɗaya, da a jefa ka cikin jahannama ta wuta, da idanu biyu, (Geenna g1067)
Che Yesu paŵatandite sooni ulendo wao, mundu jumo ŵambutuchile ni kwatindiŵalila ni ŵausisye, “Jwakwiganya jwambone, ana ndende chichi pakuti mbochele umi wa moŵa gose pangali mbesi?” (aiōnios g166)
Da Yesu ya kama hanya, sai wani mutum ya ruga da gudu ya zo wajensa, ya durƙusa a gabansa ya ce, “Malam nagari, me zan yi domin in gāji rai madawwami?” (aiōnios g166)
mundu jo chapochele mbwee katema kakaka. Chapochele nyuumba syasijinji ni achalongo ni achalumbu ni achaŵelesi ni ŵanache ni migunda pamo ni masauko. Nambo mchilambo chachikwika, chapochele umi wa moŵa gose pangali mbesi. (aiōn g165, aiōnios g166)
sa’an nan yă kāsa samun ninkinsu ɗari a zamanin yanzu (na gidaje, da’yan’uwa mata, da’yan’uwa maza, da uwaye, da’ya’ya, da gonaki amma tare da tsanani) a lahira kuma yă sami rai madawwami. (aiōn g165, aiōnios g166)
Pelepo Che Yesu ŵachisalile chitela chila, “Chitandile sambano ni kuendelechela, ngapagwa mundu juchalye sooni isogosi yenu!” Ni ŵakulijiganya ŵao ŵampilikene paŵaŵechete gelego. (aiōn g165)
Sai ya ce wa itacen, “Kada kowa yă ƙara cin’ya’yanka.” Almajiransa kuwa suka ji ya faɗi haka. (aiōn g165)
Pelepo chachilulongosya lukosyo lwa che Yakobo moŵa gose pangali mbesi, ni umwenye wakwe ngauika kumbesi.” (aiōn g165)
zai yi mulkin gidan Yaƙub har abada, mulkinsa kuma ba zai taɓa ƙare ba.” (aiōn g165)
kwa che Iblahimu ni uŵelesi wao moŵa gose pangali mbesi mpela iŵatite pakwalanga achambuje ŵetu.” (aiōn g165)
ga Ibrahim da zuriyarsa har abada, kamar yadda ya faɗa wa kakanninmu.” (aiōn g165)
Mpela iŵatite pakusala kalakala, kwa kang'wa sya ŵakulondola ŵao ŵaswela, (aiōn g165)
(yadda ya yi magana tun tuni ta wurin annabawansa masu tsarki), (aiōn g165)
Gele masoka go gaachondelele kuti ngasiŵajausya mu lisimbo lyangali mbesi. (Abyssos g12)
Suka yi ta roƙonsa kada yă umarce su su shiga ramin Abis. (Abyssos g12)
Ni mmwejo Kapelenaumu, ana nkuganisya kuti chinlikusye mpaka kwinani? Ngwamba chinchituluswa mpaka kwiuto kwa ŵandu ŵawile.” (Hadēs g86)
Ke kuma Kafarnahum, kina tsammani za ki sami ɗaukaka ne? A’a, za a hallaka ki. (Hadēs g86)
Kanyuma, jwakwiganya Malajisyo jumo ŵajimi ni kwausya Che Yesu kwa kwalinga achitiji, “Jwakwiganya, ana ndende chichi pakuti ngole umi wa moŵa gose pangali mbesi?” (aiōnios g166)
Wata rana, sai wani masanin dokoki ya miƙe tsaye don yă gwada Yesu. Ya tambaya ya ce, “Malam, me zan yi don in gāji rai madawwami?” (aiōnios g166)
Nambo chinannosye ŵakusachilwa kwajogopa, mwajogope Akunnungu pakuŵa amalaga kuulaga akwete ulamusi wakumponya ku jehanamu. Eloo, mwajogope ŵelewo. (Geenna g1067)
Amma zan nuna muku wanda za ku ji tsoronsa. Ku ji tsoron wanda, bayan da ya kashe jikin, yana da iko ya jefa ku cikin jahannama ta wuta. I, ina gaya muku, ku ji tsoronsa. (Geenna g1067)
“Nambo mmbujegwe jula ŵannapile jwakwimilila ipanje yakwe jwangakukulupilichika jula ligongo ŵatesile mwakalamuka. Pakuŵa ŵandu ŵa pachilambo chi akalamwiche kwannope kwakupanganya indu yao ni achinjao kupunda ŵandu ŵaali mu Umwenye wa Akunnungu.” (aiōn g165)
“Maigidan kuwa ya yabi manajan nan marar gaskiya saboda wayonsa. Gama’yan duniyan nan suna da wayon yin hulɗa da junansu fiye da’yan haske. (aiōn g165)
Nombe Che Yesu ŵapundile kuŵecheta, “None ngunsalila kuti ntende uganja ni ŵane kwa ipanje ya pachilambo kuti, ipanje pachiilepele kunkamusya mpochelwe mu utame wa moŵa gose pangali mbesi. (aiōnios g166)
Ina gaya muku, ku yi amfani da dukiya na wannan duniya, domin ku sami wa kanku abokai. Saboda bayan dukiyar ta ƙare, za a karɓe ku a wuraren zama da sun dawwama. (aiōnios g166)
Jwachipanje jo ŵalasile nnope kwiuto kwa ŵandu ŵawile ni ŵalolite kwinani ni kwaona che Iblahimu ali atemi pachiŵandi ni che Lasalo. (Hadēs g86)
A cikin jahannama ta wuta, inda yana shan azaba, ya ɗaga kai ya hangi Ibrahim can nesa, da kuma Lazarus a gefensa. (Hadēs g86)
Chilongola jumo jwa Ŵayahudi ŵammusisye Che Yesu achitiji, “Jwakwiganya jwambone ana ndende chichi pakuti ngole umi wa moŵa gose pangali mbesi?” (aiōnios g166)
Wani mai mulki ya tambayi Yesu ya ce, “Malam managarci, me zan yi don in gāji rai madawwami?” (aiōnios g166)
chapochele yejinji nnope aka katemaka ni katema kakakwika chachipochela umi wa moŵa gose pangali mbesi.” (aiōn g165, aiōnios g166)
da zai kāsa samun riɓi mai yawa, a wannan zamani, ya kuma sami rai madawwami a zamani mai zuwa.” (aiōn g165, aiōnios g166)
Che Yesu ŵaasalile, “Ŵandu ŵa moŵa gano, mchilambo mu akulombela ni kulombekwa, (aiōn g165)
Yesu ya amsa ya ce, “Mutanen zamanin nan suna aure, suna kuma ba da aure, (aiōn g165)
nambo uchaŵalanjikwe kuti akuŵajilwa kusyuswa ni kutama mu katema kakakwika ngasalombela atamuno kulombwa. (aiōn g165)
amma su waɗanda aka ga sun cancantar kasancewa a zamanin can, da kuma na tashin matattu, ba za su yi aure, ko su ba da aure ba. (aiōn g165)
kuti jwalijose juchankulupilile akole umi wa moŵa gose pangali mbesi. (aiōnios g166)
don duk mai gaskata da shi ya sami rai madawwami.” (aiōnios g166)
Pakuŵa Akunnungu ŵaanonyele nnope ŵandu ŵa pachilambo, nipele ŵantyosisye Mwanagwe jwajikape, kuti jwalijose jwakunkulupilila akajonasika, nambo akole umi wa moŵa gose pangali mbesi. (aiōnios g166)
Gama Allah ya ƙaunaci duniya sosai har ya ba da wanda yake Ɗaya kuma Makaɗaicin Ɗansa domin duk wanda ya gaskata da shi kada yă hallaka sai dai yă sami rai madawwami. (aiōnios g166)
Jwakunkulupilila Mwana akwete umi wa moŵa gose pangali mbesi, jwangakunkulupilila Mwana ngakola umi, ni uchimwa wa Akunnungu uli pa jwelejo.” (aiōnios g166)
Duk wanda ya gaskata da Ɗan yana da rai madawwami, amma duk wanda ya ƙi Ɗan ba zai sami rai ba, gama fushin Allah yana nan a bisansa.” (aiōnios g166)
Nambo juchang'we meesi gachinaape une ngajakola njota ng'oo. Meesi gachinaape une chigaŵe nti meesi gagakuulika nkati mwakwe, gagakwikanawo umi wa moŵa gose pangali mbesi.” (aiōn g165, aiōnios g166)
amma duk wanda ya sha ruwan da zan ba shi, ba zai ƙara jin ƙishirwa ba. Tabbatacce, ruwan da zan ba shi, zai zama masa maɓuɓɓugan ruwa da yake ɓuɓɓugowa har yă zuwa rai madawwami.” (aiōn g165, aiōnios g166)
Jwakugungula akupochela mbote ni akukumbikanya pamo magungulo kuti gakole umi wa moŵa gose pangali mbesi, nipele jwakupanda asengwe yalumo ni jwakugungula. (aiōnios g166)
Mai girbi na samun lada, yana kuma tara amfani zuwa rai madawwami, domin mai shuka da mai girbi su yi farin ciki tare. (aiōnios g166)
“Ngunsalila isyene, jwakulipikanila liloŵe lyangu ni kwakulupilila ŵandumile une ŵala, jwelejo akwete umi wa moŵa gose pangali mbesi. Nombejo ngaalamulikwa ng'oo, pakuŵa amasile kukopoka muchiwa ni kwinjila mu umi. (aiōnios g166)
“Gaskiya nake gaya muku, duk wanda ya ji maganata ya kuma gaskata da wanda ya aiko ni yana da rai madawwami ba za a kuma hukunta shi ba; ya riga ya ƙetare daga mutuwa zuwa rai. (aiōnios g166)
Nkugasosasosa Malembelo ga Akunnungu nchiganisyaga kuti mu gelego chimpate umi wa moŵa gose pangali mbesi. Ni Malembelo ga Akunnungu go gakuŵalanga umboni nkati une! (aiōnios g166)
Kuna ta nazarin Nassosi da himma don kuna tsammani ta wurinsu ne kuna samun rai madawwami. Nassosin nan ne suke ba da shaida a kaina, (aiōnios g166)
Kasinchenjeuchila chakulya chachikuwola, nambo nchenjeuchile chakulya chingachikuwola cha umi wa moŵa gose pangali mbesi. Mwana jwa Mundu champe chakulya chi pakuŵa Akunnungu Atati, alosisye kuti ansagwile ni kunkunda.” (aiōnios g166)
