< Rom 5 >

1 Hatdawkvah maimouh teh yuemnae lahoi lannae koe phat pawiteh maimouh Bawipa Jisuh Khrih lahoi Cathut hmalah roumnae coe awh toe.
Saboda haka, da yake an same mu marasa laifi ta wurin bangaskiya, muna da salama tare da Allah ta wurin Ubangijinmu Yesu Kiristi,
2 Hote lungmanae coe thainae teh, yuemnae tawn awh teh, hote Bawipa dawk hoi dueng doeh coe thainae kâ tawn awh. Hatdawkvah Cathut e Bawilennae ngaihawi laihoi konawmnae tawn awh toe.
ta wurinsa ne muka sami shiga wannan alherin da muke tsaye yanzu, ta wurin bangaskiya. Muna kuma farin ciki a begen ɗaukakar Allah.
3 Hot dueng nahoeh, rucatnae khang nahaiyah lunghawinae tawn awh toe. Bangkongtetpawiteh, rucatnae ni teh panguepnae a thokhai.
Ba haka kawai ba, amma muna kuma da farin ciki cikin shan wuyanmu, gama mun san cewa shan wuyan nan takan haifi jimiri;
4 Panguepnae ni teh panuecainae a thokhai. Panuecainae ni teh ngaihawinae a thokhai.
jimiri kuma yakan kawo hali mai kyau; hali mai kyau kuma yakan sa bege.
5 Hote ngaihawinae ni maimouh yeirai na poe mahoeh. Bangkongtetpawiteh, Cathut e lungpatawnae ni maimouh na poe e Kathoung Muitha lahoi maimae lungthung vah awi e lah o awh toe.
Bege kuwa ba ya ba mu kunya, domin Allah ya zuba ƙaunarsa a zukatanmu ta wurin Ruhu Mai Tsarkin da ya ba mu.
6 Maimouh thayoun lah o awh lahun navah, Khrih teh atueng a pha nah cathutlaipa e taminaw hanlah a due.
Kun ga, a daidai lokaci, yayinda muke marasa ƙarfi, Kiristi ya mutu saboda waɗanda ba su san Allah ba.
7 Bangkongtetpawiteh, tamikalan hanelah kadout hane tami a takang. Hawinae ka sak e tami hanelah teh ao thai tet ei sei.
Da ƙyar wani yă mutu saboda mai adalci, ko da yake saboda mutumin kirki wani zai iya ƙarfin hali yă mutu.
8 Maimouh teh tamikayon lah o awh lahun nah, Khrih teh maimae yon kecu dawk a due toe. Cathut ni maimouh banghloine lungpataw awh tie kacaicalah a kamnue sak.
Amma Allah ya nuna mana ƙaunarsa a wannan. Tun muna masu zunubi tukuna, Kiristi ya mutu dominmu.
9 Hatdawkvah atuteh a thipaling lahoi lannae koe pha hnukkhu, hote Bawipa lahoi a lungkhueknae dawk hoi hlout awh han tie hoe ngaihawinae ao.
Da yake yanzu mun sami zama marasa laifi ta wurin jininsa, ashe kuwa za a cece mu daga fushin Allah ta wurinsa!
10 Bangkongtetpawiteh, taran lah o awh lahun nah Ama e Capa duenae lahoi, maimanaw teh Cathut hoi bout kâmaihawi awh toe. Kâmaihawi tangcoung lah kaawm e maimouh teh, Capa e hringnae lahoi rungngangnae dawk pha han doeh telah ngaihawinae hoe ao.
Gama in kuwa, sa’ad da muke abokan gāban Allah, aka sulhunta mu da shi ta wurin mutuwar Ɗansa, ashe, da yake an sulhunta mu, za mu sami ceto ta wurin ransa!
11 Hot dueng laipalah, atu maimouh bout kâmaihawinae na kapoekung Bawipa Jisuh Khrih lahoi Cathut dawk konawmnae tawn awh.
Ba ma haka yake kawai ba, har muna farin ciki da Allah ta wurin Ubangijinmu Yesu Kiristi, wanda ta wurinsa yanzu muka sami sulhu.
12 Hatdawkvah, yon teh tami buet touh lahoi talaivan dawk a kâen teh, yon ni duenae a thokhai e patetlah tami pueng a yon awh toung dawkvah, duenae koe a pha awh.
Saboda haka, kamar yadda zunubi ya shigo duniya ta wurin mutum ɗaya, mutuwa kuma ta wurin zunubi, ta haka kuwa mutuwa ta shafi dukan mutane, domin dukan mutane sun yi zunubi.
