< Zekhariah 13 >

1 Hote atueng navah, Devit imthungnaw hoi Jerusalem khocanaw e yonnae hoi khinnae naw hah pâsu nahanelah, tuiphuek teh a phuek han.
“A ranan nan za a buɗe maɓulɓulan ruwa zuwa gidan Dawuda da mazaunan Urushalima, don a tsarkake su daga zunubi da rashin tsabta.
2 Ransahu BAWIPA ni a dei e teh, ram dawk kaawm e meikaphawknaw e minnaw hah apinihai bout panue hoeh nahanelah, hatnae tueng dawk, kai ni koung ka raphoe han. Profet katawknaw hai thoseh, kakhine muithanaw hai thoseh, ram dawk hoi ka pâlei han.
“A ranan nan, zan kawar da sunayen gumaka daga ƙasar, ba kuwa za a ƙara tunawa da su ba,” in ji Ubangiji Maɗaukaki. “Zan kawar da annabawa da kuma ruhu marar tsabta daga ƙasar.
3 Tami buetbuet touh ni profet thaw tawk rah boipawiteh, kacunkung, manu na pa naw ni nang teh Jehovah min lahoi laithoe na dei dawkvah, na due han telah ati. Profet thaw a tawk lahun nah a manu na pa naw ni ahni teh pawkkayawng lah a thut awh han.
In kuma wani ya yi annabci, sai mahaifinsa da mahaifiyarsa su ce masa, ‘Ba za ka rayu ba, gama kana faɗar ƙarya da sunan Ubangiji.’ Sa’ad da yake yin annabci, iyayensa za su soke shi da takobi.
4 Hatnae tueng nah, profet teh amamae a dei e vision dawk a kaya awh han. Ayâ dum hane ngai dawkvah khohna hai khohnat mahoeh.
“A ranan nan kowane annabi zai ji kunyar annabcin wahayinsa. Ba zai sa rigar annabci mai gashi ba don yă yi ruɗu.
5 Kai teh profet nahoeh law thaw ka tawk e doeh. Ka nawca hoi ayâ koe san ka toung toe telah ati han.
Zai ce, ‘Ni ba annabi ba ne. Ni manomi ne; ƙasa ce nake samun abin zaman gari tun ina matashi.’
6 Ayâ ni hai na kut dawk e a hmânaw hah bangtelane telah na pacei pawiteh, hote hmânaw teh ka hui im vah ka ca e hmânaw doeh telah bout a dei han.
In wani ya tambaye shi, ‘Waɗanne miyaku ne haka a jikinka?’ Zai amsa yă ce, ‘Miyakun da aka yi mini a gidan abokaina ne.’
7 Ransahu BAWIPA ni a dei e teh, kaie tukhoumkung avanglah, kaie ka huikonaw e avanglah, kâhlaw haw. Tukhoumkung thet haw. Hottelah na tetpawiteh, tunaw teh pareng kâkapek awh han. Tu canaw lathueng vah kut bout ka pathung han.
“Tashi, ya takobi, gāba da makiyayina, mutumin da yake kusa da ni sosai!” In ji Ubangiji Maɗaukaki. “Kashe makiyayin, sai tumakin su watse, in kuma tayar wa ƙananan.
8 BAWIPA ni a dei e teh, ram puengpa thung e tami, pung thum pung hni touh ka raphoe vaiteh, pung touh ka pâhlung sak han.
A cikin ƙasar duka,” in ji Ubangiji, “kashi biyu bisa uku za a buge su su hallaka; duk da haka za a bar kashi ɗaya bisa uku a cikinta.
9 Hote phu touh teh hmai lungui ka ceisak han. Ngun sôlêi e patetlah ka sôlêi han. Sui tanouk e patetlah ka tanouk han. Ahnimouh ni ka min lahoi ratoum awh vaiteh ka thai pouh han. Ahnimouh teh ka miphun telah ka kaw han. Ahnimouh ni hai Jehovah teh kaimae Cathut doeh ati awh han.
Wannan kashi ɗaya bisa ukun zan kawo in sa a cikin wuta; zan tace su kamar azurfa in gwada su kamar zinariya. Za su kira bisa sunana zan kuwa amsa musu; zan ce, ‘Su mutanena ne,’ za su kuma ce, ‘Ubangiji ne Allahnmu.’”

< Zekhariah 13 >