Kada ku yi aiki saboda abincin da yake lalacewa, sai dai saboda abinci mai dawwama har yă zuwa rai madawwami, wanda Ɗan Mutum zai ba ku. A kansa ne Allah Uba ya sa hatimin amincewarsa.” (aiōnios g166)
Pakuŵa chakusaka Atati ŵangu ni achichi, jwalijose jwakunlola Mwana ni kunkulupilila akole umi wa moŵa gose pangali mbesi, ni uneji chinansyusye pa lyuŵa lya mbesi.” (aiōnios g166)
Gama nufin Ubana shi ne, duk wanda yake duban Ɗan, ya kuma gaskata shi zai sami rai madawwami, ni kuwa zan tashe shi a rana ta ƙarshe.” (aiōnios g166)
Ngunsalila isyene, jwakukulupilila akwete umi wa moŵa gose pangali mbesi. (aiōnios g166)
Gaskiya nake gaya muku, wanda ya gaskata yana da rai madawwami. (aiōnios g166)
Uneji ndili nkate waukwikanawo umi wautulwiche kutyochela kwinani. Mundu jwalijose alyaga nkate wo chalame moŵa gose pangali mbesi. Ni nkate uchinaape wo uli chiilu changu chinguchityosya kuti ŵandu wose ŵapachilambo akole umi.” (aiōn g165)
Ni ne burodin rai mai saukowa daga sama. Duk wanda ya ci wannan burodi, zai rayu har abada. Wannan burodin shi ne jikina, da zan bayar don duniya ta sami rai.” (aiōn g165)
Mundu jwalijose jwakulya chiilu changu ni kungwa miasi jangu akwete umi wa moŵa gose pangali mbesi, ni uneji chinansyusye pa lyuŵa lyambesi. (aiōnios g166)
Duk wanda ya ci naman jikina ya kuma sha jinina, yana da rai madawwami. Ni kuwa zan tashe shi a rana ta ƙarshe. (aiōnios g166)
Nipele, weleu uli nkate wautulwiche kutyochela kwinani, ngaŵa mpela mana jiŵalile achambuje ŵenu ni kuwa. Nambo juchalye nkate wu chakole umi wa moŵa gose pangali mbesi.” (aiōn g165)
Wannan shi ne burodin da ya sauko daga sama. Kakannin-kakanninku sun ci Manna suka kuma mutu, amma duk wanda yake cin wannan burodi zai rayu har abada.” (aiōn g165)
Che Simoni Petulo ŵajanjile, “Ambuje, tutujaule kwa acheni? Mmwejo nkwete maloŵe gagakwikanawo umi wa moŵa gose pangali mbesi. (aiōnios g166)
Sai Siman Bitrus ya amsa ya ce, “Ubangiji wajen wa za mu tafi? Kai ne da kalmomin rai madawwami. (aiōnios g166)
Kapolo ngakutama pamusi moŵa gose, nambo mwanache akutama pamusi moŵa gose. (aiōn g165)
Bawa dai ba shi da wurin zama na ɗinɗinɗin a cikin iyali, amma ɗa na gida ne har abada. (aiōn g165)
Ngunsalila isyene, mundu jwalijose jwakugakamulichisya majiganyo gangu ngaawa nambo chatame moŵa gose pangali mbesi.” (aiōn g165)
Gaskiya nake gaya muku, duk wanda ya kiyaye maganata, ba zai ɗanɗana mutuwa ba sam.” (aiōn g165)
Ŵayahudi ŵansalile Che Yesu, “Sambano twimanyi uchenene kuti mmwejo nkwete lisoka! Che Iblahimu ŵawile, ni ŵakulondola ŵa Akunnungu ŵawile iyoyo peyo, nomwe nkuti, ‘Mundu jwalijose agakamulichisyaga majiganyo gangu ngaawa!’ (aiōn g165)
Da jin haka Yahudawa suka ce, “Tabɗi, yanzu kam mun san kana da aljani! Ibrahim ya mutu haka ma annabawa, ga shi kana cewa duk wanda ya kiyaye maganarka ba zai ɗanɗana mutuwa ba sam. (aiōn g165)
Chitandile gumbikwa chilambo ngapagwa mundu jwapilikene kuti mundu agaugwile meeso ga mundu jwapagwilwe ali ngakulola. (aiōn g165)
Ba wanda ya taɓa ji cewa an buɗe idanun wanda aka haifa makaho. (aiōn g165)
Uneji ngusipa umi wa moŵa gose pangali mbesi, nombesyo ngasiwa ng'o. Ngapagwa mundu jwalijose juchakombole kuumbokonya. (aiōn g165, aiōnios g166)
Ina ba su rai madawwami, ba za su taɓa hallaka ba; ba kuma mai ƙwace su daga hannuna. (aiōn g165, aiōnios g166)
ni mundu jwalijose jwakutama ni kungulupilila une ngajasika sooni. Uli nkugakulupilila gelego?” (aiōn g165)
kuma duk wanda yake raye ya kuma gaskata da ni ba zai taɓa mutuwa ba. Kin gaskata wannan?” (aiōn g165)
Mundu jwakuunonyela umi wakwe, jwelejo chausoyasye, nambo jwakusaka kuutyosya umi wakwe kwa Kilisito mu chilambo chi, jwelejo chaugose mpaka pachapegwe umi wa moŵa gose pangali mbesi. (aiōnios g166)
Duk mai ƙaunar ransa, zai rasa shi, duk mai ƙin ransa a wannan duniya, zai kiyaye shi har yă zuwa rai madawwami. (aiōnios g166)
Mpingo wa ŵandu ula wajanjile, “Uweji tupilikene Mmalajisyo getu kuti Kilisito chatame moŵa gose pangali mbesi. Mmwe nkuti uli, Mwana jwa Mundu aŵajilwe kunyakulwa? Ana aju Mwana jwa Mundu ju ali ŵaani?” (aiōn g165)
Sai taron suka ce, “Ahab, Dokarmu ta gaya mana cewa, Kiristi zai kasance har abada, to, yaya za ka ce, ‘Dole ne a ɗaga Ɗan Mutum?’ Wane ne wannan ‘Ɗan Mutum’?” (aiōn g165)
Ni uneji ngumanyilila kuti malamulo gakwe gakwikanawo umi wa moŵa gose pangali mbesi. Nipele uneji nguŵecheta agala pe gaŵanajisye Atati ŵangu kuti nagaŵechete.” (aiōnios g166)
Na san cewa umarninsa yana kai ga rai madawwami. Saboda haka duk abin da na faɗa na faɗe shi ne kamar dai yadda Uba ya ce in faɗa.” (aiōnios g166)
Che Petulo ŵansalile Che Yesu, “Mmwe ngamungunda makongolo gangu kose.” Che Yesu ŵajanjile, “Iŵaga ngangugakunda makongolo genu, mmwejo ngamma jwakulijiganya jwangu.” (aiōn g165)
Sai Bitrus ya ce, “Faufau, ba za ka taɓa wanke ƙafafuna ba.” Yesu ya amsa ya ce, “Sai na wanke ka, in ba haka ba, ba ka da rabo a gare ni.” (aiōn g165)
Uneji chinaachondelele Atati nombewo chachimpanga Nkamusi jwine, jwelejo chatame ni ŵanyamwe moŵa gose pangali mbesi. (aiōn g165)
Zan kuwa roƙi Uba, zai kuwa ba ku wani Mai Taimakon da zai kasance tare da ku har abada, (aiōn g165)
Pakuŵa mwapele Mwana gwenu ulamusi pa ŵandu wose kuti ŵandu wose umwapele ŵape umi wa moŵa gose pangali mbesi. (aiōnios g166)
Gama ka ba shi iko bisa dukan mutane domin yă ba da rai madawwami ga duk waɗanda ka ba shi. (aiōnios g166)
Ni umi wa moŵa gose pangali mbesi wo ni au, ŵandu ammanyilile mmwe ŵandi Akunnungu ŵamope ŵa usyene, ni kwamanya Che Yesu Kilisito umwatumile. (aiōnios g166)
Rai madawwami kuwa shi ne, su san ka, Allah makaɗaici mai gaskiya, da kuma Yesu Kiristi, wanda ka aiko. (aiōnios g166)
pakuŵa, alakwe Akunnungu nganjileka mbumu jangu kwiuto kwa ŵandu ŵawile, natamuno kwitichisya Jwanswela jwenu asigale ali awile mwilembe. (Hadēs g86)
gama ba za ka bar ni cikin kabari ba, ba kuwa za ka yarda Mai Tsarkinka yă ruɓa ba. (Hadēs g86)
Che Daudi ŵalongolele kwiwona indu ichaitendekanye Akunnungu, nipele ŵaŵechete yankati kusyuka kwa Kilisito Chiwombosyo paŵatite, ‘Nganalekwa kwiuto kwa ŵandu ŵawile, atamuno chiilu chao nganichiola.’ (Hadēs g86)
Ganin abin da yake gaba, ya yi magana a kan tashin Kiristi daga matattu cewa, ba a bar shi a kabari ba, jikinsa kuma bai ruɓa ba. (Hadēs g86)
Ikusachilwa ŵelewo asigale kwinani ko mpaka pichikaiche katema ka Akunnungu patatende indu yose kuŵa yasambano, mpela iŵatite pakusala kalakala kwa kang'wa sya ŵakulondola ŵakwe ŵaswela. (aiōn g165)
Dole yă kasance a sama, sai lokaci ya yi da Allah zai mai da kome sabo, yadda ya yi alkawari tun dā ta wurin annabawansa masu tsarki. (aiōn g165)
Atamuno yeleyo, che Paolo ni che Banaba ŵaŵechete pangali lipamba, “Yaŵajilwe kuti Liloŵe lya Akunnungu litande kusalikwa kaje kwa ŵanyamwe. Nambo pakuŵa nlikanile ni kuganisya mwachinsyene kuti, ngankuŵajilwa kukola umi wa moŵa gose pangali mbesi, nipele tukunneka ni kwagalauchila ŵandu ŵangaŵa Ŵayahudi. (aiōnios g166)
Sai Bulus da Barnabas suka amsa musu gabagadi, suka ce, “Ya zama mana dole mu yi muku maganar Allah da farko. Da yake kun ƙi ta ba ku kuma ga kun cancanci rai madawwami ba, to, za mu juya ga Al’ummai. (aiōnios g166)
Ŵandu ŵangaŵa Ŵayahudi paŵapilikene yele ŵasengwile, ni kuulapa utenga wa Ambuje, ni ŵandu wose ŵaŵasagulikwe kukola umi wa moŵa gose pangali mbesi, ŵaakulupilile Che Yesu. (aiōnios g166)
Sa’ad da Al’ummai suka ji haka, sai suka yi farin ciki suka ɗaukaka maganar Ubangiji; kuma duk waɗanda aka zaɓa don samun rai madawwami, suka gaskata. (aiōnios g166)
