< 約伯記 15 >
Sai Elifaz mutumin Teman ya amsa,
“Mutum mai hikima zai amsa da surutai marasa kan gado ko yă cika cikinsa da iskar gabas?
Ko zai yi gardama da maganganun wofi maganganu marasa amfani?
4 不但如此,而且你還廢除了敬畏天主之情,斷絕了在他面前的默禱。
Amma ka ma rena Allah ka hana a yi addu’a gare shi.
Zunubanka ne suke gaya maka abin da za ka ce; kana magana kamar mai wayo.
6 定你罪的,是你的口而不是我,是你的口唇作證控告你。
Bakinka zai kai ka yă baro, ba nawa ba; maganar bakinka za tă juya a kanka.
7 你豈是第一個出生的人﹖在山嶽未有之前,你豈已誕生﹖
“Kai ne mutum na farko da aka fara haihuwa? Ko kai ne aka fara halitta kafin tuddai?
Kana sauraron shawarar Allah? Ko kana gani kai kaɗai ne mai hikima?
9 有什麼事,只有你知,而我們不知;只有你明瞭,而我們不明瞭﹖
Me ka sani da ba mu sani ba? Wane fahimi kake da shi da ba mu da shi?
Masu furfura da tsofaffi suna gefenmu mutanen da sun girme babanka.
11 天主的安慰,和向你說的溫和的話,你以為還太少嗎﹖
Ta’aziyyar Allah ba tă ishe ka ba. Maganarsa mai laushi ba tă ishe ka ba?
Don me ka bar zuciyarka ta kwashe ka, kuma don me idanunka suke haske,
har kake fushi da Allah kake kuma faɗar waɗannan maganganu daga bakinka?
14 人算什麼而敢自稱潔淨,婦女所生的敢自稱正直﹖
“Mene ne mutum, har da zai zama da tsarki, ko kuma mace ta haife shi, har yă iya zama mai adalci?
15 他連自己的聖者,還不信賴;在他眼中,連蒼天也不純潔,
In Allah bai nuna amincewa ga tsarkakansa ba, in har sammai ba su da tsarki a idonsa,
mutum fa, wanda yake da mugunta da lalacewa, wanda yake shan mugunta kamar ruwa!
“Ka saurare ni, zan kuma yi maka bayani; bari in gaya maka abin da na gani,
abin da masu hikima suka ce, ba tare da sun ɓoye wani abu da suka samu daga wurin iyayensu ba
19 這地方原只賜給了他們,尚無一個外方人從他們中間經過。──
(waɗanda su ne masu ƙasar kafin baƙi su shigo ƙasar).
Dukan kwanakin ransa mugu yana shan wahala, wahala kaɗai zai yi ta sha.
Ƙara mai bantsoro za tă cika kunnuwansa’yan fashi za su kai masa hari.
Yana jin tsoron duhu domin za a kashe shi da takobi.
Yana ta yawo, abinci don ungulaye; ya san ranar duhu tana kusa.
24 黑暗的日子使他恐怖,困苦艱難跟隨著他,好像準備廝殺的君王。
Ɓacin rai da baƙin ciki sun cika shi, kamar sarkin da yake shirin yaƙi,
25 因為他曾伸手反抗過天主,向全能者傲慢逞強過;
domin ya nuna wa Allah yatsa ya rena Allah Maɗaukaki,
ya tasar masa da faɗa da garkuwa mai kauri da kuma ƙarfi.
“Ko da yake fuskarsa ta cika da kumatu kuma yana da tsoka ko’ina,
28 他住在荒涼的城內,住在無人居留,行將化為廢墟的屋中。
zai yi gādon garuruwan da suka lalace, da kuma gidajen da ba wanda yake zama a ciki, gidajen da sun zama tarkace.
29 他不能富有,所有的財富也不能久存,也決不能向地下生根。
Ba zai sāke zama mai arziki ba, dukiyarsa ba za tă dawwama ba, abin da ya mallaka kuma ba zai bazu a ƙasar ba.
30 他脫離不了黑暗,火燄要灼乾他的嫩芽,暴風要吹去他的花朵。
Ba zai tsere wa duhu ba; wuta za tă ƙona rassansa, kuma numfashi daga bakin Allah zai hallaka shi.
Kada yă ruɗi kansa ta wurin dogara ga abin da ba shi da amfani domin ba zai samu wani abu ba daga ciki.
Kafin lokacinsa yă cika, za a gama biyansa duka, kuma rassansa ba za su ba da amfani ba.
Zai zama kamar itacen inabi wanda’ya’yansa suka kakkaɓe kafin su nuna, kamar itacen zaitun zai zubar da furensa.
34 因為惡人的家室必要絕嗣,火要燒盡受賄者的帳幕。
Gama marasa tsoron Allah za su zama marasa ba da’ya’ya, wuta kuma za tă ƙona tenti na masu son cin hanci.
35 他們所懷的是邪惡,所生的是罪孽;心胸懷念的,無非是欺詐。
Suna yin cikin rikici su kuma haifi mugunta; cikinsu yana cike da ruɗami.”