< 約伯記 33 >
“Amma yanzu, Ayuba, ka saurari abin da zan ce; ka sa hankali ga kowane abin da zan faɗa.
Zan yi magana; kalmomina suna dab da fitowa daga bakina.
3 我的話是出於正直的心,我的唇舌要清楚說明真理。
Abin da zan faɗa gaskiya ne daga cikin zuciyata; bakina zai faɗi gaskiyar abin da na sani.
Ruhun Allah ne ya yi ni; numfashin Maɗaukaki ya ba ni rai.
Ka amsa mini in za ka iya; ka yi shirin fuskanta ta.
6 看,我與你在天主前都是一樣,我也是用泥土造成的。
Ni kamar ka nake a gaban Allah; ni ma daga ƙasa aka yi ni.
7 所以我的威嚇不會使你恐怖,我的手也不會重壓在你身上。
Kada ka ji tsorona, ba abin da zai fi ƙarfinka.
“Amma ka faɗa na ji, na ji daidai abin da ka faɗa,
‘ni mai tsarki ne marar zunubi; ina da tsabta kuma ba ni da laifi.
Duk da haka Allah ya same ni da laifi; ya ɗauke ni maƙiyinsa,
ya daure ƙafafuna da sarƙa; yana tsaron duk inda na bi.’
12 我答覆你說:你這話說的不對,因為天主遠超世人。
“Amma na gaya maka, a nan ba ka yi daidai ba, gama Allah ya fi mutum girma.
Don me ka yi masa gunaguni cewa ba ya amsa tambayoyin mutum?
14 原來天主用一種方法向人講話,人若不理會,他再用另一種方法:
Gama Allah yana magana, yanzu ga wannan hanya, yanzu kuma ga wata hanya ko da yake ba lalle mutum yă lura ba.
15 天主有時藉夢和夜間的異像,當人躺在床上沉睡的時候,
A cikin mafarki, cikin wahayi da dare, sa’ad da barci mai zurfi ya fāɗo a kan mutane lokacin da suke cikin barci kan gadajensu,
mai yiwuwa yă yi musu magana a cikin kunnuwansu yă razana su da gargaɗinsa,
don a juyar da su daga abin da yake yi da ba daidai ba a kuma hana su daga girman kai,
don a kāre su daga fāɗuwa cikin rami, a kāre su daga hallaka ta wurin takobi.
19 天主也有時懲罰人在床上受痛苦,使他的骨頭不斷的刺痛,
“Ko kuma mutum yă sha horo ta wurin kwanciya da ciwo da rashin jin daɗi cikin ƙasusuwansa,
yadda zai ji ƙyamar abinci, har yă ƙi son abinci mafi daɗi.
21 他身上的肉已消逝不見,他枯瘦的骨頭,已開始外露。
Naman jikinsa ya lalace ba wani abu mai kyau a ciki kuma ƙasusuwansa da suke a rufe da tsoka yanzu duk sun fito.
22 他的靈魂已臨近墓穴,他的生命已接近死亡之所。
Ransa yana matsawa kusa da rami, ransa kuma kusa da’yan aikan mutuwa.
23 一千天使中,若有一個在他身傍,作他的代言人,提醒他應行的義務,
Duk da haka, in akwai mala’ika a gefensa kamar matsakanci, ɗaya daga cikin dubu, da zai gaya wa mutum abin da yake daidai gare shi,
24 且憐憫那人,為他轉求說:「求你拯救他,以免陷於陰府,因為我已找到了贖金。」
yă yi masa alheri yă ce, ‘Kada ka bari yă fāɗa cikin rami, na samu fansa dominsa.’
25 他的肉身比少年人的肉身必更健美,他的青春歲月又恢復了。
Sa’an nan fatar jikinsa za tă zama sabuwa kamar ta jariri; za tă zama kamar lokacin da yake matashi.
26 他祈求天主,必獲得悅納。他必歡樂得見天主的儀容,天主也必恢復他的正義。
Ya yi addu’a ga Allah ya kuwa samu alheri a wurinsa, yana ganin fuskar Allah yana kuma yin sowa don murna; Allah ya mayar da shi ya zama mai adalci.
27 那時,他將在人前重述所經歷的事說:「我犯了罪,顛倒了是非,但他沒有照我的罪罰我。
Sa’an nan sai ya zo wurin, wurin mutane ya ce, ‘Na yi zunubi, na kauce wa abin da yake daidai, amma ban samu abin da ya kamata in samu ba.
Ya fanshi raina daga fāɗawa cikin rami, kuma zan rayu in ji daɗin hasken.’
“Allah ya yi wa mutum duk waɗannan, sau biyu, har ma sau uku.
Ya juyo da ransa daga fāɗawa cikin rami, don hasken rai ya haskaka a kansa.
“Ka sa hankali da kyau, Ayuba, ka saurare ni; ka yi shiru zan yi magana.
32 你若有話說,請即回覆我,你儘管說,因為我願聽你的理。
In kana da abin da za ka ce, ka amsa mini; yi magana, domin ina so in’yantar da kai.
Amma in ba haka ba, sai ka saurare ni; yi shiru, zan kuma koya maka hikima.”