Ambuje ni iyakuti pakusala, ŵelewo ni ŵaŵatesile yelei imanyiche chitandile kalakala ko.’” (aiōn g165)
da aka sani tun zamanai. (aiōn g165)
Chitandile Akunnungu paŵagumbile chilambo, ukombole wao wa moŵa gose pangali mbesi ni Unungu wao, ikuwoneka pangasisika namuno ngaikuoneka ni meeso. Ŵandu akukombola kuumanyilila kwa indu yagumbile. Kwapele ŵandu ngakombola kulichenjela kwa yaili yose. (aïdios g126)
Gama tun halittar duniya halayen Allah marar ganuwa, madawwamin ikonsa da kuma allahntakarsa, ana iya ganinsu sarai, ana fahimtarsu ta wurin abubuwan da Allah ya halitta, domin kada mutane su sami wata hujja. (aïdios g126)
Akuutindanya usyene wa Akunnungu kwa unami, akuipopelela ni kuitumichila indu yepanganyikwe ni Akunnungu ni kwaleka Akunnungu ŵaaipanganyisye, ŵakusachilwa kulapikwa moŵa gose pangali mbesi! Eloo. (aiōn g165)
Sun sauya gaskiyar Allah da ƙarya, suka kuma yi wa abubuwan da aka halitta sujada suna bauta musu a maimakon Mahalicci, wanda ake yabo har abada. Amin. (aiōn g165)
Ŵandu ŵakuitendekanya yambone pangali kupela akuno achisosaga ukulu ni kusichila ni umi wangaukujonasika, Akunnungu chachapa ŵandu ŵa, umi wa moŵa gose pangali mbesi. (aiōnios g166)
Ga waɗanda ta wurin naciya suna yin nagarta suna neman ɗaukaka, girma da rashin mutuwa, su za a ba su rai madawwami. (aiōnios g166)
Mpela ila sambi syasitite pakutawala ni kwichisya chiwa, iyoyo peyo ntuuka wa umbone wa Akunnungu chiutawale kwa kwatenda ŵandu aŵe ŵambone paujo pao ni kwalongosya akole umi wa moŵa gose pangali mbesi kwa litala li Che Yesu Kilisito Ambuje ŵetu. (aiōnios g166)
domin, kamar yadda zunubi ya yi mulki cikin mutuwa, haka ma alheri yă yi mulki ta wurin adalci yă kuwa kawo rai madawwami ta wurin Yesu Kiristi Ubangijinmu. (aiōnios g166)
Nambo sambano mmasile kuwombolwa mu ukapolo wa sambi ni kutendekwa achikapolo ŵa Akunnungu. Chinkupoka sambano chili kutama mu kuswejeswa kwakukwikanawo umi wa moŵa gose pangali mbesi. (aiōnios g166)
Amma a yanzu da aka’yantar da ku daga zunubi kuka kuma zama bayi ga Allah, ribar da kuka samu tana kai ga zaman tsarki, ƙarshenta kuwa rai madawwami ne. (aiōnios g166)
Pakuŵa mbote ja sambi jili chiwa nambo ntuuka waakukoposya Akunnungu uli umi wa moŵa gose pangali mbesi mu kulumbikana ni Kilisito Yesu Ambuje ŵetu. (aiōnios g166)
Gama sakamakon zunubi mutuwa ne, amma kyautar Allah rai madawwami ne a cikin Kiristi Yesu Ubangijinmu. (aiōnios g166)
Ŵanyawo ali isukulu ya achambuje ŵetu, ni kutyochela mu uŵelesi wao, Kilisito ŵapagwile kwa chiilu. Ŵelewo ali Akunnungu ŵakutawala yose, alapikwe moŵa gose pangali mbesi. Eloo. (aiōn g165)
Kakannin-kakannin nan kuma nasu ne, Kiristi kuma, ta wurin zamansa mutum, na kabilarsu ne. Yabo ya tabbata ga Allah har abada, shi da yake bisa kome! Amin. (aiōn g165)
Atamuno kasinliusya kuti, “Ŵaani juchatuluche mu lisimbo lyangali mbesi kuti annyichisye Kilisito pachanya?” (Abyssos g12)
“ko kuwa ‘Wa zai gangara can zurfin ƙasa?’” (wato, don yă hauro da Kiristi daga matattu). (Abyssos g12)
Pakuŵa Akunnungu ŵaatesile ŵandu wose aŵe ŵangajitichisya kuti ŵakolele chanasa ŵanawose. (eleēsē g1653)
Gama Allah ya daure dukan mutane ga rashin biyayya don yă nuna jinƙai ga kowa. (eleēsē g1653)
Pakuŵa indu yose ipanganyikwe ni ŵelewo, ni ili kwa ukombole wao ni kwa liwamba lyao. Akunnungu akuswe moŵa gose pangali mbesi! Eloo. (aiōn g165)
Gama daga gare shi, ta wurinsa, da kuma saboda shi ne dukan abubuwa suka kasance. Ɗaukaka ta tabbata a gare shi har abada! Amin. (aiōn g165)
Nkansyasya indu ya pachilambo pano nambo Akunnungu ajigalausye miningwa jenu kuti mmanyilile unonyelo wa Akunnungu. Nipele chinkombole kulimanyilila lisosa lya Akunnungu lyalili lyambone ni yakuti pakusaka ŵanyamwe mme. (aiōn g165)
Kada ku ci gaba da yin abin da duniya take yi, sai dai ku bar halinku ya sāke, ta wurin sabunta hankalinku ɗungum, don ku tabbatar da abin da Allah yake so yake, abu mai kyau, mai daɗi da kuma cikakke. (aiōn g165)
Sambano Akunnungu akuswe! Ŵelewo akukombola kunlimbisya mu chikulupi malinga ni Ngani Jambone jingulalichila ji yankati Che Yesu Kilisito, ni malinga ni uunukuko wa usyene uwaliji usisikwe chitandile kalakala. (aiōnios g166)
Ɗaukaka ta tabbata ga mai ikon ƙarfafa ku bisa ga bisharata, bisa ga wa’azin Yesu Kiristi, wadda ta gare ta ne aka bayyana asirin nan da yake ɓoye tun fil azal, (aiōnios g166)
Nambo sambano usyene wo uunukulikwe kwa litala lya malembelo ga ŵakulondola ŵa Akunnungu. Ni kwa makanyo ga Akunnungu wa moŵa gose pangali mbesi umanyiche kwa ngosyo syose kuti ŵandu akombole kwakulupilila ni kwajitichisya. (aiōnios g166)
amma yanzu kuwa aka bayyana, aka kuma sanar ta wurin rubuce-rubucen annabawa bisa ga umarnin Allah madawwami, domin dukan al’ummai su gaskata su kuma yi masa biyayya (aiōnios g166)
Nipele, kwa Akunnungu jika pe, ŵakwete lunda lose, upagwe ukulu kukwakwe kwa litala lya Che Yesu Kilisito, moŵa gose pangali mbesi ni moŵa gose pangali mbesi. Eloo! (aiōn g165)
ɗaukaka ta tabbata har abada ga Allah, wanda shi ne kaɗai mai hikima ta wurin Yesu Kiristi! Amin. (aiōn g165)
Alikwapi jwakwete lunda? Alikwapi jwakwiganya malajisyo? Alikwapi jwakumanyilila kutagula indu ya pachilambo? Akunnungu alutesile lunda lwa chilambo chino luŵe uloŵelo. (aiōn g165)
Ina mai hikima? Ina mai zurfin bincike? Ina masana na wannan zamani? Ashe, Allah bai wofinta hikimar duniya ba? (aiōn g165)
Tukulalichila utenga wa lunda kwa aŵala ŵakusile mu chikulupi nambo ngaŵa lunda lwa chilambo chino, namose ngaŵa lunda lwa aŵala achakulu ŵa chilambo chi ŵaali mumpingo wakupotela. (aiōn g165)
Duk da haka, muna sanar da saƙon hikima cikin waɗanda suka balaga, amma ba hikima irin ta wannan zamani ba ne, ko kuwa irin ta masu mulkin zamanin nan, waɗanda za su shuɗe ba. (aiōn g165)
Tukunlalichila lunda lwa Akunnungu lwalusisiche, alula lunda luŵalusagwile Akunnungu kwaligongo lya kulumbikana mu ukulu wao chikanaŵe gumbikwa chilambo. (aiōn g165)
A’a, muna magana ne a kan asirin hikimar Allah, hikimar da tun dā, take a ɓoye, wadda Allah ya ƙaddara domin ɗaukakarmu, tun kafin farkon zamanai. (aiōn g165)
Nganijupagwa namose jwankulu jumo mwa ŵakutawala chilambo chi jwalumanyilile lunda lu. Akalumanyilile ngakammambe pa nsalaba Ambuje ŵa ukulu. (aiōn g165)
Ba ko ɗaya daga cikin masu mulkin wannan zamani da ya fahimce ta, gama da a ce sun fahimce ta, da ba su gicciye Ubangiji mai ɗaukaka ba. (aiōn g165)
Mundu jwalijose akalilambusya nsyene, iŵaga mundu mwa ŵanyamwe akuliganisya kuti ali ni lunda lwa chilambo chino, mbaya aŵeje jwakuloŵela kuti akole ni lunda lusyene. (aiōn g165)
Kada ku ruɗi kanku. In waninku yana tsammani cewa yana da hikima, yadda duniya ta ɗauki hikima, to, sai ya mai da kansa “wawa” don yă zama mai hikima. (aiōn g165)
Nipele chakulya chankuŵasyaga njangu jwakunkulupilila Kilisito ajinjile mu sambi, ngangulya nyama ng'o, pakuŵa nalyaga chinanneŵesye njangu jwakunkulupilila Kilisito ajinjile mu sambi. (aiōn g165)
Saboda haka, in abin da nake ci zai sa ɗan’uwana yă yi zunubi, ba zan ƙara cin nama ba, don kada in sa shi yă yi tuntuɓe. (aiōn g165)
Yeleyo yose yaagwilile ŵanyawo kuti uŵe tujiganyikwe, yalembekwe kutujamuka uweji ŵatuli mmoŵa gaambesi. (aiōn g165)
Waɗannnan abubuwa sun same su ne, domin su zama abubuwan koyi, aka kuma rubuta su domin a gargaɗe mu, mu da ƙarshen zamani ya zo mana. (aiōn g165)
“Ana ugwe chiwa, kupunda kwenu kuli kwapi? Ana ugwe chiwa machili genu gagakwika nako kupoteka galikwapi?” (Hadēs g86)
