< Zekhariah 5 >

1 Bout kamoung navah, kamleng e cakalawng hah ka hmu.
Na sāke dubawa sai ga naɗaɗɗen littafi mai firiya a gabana!
2 Kalvantami ni nang bangmaw na hmu telah na pacei navah, kamleng e cakalawng ka hmu, asaw e dong 20, akaw e dong hra touh a pha ka ti pouh.
Sai ya tambaye ni ya ce, “Me ka gani?” Sai na amsa na ce, “Na ga naɗaɗɗen littafi mai firiya, tsawonsa ƙafa talatin da fāɗinsa kuma ƙafa goma sha biyar.”
3 Kalvantami ni hai hote cakalawng teh ram pueng koung katin e thoebonae doeh ati. Ka parawt e naw pueng teh cakalawng e avanglah kaawm e patetlah koung raphoe lah ao han. Thoebo ka ngam e pueng teh hote cakalawng avanglah kaawm e patetlah koung raphoe lah ao han.
Sai ya ce mini, “Wannan ce la’anar da za tă ratsa dukan ƙasar; gama bisa ga abin da ya ce a gefe ɗaya, za a kawar da kowane ɓarawo, kuma bisa ga abin da ya ce a ɗaya gefen za a kawar da duk mai rantsuwar ƙarya.
4 Ransahu BAWIPA ni a dei e teh, hote cakalawng hah kai ni ka rasa han. Tamru e imthung thoseh, ka min lahoi kahmanhoeh e thoebonae ka sak e imthung dawk thoseh, thingpheknaw, talungnaw, hoi cungtalah, hote imthungnaw dawk a pha han a ti.
Ubangiji Maɗaukaki ya ce, ‘Zan aika shi, zai shiga gidan ɓarawo, da gidan mai rantsuwar ƙarya da sunana. Zai kasance a gidansa yă hallaka gidan da katakon da duwatsun.’”
5 Kai hoi ka pato roi e kalvantami ni bout a tâco teh, atu ka tâcawt e hno hah khenhaw! telah na ti pouh.
Sai mala’ikan da yake mini magana ya zo gaba ya ce mini, “Duba ka gani ko mene ne wannan da yake fitowa.”
6 Hot hah bang na maw telah kai ni ka pacei navah, hote teh ka tâcawt e takho doeh telah ati. Hottelah, ram pueng dawk, amamae a noenae doeh a ti.
Na tambaya na ce, “Mene ne?” Ya amsa ya ce, “Kwando ne na awo.” Ya ƙara da cewa, “Wannan shi ne laifin mutanen a duk fāɗin ƙasar.”
7 Kawnlawk manang hra touh a tawmtakhang teh, napui buet touh takho dawk a tahung e hah ka hmu.
Sa’an nan aka ɗaga murfin dalman, a ciki kuwa ga mace zaune!
8 Kalvantami nihaiyah hote napui teh yonnae doeh a titeh ahni hah takho thungvah a ta hnukkhu takho van vah kawnlawk hah a ta.
Ya ce, “Wannan mugunta ce,” ya kuma tura ta cikin kwandon ya rufe da murfin dalman, ya kuma danna da dutse.
9 Bout ka khet nah, kahrawngum e âcawmpai e rathei patetlah kaawm e napui kahni touh teh, kahlî dawk a rathei hoi a tâco. Hote ephah hah talai hoi kalvan rahak a tawm awh.
Na ɗaga idona sama, sai ga mata biyu a gabana, iska tana hura fikafikansu! Suna da fikafikai kamar na shamuwa, suka kuma ɗaga kwandon sama.
10 Hote ephah hah bangtelamaw a tawm awh telah kai hoi kâdei roi e kalvantami hah ka pacei.
Na tambayi mala’ikan da yake magana da ni na ce, “Ina za ku kai kwandon?”
11 mShinar ram vah im sak pouh hanelah a tawm toe. Hote ram dawk a ma pâhung nahane tungkhung dawk a pâhung awh teh a ta awh han, telah a ti.
Ya amsa ya ce, “Zuwa ƙasar Babiloniya don a gina masa haikali. Sa’ad da aka gama ginin, za a ajiye shi a ciki.”

< Zekhariah 5 >