< 約伯記 19 >
“Har yaushe za ku yi ta ba ni azaba ku kuma murƙushe ni da maganganunku?
Yanzu sau goma ke nan kuna wulaƙanta ni, kuna kai mini hari na rashin kunya.
In gaskiya ne na yi laifi, kuskurena ya rage nawa.
In kuwa za ku ɗaukaka kanku a kaina kuna ɗauka wahalar da nake sha domin na yi laifi ne,
6 你們應當知道:是天主虐待了我,是他用自己的羅網圍困了我。
sai ku san cewa Allah ya yi mini ba daidai ba ya kewaye ni da ragarsa.
7 我若高呼說:「殘暴,」但得不到答覆;我大聲呼冤,卻沒有正義。
“Ko da yake na yi kuka cewa, ‘An yi mini ba daidai ba!’ Ba a amsa mini ba; ko da yake na nemi taimako, ba a yi adalci ba.
8 他攔住我的去路,使我不得過去,使黑暗籠罩著我的去路。
Ya tare mini hanya yadda ba zan iya wucewa ba; ya rufe hanyata da duhu.
Ya cire darajar da nake da ita, ya kuma cire rawani daga kaina.
10 他四面打擊我,使我逝去;拔除我的希望,猶如拔樹。
Ya yi kaca-kaca da ni har sai da na ƙare; ya tuge begen da nake da shi kamar itace.
Yana jin haushina ya lissafta ni cikin maƙiyansa.
12 他的軍隊一齊開來,修好道路攻擊我,圍著我的帳幕紮營。
Rundunarsa ta zo da ƙarfi; suka kafa sansani kewaye da ni, suka zagaye tentina.
“Ya raba ni da’yan’uwana maza; abokaina sun zama baƙi gare ni.
14 鄰人和相識者都不見了,寄居我家的人都忘了我。
Dangina sun tafi; abokaina na kurkusa sun manta da ni.
Waɗanda sukan ziyarce ni, da masu yi mini aiki mata sun ɗauke ni baƙo.
Na kira bawana, amma bai amsa ba, ko da yake na roƙe shi da bakina.
Numfashina yana ɓata wa matata rai;’yan’uwana sun ƙi ni.
Har’yan yara suna rena ni; in sun gan ni sai su fara yi mini riyar reni.
19 我的知交密友都憎惡我,我所愛的人也對我變了臉。
Duk abokaina sun yashe ni; waɗanda nake ƙauna sun zama ba sa ƙaunata.
Ni ba kome ba ne sai dai fata da ƙashi, da ƙyar na tsira.
21 我的朋友,你們可憐可憐我罷! 因為天主的手打傷了我。
“Ku tausaya mini, abokaina, ku ji tausayina, gama hannun Allah ya sauko a kaina.
22 你們為何如同天主一樣逼迫我,吃了我的肉還不知足呢﹖
Don me kuke fafarata kamar yadda Allah yake yi? Ba ku gaji da yagar fatata ba?
“Kash, da ma a ce ana rubuta maganganuna, da an rubuta su a littafi,
a rubuta su da ƙarfe a kan dutse don su dawwama har abada!
25 我確實知道為我伸冤者還活著,我的辯護人要在地上起立。
Na san wanda zai fanshe ni yana nan da rai, kuma a ƙarshe zai tsaya a kan duniya.
Kuma bayan an hallaka fatata, duk da haka a cikin jiki zan ga Allah.
27 要看見他站在我這一方,我親眼要看見他,並非外人;我的五內因熱望而耗盡。
Zan gan shi da kaina da idanuna, Ni, ba wani ba ne. Zuciyata ta cika da wannan tunani!
28 如果你們說:「我們怎能難為他﹖怎能在他身上尋到這事的根由﹖」
“In kuka ce, ‘Za ku ci gaba da matsa mini, tun da shi ne tushen damuwa,’
29 你們應當害怕刀劍,因為報復罪惡者是刀劍;如此你們知道終有一個審判者。
sai ku ma ku ji tsoron takobin; gama fushi yakan kawo hukunci ta wurin takobi, sa’an nan za ku san cewa akwai shari’a.”