“Ya ke mutuwa, ina nasararki? Ya ke mutuwa, ina dafinki?” (Hadēs g86)
Ni ŵelewo ngakukulupilila pakuŵa nganisyo syao syetaje chipi ni achisoka, ŵaali nnungu ŵa pachilambo pano, kuti akakombola kuliwona lilanguka lya Ngani Jambone ja ukulu wa Kilisito, ŵaali chisau ni Akunnungu yatite kuŵa. (aiōn g165)
Allahn zamanin nan ya makanta hankulan marasa ba da gaskiya, yadda har ba za su iya ganin hasken bishara ta ɗaukakar Kiristi ba, wanda yake kamannin Allah. (aiōn g165)
Kulaga kwetu kuli kwamwana sooni kuli kwa katema kakajipi nambo kukutupa ukulu waukupunda nnope, ukulu wa moŵa gose pangali mbesi wauli wambone kupunda kulaga kwatuli nako. (aiōnios g166)
Don wannan’yar wahalar tamu mai saurin wucewa, ita take tanadar mana madawwamiyar ɗaukaka mai yawa, fiye da kwatanci. (aiōnios g166)
Tukailolela yaikuwoneka nambo tuilolele yangaikuwoneka. Pakuŵa aila yaikuwoneka ili ya katema kakajipi nambo yangaikuwoneka ili ya moŵa gose pangali mbesi. (aiōnios g166)
Domin ba abubuwan da ido yake gani ne muke dubawa ba, sai dai marasa ganuwa. Gama abubuwan da ake gani masu saurin wucewa ne, marasa ganuwa kuwa, madawwama ne. (aiōnios g166)
Pakuŵa tuimanyi yakuti chiilu chetu cha paasi pano chili mpela lisakasa lyalikukomboleka konasikwa, ni chajonasikwaga, Akunnungu chachitupa chiilu chachili mpela nyuumba kwinani, nyuumba jangataŵikwa ni makono ga ŵandu nambo jitaŵikwe ni Akunnungu nsyene ni jichijitame moŵa gose pangali mbesi. (aiōnios g166)
Yanzu mun san cewa in an hallaka tentin duniyan nan da muke ciki, muna da wani gini daga Allah, madawwamin gida a sama, wanda ba da hannuwan mutum ne suka gina shi ba. (aiōnios g166)
Mpela Malembelo ga Akunnungu igakuti kusala, “Jwele jwakwapa ŵakulaga kwa kusangalala. Umbone wakwe ukutama moŵa gose pangali mbesi.” (aiōn g165)
Kamar yadda yake a rubuce cewa, “Ya ba gajiyayyu hannu sake, ayyukansa na alheri madawwama ne.” (aiōn g165)
Akunnungu, Atati ŵa Ambuje Che Yesu akuswe moŵa gose pangali mbesi. Ŵelewo akuimanyilila kuti ngangulambusya. (aiōn g165)
Allah Uban Ubangiji Yesu Kiristi, wanda yabo ta tabbata a gare shi har abada, ya san cewa ba ƙarya nake yi ba. (aiōn g165)
Kilisito ŵalityosisye asyene kuŵa mbopesi kwa ligongo lya sambi syetu kuti atukulupusye pachilambo changalumbana cha sambano chi, kwa usache wa Akunnungu ŵetu ni Atati. (aiōn g165)
Shi wanda ya ba da kansa saboda zunubanmu don yă cece mu daga wannan mugun zamani na yanzu, bisa ga nufin Allah wanda yake kuma Ubanmu, (aiōn g165)
Twakusye Akunnungu moŵa gose pangali mbesi! Eloo. (aiōn g165)
a gare shi ɗaukaka ta tabbata har abada abadin. Amin. (aiōn g165)
Pakuŵa mundu jwakupanda kwakusikuya tama syangalumbana syapagwile nasyo, chaagungule uwonasi nambo jwakupanda kwa kulongoswa ni Mbumu jwa Akunnungu, chagungule umi wa moŵa gose pangali mbesi. (aiōnios g166)
Wanda ya yi shuki don yă gamshi mutuntakarsa, daga wannan mutuntaka zai girbi hallaka. Wanda ya yi shuki domin yă gamshi Ruhu, daga Ruhu zai girbi rai madawwami. (aiōnios g166)
Kweleko Kilisito ali jwankulu pachanya pa achakulu wose ni ŵaali ni ulamusi wose ni machili ni mamwenye. Ni liina lyakwe lili lyekulu pachanya meena gaakupegwa ŵandu pa chilambo chi ni chilambo chachikwika. (aiōn g165)
Yanzu yana mulki a kan dukan masu sarauta, da masu iko, da masu ƙarfi, da kuma masu mulki. Yana mulkin kome a wannan duniya, zai kuma yi mulkin duniya mai zuwa. (aiōn g165)
Katema ko mwatemi malinga ni wende wangalimate wa ŵandu ŵa chilambo chino. Mwampilikanichisye jwankulu jwa masoka ga machili jwa kwiunde, lisoka lyalikwatawala sambano ŵandu ŵangakwajitichisya Akunnungu. (aiōn g165)
Kun yi rayuwa kamar yadda sauran mutanen duniya suke yi, cike da zunubi, kuna biyayya ga sarki masu ikon sarari sama, wato, ruhun nan da yanzu yake aiki a cikin masu ƙin biyayya ga Allah. (aiōn g165)
Ŵatesile yeleyo kuti alosye umbone wao wekulungwa wangaukupimika kwa iŵelesi yose ichiiche kwa litala lya unonyelo wakwe nkulumbikana kwetu ni Che Yesu Kilisito. (aiōn g165)
Allah ya yi haka domin a tsararraki masu zuwa yă nuna yalwar alherinsa da ya wuce misali, an bayyana alheransa da ya yi mana ta wurin Kiristi Yesu. (aiōn g165)
Nasagulikwe kuti naalosye ŵandu wose chantemela cha Akunnungu yachikuti pakupanganya masengo. Akunnungu ŵaŵagumbile indu yose, ŵasisile chantemela cho kwa iŵelesi yose chitandile kalakala. (aiōn g165)
An zaɓe ni in bayyana wa dukan mutane shirin asirin nan wanda Allah, mahaliccin kome, ya ɓoye shekara da shekaru. (aiōn g165)
Akunnungu ŵatesile yele kwa litala lya Ambuje ŵetu Kilisito Yesu mpela iŵasachile moŵa gose pangali mbesi. (aiōn g165)
Wannan shi ne madawwamin shirinsa, kuma an aikata shi ta wurin Kiristi Yesu Ubangijinmu. (aiōn g165)
Elo, twakusye Akunnungu kwa litala lya mpingo wa ŵandu ŵakunkulupilila Kilisito ni kwa litala lya Kilisito Yesu nsyene, katema kose ni moŵa gose pangali mbesi. Eloo. (aiōn g165)
Bari ɗaukaka ta tabbata a gare shi a cikin ikkilisiya da kuma a cikin Kiristi Yesu, har yă zuwa dukan zamanai, har abada abadin! Amin. (aiōn g165)
Ligongo ngondo jetu ngatukumenyana ni ŵandu, nambo tukumenyana ni masoka gagakutama mu chilambo cha mbumu yaani achakulu ni ŵakwete ulamusi ni ŵakwete machili, ŵakuchilongosya chilambo cha chipi cha chigongomalo. (aiōn g165)
Gama ba da mutane da suke nama da jini ne muke yaƙi ba. Muna yaƙi ne da ikoki, da hukumomi, da masu mulkin duhu, da kuma a ikokin da suke cikin a sararin sama. (aiōn g165)
Ukulu uŵe kwa Akunnungu Atati ŵetu moŵa gose pangali mbesi ni moŵa gose pangali mbesi. Eloo. (aiōn g165)
Ɗaukaka ta tabbata ga Allahnmu da Ubanmu har abada abadin. Amin. (aiōn g165)
ni liloŵe lyo lili chantemela chichasisiche kwa ŵandu wose chitandile kalakala, nambo sambano chimanyichikwe kwa ŵandu ŵakwe. (aiōn g165)
Wannan magana da nake gaya muku asiri ne da yake a ɓoye tun zamanai masu yawa, wanda yanzu aka bayyana ga tsarkaka. (aiōn g165)
Kwamukwa kwawo chikuŵe konangwa kwa moŵa gose pangali mbesi ni kutalikanganywa ni Ambuje ni kutalikanganywa ni ukulu wa ukombole wao, (aiōnios g166)
Za a hukunta su da madawwamiyar hallaka a kuma kau da su daga gaban Ubangiji da kuma daga ɗaukakar ikonsa (aiōnios g166)
Tukwaŵenda asyene Ambuje ŵetu Che Yesu Kilisito ni Akunnungu Atati ŵetu juŵatunonyele ni kwa umbone wao, ŵatupele utulasyo wa moŵa gose pangali mbesi ni chilolelo chambone, (aiōnios g166)
Ubangijinmu Yesu Kiristi kansa da kuma Allah Ubanmu, wanda ya ƙaunace mu kuma ta wurin alherinsa yă ba mu madawwamiyar ƙarfafawa da kyakkyawar bege, (aiōnios g166)
nambo kwa lye ligongo lyo Akunnungu ŵangolele chanasa. Ŵatesile yele kuti kwa litala lyangune jwa sambi kwapunda ŵandu wose, Che Yesu Kilisito akombole kulosya upililiu wao. None mme chisyasyo kwa wose uchakulupilile ni kupochela umi wa moŵa gose pangali mbesi. (aiōnios g166)
Amma saboda wannan dalilin ne aka nuna mini jinƙai domin ta wurina, mafi zunubi duka, Kiristi Yesu yă iya bayyana matuƙar haƙurinsa a matsayin misali ga waɗanda za su gaskata shi su kuma sami rai madawwami. (aiōnios g166)
Sambano kwa Mwenye ŵa moŵa gose pangali mbesi, nombe ŵangakuwa namose ŵangakuwoneka, ni ŵaali Akunnungu ŵajika, ŵandu wose ŵaape luchimbichimbi ni ukulu mmoŵa gose pangali mbesi! Eloo. (aiōn g165)
Bari girma da ɗaukaka su tabbata har abada abadin ga Sarki madawwami, wanda ba ya mutuwa, wanda ba a ganinsa, wanda kuma shi ne kaɗai Allah! Amin. (aiōn g165)
Mmeje jwakupunda mu kumenyanila liloŵe lyambone lya chikulupi, nkakole umi wa moŵa gose pangali mbesi, uwammilanjile katema pamwajitichisye mwasyene kwakuchitanga chikulupi chenu paujo pa ŵandu ŵa umboni ŵajinji. (aiōnios g166)
