< Zephaniah 2 >

1 Yeirai ka panuek hoeh e miphunnaw namahoima kâpouk awh haw.
Ku tattaru, ku tattaru, Ya ku al’umma marar kunya,
2 A dei e patetlah na ka pouk awh hoeh, nangmae atueng teh vaikong patetlah a palek hoehnahlan, BAWIPA lungkhueknae ni nangmae lathueng a pha hoehnahlan namahoima kâpouk awh haw.
kafin ƙayyadadden lokacin nan yă zo ranan nan kuma ta share ku kamar ƙaiƙayi kuma kafin fushi mai tsanani na Ubangiji yă auko muku, kafin ranar fushin Ubangiji ta auko muku.
3 A lung kârahnoum niteh, lawk ka tarawi e khocanaw pueng Cathut teh tawng awh haw. Lannae hoi kârahnoumnae hai tawng awh haw. BAWIPA lungkhueknae hnin nah kâhro nahan na hmawt awh mahoeh.
Ku nemi Ubangiji, dukanku ƙasashe masu tawali’u, ku da kuke yin abin da ya umarta. Ku nemi adalci da tawali’u; mai yiwuwa ku sami mafaka a ranar fushin Ubangiji.
4 Gaza kho tâco takhai vaiteh, Ashkelon teh kingdi han. Kanîthun vah Ashdodnaw pâlei vaiteh, Ekron kho hai raphoe lah ao han.
Za a yashe Gaza a kuma bar Ashkelon kango. Da tsakar rana Ashdod za tă zama babu kowa a kuma tumɓuke Ekron.
5 Talî rai lah kaawm e Kereth miphunnaw, nangmouh teh Cathut lawk hah na taran awh. Filistin onae Kanaan ram, apihai o hoeh nahanlah ka raphoe han.
Taku ta ƙare ku da kuke zama a bakin teku, Ya ku mutanen Keretawa; maganar Ubangiji tana gāba da ke, Ya ke Kan’ana, ƙasar Filistiyawa. “Zan hallaka ki kuma babu abin da zai rage.”
6 Talîpui rai teh, tu kakhoumnaw ni kâkawknae hmuen lah ao han.
Ƙasar da take a bakin teku, inda Keretawa suke zaune, za tă zama wurin da makiyaya da ta garken tumaki.
7 Talîpui rai e hmuen teh ka cawi e Judahnaw ni ao nah vaiteh kâkawknae lah ao han. Tangmin lah Ashkelon kho dawk a roe awh han. Ahnimae BAWIPA Cathut teh ahnimouh koe tho vaiteh, hawinae bout a hmu awh han.
Za tă zama mallakar raguwar gidan Yahuda; a can za su sami wurin kiwo. Da yamma za su kwanta a gidajen Ashkelon. Ubangiji Allahnsu zai lura da su; zai maido musu da martabarsu.
8 Moabnaw hoi Amonnaw ni ka miphun a dudam awh teh a kâoup sin e lawk ka thai toe.
“Na ji irin zagin da Mowab take yi, da kuma ba’ar Ammonawa, waɗanda suka zagi mutanena suna kuma yi barazana a kan ƙasarsu.
9 Hatdawkvah Isarel Cathut ransahu BAWIPA ni a dei e teh Moab ram hoi Amon ram teh Sodom hoi Komorah kho patetlah pâkhing ka pâw e hmuen, palawi thawng nahanelah tai e talai, a yungyoe ka rawk e ram lah ao teh, kacawie ka tami, ka miphunnaw hah a tuk awh vaiteh a man awh han.
Saboda haka, muddin ina raye,” in ji Ubangiji Maɗaukaki, Allah na Isra’ila, “tabbatacce Mowab za tă zama kamar Sodom, Ammonawa kuma kamar Gomorra, ƙasa mai ciyayi da rammukan gishiri, ƙasa marar amfani har abada. Raguwar mutanena za su washe su; waɗanda suka rage na al’ummata za su gāda ƙasarsu.”
10 Ahnimanaw teh a lung kalen e tami lah ao awh teh kâoup laihoi dudam awh vaiteh, ransahu BAWIPA e taminaw koe hottelah a sak awh han.
Wannan ne zai zama sakamakon girmankansu, saboda zagi da kuma ba’ar da suka yi wa mutanen Ubangiji Maɗaukaki.
11 Yungyoe Cathut teh ahnimouh hanelah taki kawi lah ao teh talai Cathutnaw hah cungkeihoehe lah a coung sak han. Alouke miphunnaw ni amamae hmuen koehoi lengkaleng a bawk awh han.
Ubangiji zai zama abin tsoro a gare su sa’ad da ya hallaka allolin ƙasar. Al’ummai a kowane bakin teku za su yi masa sujada, kowa a ƙasarsa.
12 Oe Kush khocanaw nangmouh hai ka tahloi hoi na due awh han.
“Ku ma, ya Kushawa, za a kashe ku da takobina.”
13 Atunglae naw hai ka tuk vaiteh Assiria ram hai ka raphoe han. Nineveh khopui hah tami kingkadi e lah ka hruek vaiteh a yawn patetlah ka ke sak han.
Zai kuma miƙa hannunsa gāba da arewa yă kuma hallaka Assuriya, zai mai da Ninebe kango gaba ɗaya ta kuma zama busasshiya kamar hamada.
14 Khopui lungui vah tuhunaw hoi Jentelnaw pueng teh a i awh han. Bukbu hoi basairek ni takhang hoi hlalangaw koehoi a cai awh han. Thonaw koe tami kingdi vaiteh sidarkung teh a emkâlo han.
Garkuna za su kwanta a can, da kowace irin halitta, Mujiyar hamada da bushiya za su zauna a kan ginshiƙanta. Kukansu za tă ratsa tagogi, ɓuraguzai za su tare ƙofofin shiga, za a kware ginshiƙan al’ul.
15 Hote khopui ni kai ka o. Kai hloilah api awm hoeh, tâluengnae awm hoeh, a lung kahawi e khopui lah ka o. Atuteh raphoe e lah, sarang onae kho lah ao toe. Ka cet e pueng ni hai dudam lawk dei awh vaiteh a kut a palik sin awh han.
Birnin da yake harka ke nan da take zaune lafiya. Ta ce wa kanta, “Ni ce, kuma babu kamata.” Dubi irin kangon da ta zama mana, mazaunin namun jeji! Duk wanda ya wuce ta sai ya yi mata tsaki yana kaɗa kai.

< Zephaniah 2 >