< 詩篇 114 >
Sa’ad da Isra’ila ya fito daga Masar, gidan Yaƙub daga mutane masu baƙon harshe,
Yahuda ya zama wuri mai tsarki na Allah, Isra’ila mallakarsa.
Teku ya kalla ya kuma gudu, Urdun ya juye da baya;
duwatsu suka yi tsalle kamar raguna, tuddai kamar tumaki.
Me ya sa, ya teku, kika gudu, Ya Urdun, ka juya baya,
6 山嶽,您們為什麼跳躍像公羊?丘陵,您們為什麼舞蹈似羔羊?
ku duwatsu, kuka yi tsalle kamar raguna, ku tuddai, kamar tumaki?
7 大地,您應該在上主的面前,在雅各伯的天主面前搖撼,
Ki yi rawar jiki, ya duniya, a gaban Ubangiji, a gaban Allah na Yaƙub,
wanda ya juye dutse ya zama tafki, dutse mai ƙarfi zuwa maɓulɓulan ruwa.