Ka yi fama, kyakkyawar fama ta bangaskiya. Ka riƙi rai madawwamin nan, wanda aka kira saboda shi, sa’ad da ka yi kyakkyawar shaida a gaban shaidu masu yawa. (aiōnios g166)
Ŵelewo pe ni ŵakukombola kutama moŵa gose pangali mbesi nombe akutama palilanguka kwanti mundu jwalijose ngapakombola kuŵandichila ni ngapagwa mundu jwawaiye kwaona ni jwakukombola kwaona. Ŵandu wose ŵachimbichisye ŵelewo nombewo alongosye moŵa gose pangali mbesi! Eloo. (aiōnios g166)
wanda shi kaɗai ne marar mutuwa wanda kuma yake zaune cikin hasken da ba ya kusatuwa, wanda babu wanda ya taɓa gani ko zai iya gani. A gare shi girma da iko su tabbata har abada. Amin. (aiōnios g166)
Mwasalile ŵaali ŵachipanje mu chilambo chasambano chino kuti akalifuna, atamuno akasachiŵika chilolelo chao mu ipanje yangaikukulupilichika. Nambo ŵakulupilile Akunnungu ŵakutupa indu yose mkuchuluya kuti tukole lukondwa mu yele. (aiōn g165)
Ka umarci waɗanda suke da arziki a wannan duniya kada su ɗaga kai ko su sa begensu a kan dukiyar da ba ta da tabbaci, sai dai su sa begensu ga Allah, wanda yake ba mu kome a yalwace don jin daɗinmu. (aiōn g165)
Ŵelewo ŵatukulupwisye ni kutuŵilanga kuti tuŵe ŵandu ŵakwe, ngaŵa kwa isambo yetu yambone itwaitesile, nambo kwa ligongo lya kusaka kwao asyene ni kwa umbone wao. Ni ŵatupele umbone wao kwa litala lya Kilisito Yesu chitandilile moŵa gose pangali mbesi. (aiōnios g166)
wanda ya cece mu ya kuma kira mu ga rayuwar tsarki ba saboda wani abin da muka yi ba sai dai saboda nufinsa da kuma alherinsa. An ba mu wannan alheri cikin Kiristi Yesu tun fil azal, (aiōnios g166)
Kwa ligongo li ngupililila yose kwa ligongo lya ŵandu ŵaŵasagulikwe ni Akunnungu kuti ŵelewo nombe akulupuswe kwa litala lya Kilisito Yesu ni kwichisya ukulu wa moŵa gose pangali mbesi. (aiōnios g166)
Saboda haka nake jure kome saboda zaɓaɓɓu, domin su ma su sami ceton da yake cikin Kiristi Yesu, tare da madawwamiyar ɗaukaka. (aiōnios g166)
Pakuŵa che Dema ŵainonyele indu ya pachilambo chino, ŵanesile ni kwaula ku Sesalonike. Che Kilesike ajawile ku Galatia ni che Tito ajawile ku Dalimatia. (aiōn g165)
gama Demas, saboda ƙaunar wannan duniya, ya yashe ni ya tafi Tessalonika. Kirssens ya tafi Galatiya, Titus kuwa ya tafi Dalmatiya. (aiōn g165)
Ambuje changulupusye ni indu yose yangalumbana ni kung'osa mpaka ichile ku umwenye wao wa kwinani. Ukulu uŵe kwa ŵele moŵa gose pangali mbesi! Eloo. (aiōn g165)
Ubangiji zai cece ni daga kowane mugun hari yă kuma kai ni mulkinsa na sama lafiya. A gare shi ɗaukaka ta tabbata har abada abadin. Amin. (aiōn g165)
Chikulupi ni umanyilisi wa usyene wu ikutupa chilolelo cha umi wa moŵa gose pangali mbesi. Akunnungu ŵangakombola kusala ya unami, ŵatupele chilanga cho chikanaŵe kugumbikwa chilambo. (aiōnios g166)
duk wannan kuwa saboda begen nan ne ga rai madawwami da Allah ya yi alkawari tun fil azal, shi wanda ƙarya ba ta a gare shi, (aiōnios g166)
Nombewo ukutujiganya kuti tuleche chigongomalo ni tama syangalumbana sya pachilambo pano, tutameje kwa kulilongosya achinsyene ni kuŵa ŵambone paujo pa Akunnungu ni kutama kwa kwanonyelesya Akunnungu mu chilambo chino, (aiōn g165)
Yana koya mana mu ce, “A’a” ga rashin tsoron Allah da kuma sha’awace-sha’awacen duniya, mu kuma yi rayuwa ta kamunkai, ta adalci da kuma ta tsoron Allah a cikin wannan zamani, (aiōn g165)
kuti kwa umbone wao tukombole kuŵalanjikwa ŵambone ni kuukola umi wa moŵa gose pangali mbesi utukuulolela. (aiōnios g166)
wannan fa domin an kuɓutar da mu ne ta wurin alherinsa, don mu zama magāda masu begen ga rai madawwami. (aiōnios g166)
Panepa lyeleli lili ligongo, che Onesimo ŵalekangene ni mmwe kwa katema, kuti auje sooni kukwenu ni kutama ni jwelejo moŵa gose pangali mbesi. (aiōnios g166)
Wataƙila abin da ya sa aka raba ka da shi na ɗan lokaci ƙanƙani shi ne don ka same shi da amfani (aiōnios g166)
Nambo moŵa ga mbesi gano aŵechete nowe kwa litala lya Mwanagwe, jwapegwilwe ni Akunnungu indu yose iŵe yakwe, nombe kwa litala lya jwelejo ŵachigumbile chilambo chose. (aiōn g165)
amma a waɗannan kwanaki a ƙarshe ya yi magana da mu ta wurin Ɗansa, wanda ya naɗa magājin dukan abubuwa, wanda kuma ta wurinsa ya halicci duniya. (aiōn g165)
Nambo nkati Mwana, Akunnungu akuti, “Umwenye wenu, alakwe Akunnungu chiutame moŵa gose pangali mbesi ni moŵa gose pangali mbesi. Nkwalongosya ŵandu ŵenu kwa kwanonyelesya Akunnungu. (aiōn g165)
Amma game da Ɗan ya ce, “Kursiyinka, ya Allah, zai kasance har abada abadin, adalci kuma zai zama sandan mulkinka. (aiōn g165)
Iyoyo ŵatite sooni peuto pane Mmalembo ga Akunnungu kuti, “Mmwejo ni Jwambopesi kwa moŵa gose pangali mbesi mpela uwatite kuŵa umbopesi wa Melikisedeki.” (aiōn g165)
Ya kuma ya ce a wani wuri, “Kai firist ne na har abada, bisa ga tsarin Melkizedek.” (aiōn g165)
Ni paŵamasile kuŵa ŵa utindimisyo mu yose, ŵaliji ndande ja ukulupusyo wa moŵa gose pangali mbesi kwa ŵandu wose ŵakwajitichisya. (aiōnios g166)
kuma da aka mai da shi cikakke, sai ya zama hanyar samun madawwamin ceto ga dukan waɗanda suke masa biyayya. (aiōnios g166)
Ni indu yankati majiganyo ga ubatiso ni yakwasajichila ŵandu makono, ni majiganyo nkati kusyuka kwa ŵawe ni majiganyo nkati kulamula kwa moŵa gose pangali mbesi. (aiōnios g166)
Kuma bai kamata mu ci gaba da koyar da umarnai game da baftisma, ɗibiya hannuwa, tashin matattu, da kuma madawwamin hukunci ba. (aiōnios g166)
ni ŵaupasisye umbone wa Liloŵe lya Akunnungu ni machili ga chilambo chachikwika cho, (aiōn g165)
waɗanda suka ɗanɗana daɗin maganar Allah da kuma ikokin zamani mai zuwa, (aiōn g165)
Che Yesu ŵalongolele kwinjila mwelemo kwa liwamba lyetuwe. Atendekwe Jwambopesi Jwankulu kwa moŵa gose pangali mbesi mpela wautite kuŵa umbopesi wa Melikisedeki. (aiōn g165)
inda Yesu, wanda ya sha gabanmu, ya shiga a madadinmu. Ya zama babban firist na har abada, bisa ga tsarin Melkizedek. (aiōn g165)
Pakuŵa Malembelo ga Akunnungu gaŵalanjile umboni wati, “Mmwejo ndi Jwambopesi mpela wautite pakuŵa umbopesi wa Melikisedeki.” (aiōn g165)
Gama nassi ya ce, “Kai firist ne na har abada, bisa ga tsarin Melkizedek.” (aiōn g165)
Nambo Che Yesu atendekwe Jwambopesi nkulumbila, katema Akunnungu paŵansalile, “Ambuje alumbile ni ngasagalausya ‘Mmwejo ni jwambopesi kwa moŵa gose pangali mbesi.’” (aiōn g165)
shi wannan ya zama firist ta wurin rantsuwar da Allah ya yi da ya ce masa, “Ubangiji ya rantse, ba kuwa zai canja zuciyarsa ba, ‘Kai firist ne na har abada.’” (aiōn g165)
Nambo Che Yesu nganaŵa mpela ŵanyawo ni akutama moŵa gose pangali mbesi, ni umbopesi wakwe ngaukukombola kupegwa mundu jwine. (aiōn g165)
amma Yesu ba zai mutu ba, don haka zai zama firist har abada. (aiōn g165)
Malajisyo ga che Musa gakwasagula ŵandu ŵakulepetala kuŵa ŵambopesi achakulu, nambo lilangano lya Akunnungu liŵaŵisile kwa kulumbila ni sooni lilyaiche mu nyuma mwa malajisyo lyambisile Mwana, jwatendekwe jwamalilwe kwa moŵa gose pangali mbesi. (aiōn g165)
Gama doka takan naɗa babban firist a cikin mutane masu kāsawa; amma rantsuwar da ta zo bayan dokar, ta naɗa Ɗan, wanda aka mai da shi cikakke har abada. (aiōn g165)
Ŵelewo ŵajinjile peuto Papaswela nnope kamo pe. Nombewo nganajinjila mwelemo ali ajigele miasi ja mbusi atamuno ja ng'ombe jamwana kwa ligongo lya kutyosya mbopesi, nambo ŵajinjile ali ajigele miasi jakwe nsyene. Ni kwa litala lyo ŵatupele chiwombosyo cha moŵa gose pangali mbesi. (aiōnios g166)