13 Kâlawk poe hoehnahlan hoi talaivan dawk yon teh ao toe. Hatei, kâlawk awmhoeh pawiteh yon hah yon telah khoe thai hoeh.
Gama kafin a ba da doka, zunubi yana nan a duniya. Amma ba a lissafin zunubi inda babu doka.
14 Hateiteh, Adam koehoi kamtawng teh Mosi totouh duenae ni a uk. Adam ni a yon e patetlah kayonhoehe naw pueng hai koung a uk. Hote Adam teh ka tho hane a tâhlip lah ao.
Duk da haka, mutuwa ta yi mulki tun Adamu har yă zuwa Musa, ta yi mulki har ma a kan waɗanda ba su yi zunubi ta wurin taka umarni kamar yadda Adamu ya yi ba. A wata hanya dai Adamu shi ne kwatancin wani mutumin nan mai zuwa.
15 Hatei, aphulaipa poehno hoi yonnae kâvan hoeh. Bangkongtetpawiteh, tami buet touh a yon kecu dawk tami moikapap dout pawiteh, Cathut lungmanae hoi tami buet touh Jisuh Khrih lungmanae dawk hoi poehno teh, tami moikapap koevah lungmanae hoehoe apap han.
Amma kyautan nan dabam take da laifin nan. Gama in mutane da yawa sun mutu saboda laifin mutum ɗayan nan, to, ai, alherin Allah da kuma kyautan nan mai zuwa ta wurin alherin mutum ɗayan nan, Yesu Kiristi, ya shafi mutane da yawa!
16 Hothloilah, tami buet touh payonnae ni a thokhai e hoi poehno teh kâvan hoeh. Bangkongtetpawiteh, buet touh koelah lawkcengnae dawk teh, yonphukhangnae lah ao. Hatei, yonnae moikapap dawk hoi aphulaipa poehno ni teh lansaknae a tâcokhai.
Kyautar Allah kuwa ba kamar sakamakon da ya bi zunubin mutum gudan nan ba ne, Hukuncin ya bi zunubin mutum gudan nan, ya kuma kawo hallaka, amma kyautar ta bi laifofin masu yawa ta kuma sa Allah ya gan mu a matsayin marasa laifi.
17 Bangkongtetpawiteh, tami buet touh ni a yon toung dawkvah, hote tami buet touh e pawlawk dawk duenae ni na uk pawiteh, ka kuep e lungmanae hoi lannae poehno ka coe e naw ni tami buet touh tie Jisuh Khrih pawlawk dawk hoi hringnae ni hoehoe a uk awh han.
Gama in, ta wurin laifin mutum ɗaya, mutuwa ta yi mulki ta wurin mutum ɗayan nan, ashe, waɗanda suka sami kyautar alherin Allah a yalwace da kuma kyautar adalci za su yi mulki a wannan rayuwa ta wurin mutum ɗayan nan, Yesu Kiristi.
18 Hatdawkvah tami buet touh e payon kecu dawkvah taminaw pueng yonphukhangnae lawkcengnae koe a pha e patetlah, tami buet touh e lannae pawlawk lahoi tami pueng hringnae hoi lansaknae koe lah phanae kâ tawn awh toe.
Saboda haka, kamar yadda sakamakon laifin mutum guda ya jawo hallaka ga dukan mutane, haka ma sakamakon aikin adalci guda ya sa Allah ya same mu marasa laifi, wannan kuwa kawo rai ga dukan mutane.
19 Bangkongtetpawiteh, tami buet touh e lawk eknae kecu dawk tami moikapap yon dawk pha e patetlah tami buet touh lawkngainae lahoi tami moikapap lannae koe pha awh.
Gama kamar yadda ta wurin rashin biyayyar mutum guda, mutane masu yawa suka zama masu zunubi, haka kuma ta wurin biyayyar mutum guda, mutane da yawa za su zama masu adalci.
20 Kâlawk teh yonnae pung sak hanelah doeh a kâen. Hatei, yonnae a pungnae koe lungmanae hoe a pung.
An ba da dokar don mu ga yadda laifi yake da girma. Amma da zunubi ya ƙaru, sai alheri ya ƙaru sosai,
21 Hottelah pawiteh yon ni duenae lahoi na uk e patetlah lungmanae haiyah lannae lahoi na uk teh maimae Bawipa Jisuh Khrih lahoi a yungyoe hringnae coe thai nahane doeh. (aiōnios g166)
domin, kamar yadda zunubi ya yi mulki cikin mutuwa, haka ma alheri yă yi mulki ta wurin adalci yă kuwa kawo rai madawwami ta wurin Yesu Kiristi Ubangijinmu. (aiōnios g166)

< Rom 5 >