Bai shiga ta wurin jinin awaki da na maruƙa ba; amma ya shiga Wuri Mafi Tsarki sau ɗaya tak ta wurin jininsa, bayan ya samo madawwamiyar fansa. (aiōnios g166)
Ana miasi ja Kilisito ngajitenda kugapunda gelego? Kwa machili ga Mbumu jwakutama moŵa gose pangali mbesi, Kilisito ŵalityosisye nsyene kwa Akunnungu kuŵa mbopesi jemalilwe. Ni miasi jao jo jikuswejesya miningwa jetu kutyochela mu masengo gagakwichisya chiwa kuti twatumichile Akunnungu ŵajumi. (aiōnios g166)
balle jinin Kiristi, wanda ta wurin Ruhu madawwami ya miƙa kansa marar aibi ga Allah, ai, zai tsabtacce lamirinmu daga ayyukan da suke kai ga mutuwa, don mu bauta wa Allah mai rai! (aiōnios g166)
Kwa ligongo lyo, Kilisito ali jwakwilanya jwaichenalyo lilangano lyasambano. Kwa litala lya chiwa chao ŵawombwele ŵandu mu ileŵo yaitesile katema ka lilangano lyaandanda kuti aŵala uŵaŵilanjikwe ni Akunnungu apochele chilanga cha indu iŵagosele moŵa gose pangali mbesi. (aiōnios g166)
Saboda haka Kiristi shi ne matsakancin sabon alkawari, don waɗanda aka kira su sami madawwamin gādon da aka yi alkawari, yanzu da ya mutu a matsayin mai fansa don yă’yantar da su daga zunuban da aka aikata a ƙarƙashin alkawari na farko. (aiōnios g166)
Ikaliji yeleyo, Kilisito akaŵajilwe kulagaswa kakajinji kutandila gumbikwa chilambo. Nambo katema kano pakakuŵandichila kumala, ŵelewo akopochele kamo pe, kulechelesya sambi sya ŵandu kwa kulityosya nsyene mbopesi. (aiōn g165)
Da a ce haka ne, ai, da Kiristi ya sha wahala sau da yawa tun halittar duniya. Amma yanzu ya bayyana sau ɗaya tak a ƙarshen zamanai domin yă kawar da zunubi ta wurin miƙa kansa hadaya. (aiōn g165)
Kwa chikulupi tukumanyilila kuti chilambo chagumbikwe kwa liloŵe lya Akunnungu, namose indu yaikuwoneka yagumbikwe mu indu yangaikuwoneka. (aiōn g165)
Ta wurin bangaskiya ne muka fahimci cewa an halicci duniya bisa ga umarnin Allah, saboda an halicce abin da ake gani daga abin da ba a gani. (aiōn g165)
Che Yesu Kilisito ali julajula, liiso ni lelojino ni moŵa gose pangali mbesi. (aiōn g165)
Yesu Kiristi ba ya sākewa, shi ne a jiya, shi ne a yau, shi ne kuma har abada. (aiōn g165)
Akunnungu ŵa chitendewele ŵaŵansyusisye Ambuje ŵetu Che Yesu, Jwakuchinga Jwankulu jwa ngondolo kwa miasi jajikulosya kuti lilangano lya moŵa gose pangali mbesi lili lya usyene. (aiōnios g166)
Bari Allah na salama, wanda ta wurin jinin madawwamin alkawari ya tā da Ubangijinmu Yesu daga matattu, wannan Makiyayin tumaki mai girma, (aiōnios g166)
Antende ŵanyamwe ŵamalilwe mu indu yose kuti nkombole kupanganya lisosa lyao, nombewo atende mwenumwe yaikwanonyelesya, kwa litala lya Che Yesu Kilisito. Ukulu uŵe ni ŵelewo moŵa gose pangali mbesi ni moŵa gose pangali mbesi. Eloo. (aiōn g165)
yă kintsa ku da kowane abu mai kyau domin aikata nufinsa, bari kuma yă aikata abin da zai gamshe shi cikinmu, ta wurin Yesu Kiristi, a gare shi ɗaukaka ta tabbata har abada. Amin. (aiōn g165)
Nombe lulimi luli mpela mooto. Lugumbele igongomalo ya pachilambo. Lulimi luli chiŵalo cha mwana nambo lukukombola kuchinyakasya chiilu chose. Lukutinisya umi wetu chitandile kupagwa mpaka kuwa, kwa mooto waukutyochela ku jehanamu. (Geenna g1067)
Harshe ma wuta ne! A cikin duk gaɓoɓinmu, harshe shi ne tushen kowace irin mugunta, mai ɓata mutum gaba ɗaya, mai zuga zuciyar mutum ta tafasa, shi kuwa jahannama ce take zuga shi. (Geenna g1067)
Pakuŵa mpagwile kaaŵili ngaŵa kwa mundu jwakuwa nambo kwa mundu jwangakuwa, lisyene lili Liloŵe lya Akunnungu lyalili lyalijumi, ni lyalikulama moŵa gose pangali mbesi. (aiōn g165)
Gama an sāke haihuwarku, ba da iri da yake lalacewa ba, sai dai marar lalacewa, ta wurin rayayyiya da kuma madawwamiyar maganar Allah. (aiōn g165)
Nambo, liloŵe lya Ambuje likulama moŵa gose pangali mbesi.” Liloŵe lyo lili Ngani Jambone jajilalichilwe kukwenu. (aiōn g165)
amma maganar Ubangiji tana nan har abada.” Wannan kuwa ita ce kalmar da aka yi muku wa’azi. (aiōn g165)
Jwakulalichila jwalijose, akusachilwa kuutyosya utenga wa Akunnungu. Ni jwakutumichila, atumichile malinga ni machili gapegwilwe ni Akunnungu, kuti ajinichilwe Akunnungu mu yose kwa litala li Che Yesu Kilisito. Ukulu ni ukombole uŵe kwa ŵelewo moŵa gose pangali mbesi ni moŵa gose pangali mbesi. Eloo. (aiōn g165)
In wani ya yi magana, ya kamata yă yi ta a matsayin wanda yake magana ainihin kalmomin Allah. In wani yana yin hidima, ya kamata yă yi ta da ƙarfin da Allah ya tanadar, domin a cikin kome a yabi Allah ta wurin Yesu Kiristi. A gare shi ɗaukaka da iko sun tabbata har abada abadin. Amin. (aiōn g165)
Nambo mwamalaga kulagaswa kwa katema kakajipi, Akunnungu ŵaali ŵambone mu wose ŵaŵammilasile njinjile mu ukulu wao wa moŵa gose pangali mbesi nkulumbikana ni Kilisito. Ŵelewo asyene chantende ŵamalilwe ni kuntaga machili ni kuntenda njime mwakulimbila mu nsingi wakulimba. (aiōnios g166)
Allah mai dukan alheri, wanda ya kira ku ga madawwamiyar ɗaukaka cikin Kiristi, bayan kun sha wahala na ɗan lokaci, shi da kansa zai raya ku, yă kuma sa ku yi ƙarfi, ku kahu, ku kuma tsaya daram. (aiōnios g166)
Kwa ŵelewo kupagwe ukombole moŵa gose pangali mbesi! Eloo. (aiōn g165)
Gare shi bari iko yă tabbata har abada abadin. Amin. (aiōn g165)
Pakuŵa mwatendaga yele, chinkundikwe kwinjila mu Umwenye wa moŵa gose pangali mbesi wa Ambuje ni Nkulupusyo jwetu Che Yesu Kilisito. (aiōnios g166)
za ku sami kyakkyawar marabta cikin madawwamin mulkin Ubangijinmu da Mai Cetonmu Yesu Kiristi. (aiōnios g166)
Akunnungu nganatenda chanasa kwa achikatumetume ŵa kwinani paŵatesile sambi, nambo ŵajasile ku jehanamu. Kweleko ataŵikwe minyolo mu chipi totoloo, achilindililaga lyuŵa lya kulamulikwa. (Tartaroō g5020)
Gama in har Allah bai ƙyale mala’iku sa’ad da suka yi zunubi ba, amma ya tura su cikin lahira, domin a tsare su don hukunci; (Tartaroō g5020)
Nambo njendelechele kukula mu umbone wa Akunnungu, ni iyoyo mu nkwamanyilila Ambuje ni Nkulupusyo jwetu Che Yesu Kilisito. Kwa ŵelewo uŵe ukulu sambano namose moŵa gose pangali mbesi! Eloo. (aiōn g165)
Sai dai ku yi girma cikin alheri da sanin Ubangijinmu da Mai Cetonmu Yesu Kiristi. A gare shi ɗaukaka ta tabbata yanzu da har abada! Amin. (aiōn g165)
Jwele jwakwikanawo umi wo paŵaiche, twammweni, noweji tukuŵalanga umboni ni kunlalichila ŵanyamwe nkati umi wa moŵa gose pangali mbesi. Jwelejo ŵaliji kwa Atati ni sambano atukopochele uweji. (aiōnios g166)
Wannan Rai ya bayyana, muka kuwa gan shi, muka kuma shaida shi, muna kuwa yin muku shelar wannan rai madawwami, wanda dā yake tare da Uba, ya kuma bayyana a gare mu. (aiōnios g166)
Chilambo ni indu yakuilajila ŵandu ikupita, nambo mundu jwakuipanganya yaikwanonyelesya Akunnungu, jwelejo chatame moŵa gose pangali mbesi. (aiōn g165)
Duniya da sha’awace-sha’awacenta suna shuɗewa, amma mutumin da yake aikata nufin Allah, zai rayu har abada. (aiōn g165)
Achi ni chilanga chaatulanjile Kilisito, chaatupe umi wa moŵa gose pangali mbesi. (aiōnios g166)
Wannan shi ne abin da ya yi mana alkawari, wato, rai madawwami. (aiōnios g166)
Mundu jwalijose jwakunchima njakwe ali jwauulasi ni ŵanyamwe nkwimanyilila, jwauulasi nganakola umi wa moŵa gose pangali mbesi munkati mwakwe. (aiōnios g166)
Duk mai ƙin ɗan’uwansa mai kisankai ne, kun kuma san cewa ba mai kisankan da yake da rai madawwami a cikinsa. (aiōnios g166)
Umboni wene ni au, Akunnungu ŵatupele umi wa moŵa gose pangali mbesi, ni umi wo ukupatikana kwa Mwanagwe. (aiōnios g166)
Wannan kuwa ita ce shaidar; cewa Allah ya ba mu rai madawwami, wannan rai kuwa yana cikin Ɗansa. (aiōnios g166)
Ngunlembela ŵanyamwe aga, kuti mmanyilile yakuti nkwete umi wa moŵa gose pangali mbesi, ŵanyamwe ŵankunkulupilila Mwana jwa Akunnungu. (aiōnios g166)
Ina rubuta waɗannan abubuwa gare ku, ku da kuka gaskata sunan Ɗan Allah domin ku san kuna da rai madawwami. (aiōnios g166)
Noweji tukumanyilila kuti Mwana jwa Akunnungu amasile kwika, nombejo atupele umanyilisi kuti twamanyilile Akunnungu ŵa usyene. Noweji tukutama nkulumbikana ni Akunnungu ŵali ŵa usyene kwa litala lya Mwana gwao Che Yesu Kilisito. Aŵa ali Akunnungu ŵa usyene ni awu uli umi wa moŵa gose pangali mbesi. (aiōnios g166)
Mun san cewa Ɗan Allah ya zo duniya, ya kuma ba mu ganewa domin mu san shi wanda yake na gaskiya. Mu kuwa muna cikinsa, shi da yake Allah na gaskiya wato, cikin Ɗansa Yesu Kiristi. Shi ne Allah na gaskiya da kuma rai na har abada. (aiōnios g166)
ligongo lya usyene wo waukutama munkati mwetu, nombe chiutame nowe moŵa gose pangali mbesi. (aiōn g165)
Muna ƙaunarku saboda gaskiyan nan, wadda take cikinmu za tă kuma kasance tare da mu har abada. (aiōn g165)
Ni achikatumetume ŵa kwinani ŵanganakwanikwa ni ulamusi wao, ni kupaleka paŵasachilwe kutama, Akunnungu ŵaŵisile mu chipi ni kwataŵa kwa nyolo moŵa gose pangali mbesi kwa ligongo lya kulamulikwa pa lyuŵa lyekulungwa lila. (aïdios g126)
Haka ma mala’ikun da ba su riƙe matsayinsu na iko ba, waɗanda suka bar ainihin mazauninsu, su ne ya tsare a duhu daure da dawwammamun sarƙoƙi don hukunci ta babbar Ranan nan. (aïdios g126)
Iyoyopeyo, ŵandu ŵa ku Sodoma ni ku Gomola ni misi jajiŵandikene nawo ŵalinonyelesye kwa chigwagwa ni kupanganya indu yangaikusachilwa kutendekwa pa chiilu. Alamulikwe kwa kutama pa mooto wa moŵa gose pangali mbesi kuti aŵe chitagu kwa ŵandu ŵane. (aiōnios g166)
Haka ma Sodom da Gomorra da garuruwan da suke kewaye da su, waɗanda su ma suka ba da kansu ga fasikanci da muguwar sha’awar jiki, sun zama misalin waɗanda suke shan hukuncin madawwamiyar wuta. (aiōnios g166)
Ŵandu ŵa ali mpela matumbela gakalipa ga mu bahali, ni ipanganyo yao ya soni ikukopoka nti chiulo. Ŵandu ŵa ali mpela ndondwa syasikwendajenda, syasiŵichikwe pa chipi cha moŵa gose pangali mbesi. (aiōn g165)
Su kamar raƙuman ruwan teku ne masu hauka, suna taƙama da tumbatsan kumfar kunyarsu. Su kamar taurari ne masu yawo barkatai, waɗanda aka ajiye mugun duhu saboda su har abada. (aiōn g165)
Ntame mu unonyelo wa Akunnungu nchalolelaga Ambuje ŵetu Che Yesu Kilisito kuti kwa chanasa chakwe ampeleche ku umi wa moŵa gose pangali mbesi. (aiōnios g166)
Ku zauna cikin ƙaunar Allah yayinda kuke jira jinƙan Ubangijinmu Yesu Kiristi don yă kawo ku ga rai madawwami. (aiōnios g166)
Ŵelewo ŵaali Akunnungu ŵamope, Nkulupusyo jwetu, akole ukulu, ni umwenye ni ukombole ni ulamusi kwa litala lya Che Yesu Kilisito Ambuje ŵetu, chitandile kalakala, sambano ni moŵa gose pangali mbesi! Eloo. (aiōn g165)
Gare shi kuma, shi da yake kaɗai Allah Mai Cetonmu, ta wurin Yesu Kiristi Ubangijinmu, bari ɗaukaka, daraja, iko da mulki, su tabbata a gare shi, tun farkon zamanai, yanzu, da har abada abadin! Amin. (aiōn g165)
Atutesile tuŵe ŵambopesi mu umwenye kuti twatumichile Akunnungu Atati ŵao. Ku Che Yesu Kilisito upagwe Ukulu ni ukombole moŵa gose pangali mbesi! Eloo. (aiōn g165)
ya kuma mai da mu masarauta da firistoci don mu yi wa Allahnsa da Ubansa hidima, a gare shi ɗaukaka da iko sun tabbata har abada abadin! Amin. (aiōn g165)
Sooni ndili jwanjumi, naliji wile, nnole ndili jwanjumi moŵa gose pangali mbesi ni moŵa gose pangali mbesi. Ngwete ukombole wa kwatenda ŵandu awe ni ngwete ukombole wa kwiuto kwa ŵandu ŵawile. (aiōn g165, Hadēs g86)
Ni ne Rayayye, dā na mutu, ga shi kuwa ina a raye har abada abadin! Ina kuma riƙe da mabuɗan mutuwa da na Hades. (aiōn g165, Hadēs g86)
Yepanganyikwe yejumi yo ikwimba nyiimbo sya kwakusya ni kwalapa ni kwatogolelo ŵelewo ŵakutama pa chitengu cha umwenye, ŵelewo ŵaali ŵajumi moŵa gose pangali mbesi ni moŵa gose pangali mbesi. (aiōn g165)
Duk lokacin da halittu masu ran nan suka rera ɗaukaka, girma da kuma godiya ga wannan wanda yake zaune a kan kursiyin da kuma wanda yake mai rai har abada abadin, (aiōn g165)
Ni paikutenda yeleyo, achachekulu ishilini na nne ŵala akuligoneka manguku pa sajo sya ŵelewo ŵakutama pachitengu cha umwenye, ni akwapopelela ŵele ŵakutama moŵa gose pangali mbesi ni moŵa gose pangali mbesi. Ŵaŵikaga indu yao yaili mpela singwa paujo pa chitengu cha umwenye achitiji: (aiōn g165)
sai dattawa ashirin da huɗun nan su fāɗi a ƙasa a gaban wannan wanda yake zaune a kursiyin, su yi sujada wa wannan wanda yake da rai har abada abadin. Sukan ajiye rawaninsu a gaban kursiyin suna cewa, (aiōn g165)
Naipilikene yepanganyikwe yose yaili kwinani ni pachilambo ni paasi pachilambo ni mu bahali ni yose yaili mwelemo naipilikene ilinkwimba: “Ukulu ni luchimbichimbi ni lumbili ni ukombole, uŵe kwa ŵelewo ŵakutama pa chitengu cha umwenye ni kwa Mwanangondolo moŵa gose pangali mbesi ni moŵa gose pangali mbesi”. (aiōn g165)
Sa’an nan na ji kowace halitta a sama da ƙasa da ƙarƙashin ƙasa da kuma bisan teku, da kome da yake cikinsu yana rerawa, “Gare shi mai zama a kan kursiyin da kuma ga Ɗan Ragon yabo da girma da ɗaukaka da iko, (aiōn g165)
Ni nammweni falasi jwa chiliu. Ni jwankwesile jwele falasi jo liina lyakwe lili Chiwa alongene ni liuto lya ŵandu ŵawile. Nombe wose ŵaŵili ŵapegwilwe ulamusi wa mbua ja ncheche ja chilambo, ŵaulaje ŵandu kwa lipanga pane kwa sala pane kwa ilwele pane kuulagwa ni inyama ya mu chilambo. (Hadēs g86)
Na duba, can a gabana kuwa ga ƙodaɗɗen doki! An ba wa mai hawansa suna Mutuwa, Hades kuwa yana biye da shi. Aka ba su iko a kan kashi ɗaya bisa huɗu na duniya don su yi kisa da takobi, yunwa da annoba, har ma da namomin jeji na duniya. (Hadēs g86)
achitiji, “Eloo! Ulape ni ukulu ni lunda ni utogolelo ni luchimbichimbi ni ukombole ni machili iŵe kwa Akunnungu ŵetu moŵa gose pangali mbesi ni moŵa gose pangali mbesi! Eloo!” (aiōn g165)
suna cewa, “Amin! Yabo da ɗaukaka, da hikima da godiya da girma da iko da ƙarfi sun tabbata ga Allahnmu har abada abadin. Amin!” (aiōn g165)
Nipele katumetume jwa kwinani jwa nsano ŵagombile lipenga lyakwe. None najiweni ndondwa jijagwilile pachilambo nombejo jwapegwilwe chiugulilo cha mbugu chakuugulila Lisimbo lyangali mbesi. (Abyssos g12)
Mala’ika na biyar ya busa ƙahonsa, sai na ga tauraron da ya fāɗo duniya daga sararin sama. Aka ba wa tauraron mabuɗin ramin Abis. (Abyssos g12)
Nipele paŵajiugwile mbugu ja Lisimbo lyangali mbesi, lyosi lyatutwime kutyochela mwisimbo mula lyaoneche mpela lyosi lyalikututuma mu ng'aso jajikulungwa. Lyuŵa ni kwiunde kwaunikwe ligongo lya lyosi lyalikututuma mwisimbo mula. (Abyssos g12)
Da ya buɗe Abis ɗin, sai hayaƙi ya taso daga cikin kamar hayaƙin matoya mai girma. Hayaƙin nan daga Abis ya duhunta rana da sararin sama. (Abyssos g12)
Sooni akwete mwenye jwakwatawala nombejo ali katumetume jwa kwinani jwapegwile ulamusi nkati alila Lisimbo lyangali mbesi, liina lyakwe mchiebulania lili Abadoni ni mchigiliki akuŵilanjikwa Apolioni, meena ganagaŵili go malumbo gakwe “Jwakonanga.” (Abyssos g12)
Suna da sarkin da yake mulki a bisansu wanda yake mala’ikan Abis, wanda sunansa a harshen Yahudawa shi ne Abaddon, da harshen Hellenawa kuwa shi ne, Afolliyon. (Abyssos g12)
ŵalumbilile kwa liina lya Akunnungu ŵakutama moŵa gose pangali mbesi ni moŵa gose pangali mbesi, ŵagumbile kwinani ni indu yose yaili mwelemo, ni ŵagumbile chilambo ni indu yose yaili mwelemo, ni ŵagumbile bahali ni indu yose yaili mwelemo. Ŵatite, “Katema kakulindilila nnope kamasile! (aiōn g165)
Ya kuma yi rantsuwa da wannan wanda yake raye har abada abadin, wanda ya halicci sammai da dukan abin da yake cikinsu, duniya da dukan abin da yake cikinta, da kuma teku da dukan abin da yake cikinsa, ya kuma ce, “Babu sauran jinkiri! (aiōn g165)
Nambo patachimalisya kuŵalanga umboni wao, chinyama chachikali kutyochela Mwisimbo lyangali mbesi chichimenyane nawo ni kwapunda ni kwaulaga. (Abyssos g12)
To, da suka gama shaidarsu, dabbar da takan fito daga Abis za tă kai musu hari, tă kuwa sha ƙarfinsu tă kuma kashe su. (Abyssos g12)
Nipele katumetume jwa kwinani jwa saba ŵagombile lipenga lyakwe. Ni maloŵe gamajinji gamakulungwa gapikaniche kwinani gachitiji, “Sambano umwenye wa chilambo utendekwe kuŵa umwenye wa Ambuje Akunnungu ŵetu ni Kilisito juŵansagwile aŵe Jwakuwombola. Nombewo chatawale moŵa gose pangali mbesi!” (aiōn g165)
Mala’ika na bakwai ya busa ƙahonsa, sai aka ji muryoyi masu ƙarfi a sama da suka ce, “Mulkin duniya ya zama mulkin Ubangijinmu da na Kiristinsa, zai kuwa yi mulki har abada abadin.” (aiōn g165)
Sooni namweni katumetume jwa kwinani jwine ali nkuguluka mwinani, jwana Ngani Jambone ja Akunnungu moŵa gose pangali mbesi, alalichile kwa ŵandu wose ŵakutama mchilambo ni kwa ilambo yose ni kwa ngosyo syose ni iŵecheto yose ni kwa mitundu jose. (aiōnios g166)
Sai na ga wani mala’ika yana tashi sama a tsakiyar sararin sama, yana kuma da madawwamiyar bishara wadda zai yi shela ga waɗanda suke zama a duniya, ga kowace al’umma, kabila, harshe, da kuma jama’a. (aiōnios g166)
Lyosi lya mooto waukwasausya chilikwele kwinani moŵa gose pangali mbesi. Ŵaŵachipopelele chinyama chachikali ni chinyago chakwe ni kutajikwa chimanyisyo cha liina lyakwe, ngaapumulila muusi ni chilo.” (aiōn g165)
Hayaƙin azabarsu kuwa zai dinga tashi har abada abadin. Kuma babu hutu dare ko rana wa waɗanda suke wa dabbar da siffarta sujada, ko kuwa ga duk wanda ya sami alamar sunanta.” (aiōn g165)
Ni jumo jwa ŵele ŵapanganyikwe ŵajumi ncheche ŵapele achikatumetume ŵa kwinani saba mbale saba sya sahabu syasigumbule lutumbilo lwa Akunnungu, ŵaali ŵajumi moŵa gose pangali mbesi. (aiōn g165)
Sai ɗaya daga cikin halittu huɗun nan masu rai, ya ba wa mala’iku bakwai nan kwanonin zinariya bakwai cike da fushin Allah, wanda yake raye har abada abadin. (aiōn g165)
Chinyama chachikali chimwachiweni chili chachijumi kundanda, sambano chiwile. Nambo pachiŵandi chakopoche mu Lisimbo lyangali mbesi nambo chajonanjikwe. Ŵandu ŵakutama pa chilambo chasimonje, elo, ŵandu wose ŵanganalembekwa meena gao mu chitabu cha umi chitandile kupagwa chilambo, chasimonje kuchiwona chinyama chichaliji chachijumi kundanda, ni kuwa nambo sambano chikukopochela sooni. (Abyssos g12)
Dabbar da ka gani, a dā ta taɓa kasancewa, a yanzu, ba ta, za tă kuma fito daga Abis zuwa ga hallakarta. Mazaunan duniya waɗanda ba a rubuta sunayensu a littafin rai tun kafin halittar duniya ba za su yi mamaki sa’ad da suka ga dabbar, domin a dā ta taɓa kasancewa, yanzu kuwa ba ta, duk da haka za tă dawo. (Abyssos g12)
Nombewo kaaŵili ŵatite, “Alapikwe Akunnungu! Lyosi lya mooto waukutinisya musi ula likukwela mwinani moŵa gose pangali mbesi!” (aiōn g165)
Suka sāke tā da murya suka ce, “Halleluya! Hayaƙin yake fitowa daga wurinta ya yi ta tashi sama har abada abadin.” (aiōn g165)
Nambo chinyama chila chakamwilwe pamo ni jwakulondola jwa unami juŵapangenye imanyisyo peuto pa ŵanyawo. Kwayele imanyisyo yo yalyungesye ŵandu ŵaŵaliji ni alama ja chinyama chila ni kuchipopelela chinyago chakwe. Chinyama chila ni jwakulondola jwa unami, wose ŵaŵili ŵaponyekwe ali ŵajumi mu litanda lya mooto lyaligumbele maganga ga baluti gagakukolela. (Limnē Pyr g3041 g4442)
Amma aka kama dabbar tare da annabin ƙaryan nan wanda ya aikata alamu masu banmamaki a madadinta. Da waɗannan alamun ne ya ruɗe waɗanda suka sami alamar dabbar suka kuma bauta wa siffarta. Aka jefa dukansu biyu da rai cikin tafkin wuta ta da farar wuta mai ci. (Limnē Pyr g3041 g4442)
Nipele nammweni katumetume jwa kwinani achiikaga kutyochela kwinani mu nkono wakwe akamulile chiugulilo cha Lisimbo lyangali mbesi pamo ni unyolo wekulungwa. (Abyssos g12)
Na kuma ga wani mala’ika yana saukowa daga sama, yana da mabuɗin Abis yana kuma riƙe da ƙaton sarƙa a hannunsa. (Abyssos g12)
Katumetume jwa kwinani ŵaliponyele lijoka mu Lisimbo lyangali mbesi, ŵaugele nnango wa kwinjilila kweleko ni ŵaŵisile chimatilo kuti akakombola sooni kwalyungasya ŵandu ŵa ilambo mpaka pachiimale yaka elufu moja. Nambo pachiimale yele yaka chasachilwe kugopolekwa sooni kwa katema kakajipi. (Abyssos g12)
Ya jefa shi cikin Abis, ya kuma kulle ya sa hatimi a kansa, don a hana kada yă ƙara ruɗin al’ummai, sai shekarun nan dubu sun cika. Bayan wannan, dole a sake shi na ɗan lokaci. (Abyssos g12)
Nipele, Jwaulamba juŵalambusyaga ŵandu jula ŵaponyekwe mu litanda lya maganga ga baluti gagakukolela, ni mwelemo mwana chinyama chachikali ni jwakulondola jwa unami, ni wose chasauswe muusi ni chilo, moŵa gose pangali mbesi. (aiōn g165, Limnē Pyr g3041 g4442)
Aka jefa Iblis da ya ruɗe su cikin tafkin farar wuta, inda aka jefa dabban nan da annabin ƙaryan nan. Za a ba su azaba dare da rana har abada abadin. (aiōn g165, Limnē Pyr g3041 g4442)
Bahali jakopwesye ŵandu ŵaŵaliji awile ŵaŵaliji nkati mwakwe, chiwa ni kwiuto kwa ŵandu ŵawile kwakopwesye ŵandu ŵaŵaliji awile ŵaŵaliji nkati mwao. Jwalijose ŵalamulikwe malinga ni ipanganyo yakwe. (Hadēs g86)
Teku ya ba da matattu da suke cikinsa, mutuwa da Hades kuma suka ba da matattu da suke cikinsu, aka kuma yi wa kowane mutum shari’a bisa ga abin da ya aikata. (Hadēs g86)
Nipele chiwa ni kwiuto kwa ŵandu ŵawile yaponyekwe mu litanda lya mooto. Lyele litanda lya mooto lyo lili chiwa chaaŵili. (Hadēs g86, Limnē Pyr g3041 g4442)
Sa’an nan aka jefar da mutuwa da kuma Hades cikin tafkin wuta. Tafkin wutar nan kuwa shi ne mutuwa ta biyu. (Hadēs g86, Limnē Pyr g3041 g4442)
Mundu jwalijose jwangawoneka liina lyakwe kulembekwa mu chitabu cha umi, ŵaponyekwe pa litanda lya mooto. (Limnē Pyr g3041 g4442)
Duk wanda ba a sami sunansa a rubuce a cikin littafin rai ba, an jefar da shi cikin tafkin wutar nan. (Limnē Pyr g3041 g4442)
Nambo ŵandu ŵa woga ni ŵandu ŵangakukulupilila ni ŵandu ŵa wamba ni ŵa kuulaga ni ŵandu ŵa chigwagwa ni ŵandu ŵa usaŵi ni ŵandu ŵakuchipopelela chinyago ni ŵandu ŵa umani wose, liuto lyao lili litanda lya maganga gaakukolela mooto, chele chili chiwa chaaŵili.” (Limnē Pyr g3041 g4442)
Amma matsorata, da marasa bangaskiya, masu ƙazanta, masu kisankai, masu fasikanci, masu sihiri, masu bautar gumaka da dukan maƙaryata, wurinsu zai kasance a cikin tafkin wutar da yake farar wuta mai ci. Wannan fa ita ce mutuwa ta biyu.” (Limnē Pyr g3041 g4442)
Chilo ngachipagwa sooni, atamuno ngaasaka lulanga lwa lumuli pane lyuŵa, pakuŵa Ambuje Akunnungu chiŵaalanguchisye, nombewo chalongosye nti mamwenye moŵa gose pangali mbesi ni moŵa gose pangali mbesi. (aiōn g165)
Ba za a ƙara yin dare ba. Ba za su bukaci hasken fitila ko hasken rana ba, domin Ubangiji Allah zai haskaka su. Za su kuwa yi mulki har abada abadin. (aiōn g165)
Questioned verse translations do not contain Aionian Glossary words, but may wrongly imply eternal or Hell
Ŵele ŵandu ali mpela isima yangali meesi ni mpela maunde gamapujikwe ni chimbunga. Akunnungu ŵaŵichile liuto lya kutama papali ni chipi totoloo. (questioned)

CHY > Aionian Verses: 200, Questioned: 1
HSA > Aionian Verses: 264