< Papholawk 19 >
1 Hathnukkhu kalvan kaawm e kalenpounge tamihu lawk patetlae lawk ka thai. Ahnimanaw ni, Hallelujah, rungngangnae hoi bawilennae, bahu teh Cathut e doeh.
Bayan wannan sai na ji abin da ya yi kamar ƙasaitaccen taron mutane a sama, suna cewa, “Halleluya! Ceto da ɗaukaka da iko sun tabbata ga Allahnmu,
2 Bangkongtetpawiteh, Ama e lawkcengnae teh a lan, atueng. Kamsoumhoehe napui tongpa yonnae lahoi talaipui rawknae koe ka phat sak e, kâyawt e napui hah Bawipa ni lawkceng vaiteh, Ama e a taminaw a thei e dawk Ama ni moipathung toe ati.
gama hukuncinsa daidai ne, mai adalci kuma. Ya hukunta babbar karuwan nan wadda ta ɓata duniya da zinace zinacenta. Ya rama jinin bayinsa a kanta.”
3 Hahoi ahnimouh ni, Hallelujah, ahnie hmaikhu teh a yungyoe hoi a yungyoe a luen telah bout ati awh. (aiōn )
Suka sāke tā da murya suka ce, “Halleluya! Hayaƙin yake fitowa daga wurinta ya yi ta tashi sama har abada abadin.” (aiōn )
4 Kacuenaw 24 touh hoi moithang pali touh ni a tabo awh teh, bawitungkhung dawk ka tahung e Cathut hah a bawk awh teh, Amen! Hallelujah ati awh.
Dattawan nan ashirin da huɗu da halittu huɗun nan masu rai suka fāɗi suka yi wa Allah sujada, wannan da yake zaune a kursiyi. Suka tā da murya suka ce, “Amin, Halleluya!”
5 Hahoi bawitungkhung koehoi e lawk ni, Cathut e a sannaw hoi Cathut ka taket e tami kalen kathoeng pueng maimae Cathut teh pholen awh ati.
Sa’an nan wata murya ta fito daga kursiyin, tana cewa, “Ku yabi Allahnmu, dukanku da kuke bayinsa, ku da kuke tsoronsa, babba da yaro!”
6 Hahoi tamihupui e lawk, moikapap e tuicapa lawk, athakaawme khoparit lawk patet e lawk ni, Hallelujah. Maimae Bawipa Cathut, Athakasaipounge ni a uk toe.
Sai na ji wani abu mai ƙara kamar ƙasaitaccen taron mutane, kamar rurin ruwaye masu gudu da kuma kamar bugun tsawa mai ƙarfi, suna tā da murya suna cewa, “Halleluya! Gama Ubangiji Allahnmu Maɗaukaki ne yake mulki.
7 Bangkongtetpawiteh, tuca yu paluennae atueng teh a pha toung dawkvah, a paluen hane tangla teh coungkacoe a kamthoup toe. Hatdawkvah, lunghawi awh sei, ahni teh konawmnae hoi bawilennae poe awh sei.
Bari mu yi farin ciki mu kuma yi murna mu kuma ɗaukaka shi! Domin lokacin auren Ɗan Ragon ya yi, amaryarsa kuwa ta shirya kanta.
8 Hote tangla teh kathoungpounge lukkarei hoi kamthoupnae kâ a tawn. Hote lukkarei hateh tami kathoungnaw e lannae doeh tie ka thai.
Aka ba ta lallausan lilin, mai haske da tsabta ta sanya.” (Lallausan lilin yana misalta ayyukan adalci na tsarkaka.)
9 Hahoi kalvantami ni, tuca yu paluennae pawi tangmin bu vennae koe coun e taminaw teh a yawhawi awh telah thun haw. Hete lawknaw teh Cathut e lawk roeroe doeh bout ati.
Sai mala’ikan ya ce mini, “Rubuta, ‘Masu albarka ne waɗanda aka gayyace su zuwa bikin auren Ɗan Ragon!’” Sai ya ƙara da cewa, “Waɗannan su ne kalmomin Allah da gaske.”
10 Hatnavah hote kalvantami bawk hanlah a khoksampha koe ka tabo. Ahni ni hattelah sak hanh. Kai hai nang hoi Jisuh e lawkpanuesaknae nange hmaunawnghanaw patetlah van doeh ka o. Cathut ma bawk. Bangkongtetpawiteh, sutdeilawk muitha ni a deingainae lawk teh, Jisuh e lawkpanuesaknae lah ao telah kai koe a dei.
Da wannan sai na fāɗi a gabansa, don in yi masa sujada. Amma ya ce mini, “Kada ka yi haka! Ni ma abokin bauta ne da kai da kuma’yan’uwanka waɗanda suke riƙe da shaidar Yesu. Ka yi wa Allah sujada! Domin shaidar Yesu ita ce ruhun annabci.”
11 Hahoi ka khet boteh, kalvan a kamawng teh marang pangaw buet touh ka hmu. Marang van kâcuie teh Yuemkamcu hoi Katang, hahoi lannae telah kaw e lah ao. Lannae lahoi lawk a ceng teh taran a tuk.
Sai na ga sama a buɗe can kuwa a gabana ga farin doki, sunan mahayinsa Mai Aminci da Mai Gaskiya ne. Da adalci yake shari’a yake kuma yaƙi.
12 A mit teh hmaipalai patetlah ao teh a lû dawk lukhungnaw a kâmuk. Avan vah a min buet touh a kâthut. Ama ni dueng doeh a panue, apinihai hote min panuek hoeh.
Idanunsa sun yi kamar harshen wuta, a kansa kuwa akwai rawani masu yawa. Yana da suna rubuce a kansa da babu wanda ya sani sai dai shi.
13 Thi dawk ranup e hni a kâkhu teh ahnie min teh Cathut e lawk telah kaw e lah ao.
Yana saye da rigar da aka tsoma a jini, sunansa kuwa Kalman Allah ne.
14 Rasahu ni kathounge lukkarei a kâkhu awh teh marang pangaw a kâcui laihoi a hnuk a kâbang awh.
Mayaƙan sama suna biye da shi, suna hawan fararen dawakai, saye da fararen tufafi masu tsabta na lallausan lilin.
15 A kâko hoi miphun pueng runae poe thainae kahran poung e tahloi a tâco. Ahni ni miphun pueng hah sum sonron hoi a uk han. Ahni ni Athakasaipounge, Cathut e lungkhueknae misur katinnae thung a katin han.
Daga bakinsa takobi mai kaifi ya fito. Da shi zai karkashe al’ummai. “Zai yi mulkinsu da sandan sarautar ƙarfe.” Yana tattake wurin matsin ruwan inabi na fushin Allah Maɗaukaki.
16 Ama e hni hoi a phai dawkvah, SIANGPAHRANG PUENG E SIANGPAHRANG, BAWI PUENG E BAWI telah a kâthut.
A rigarsa da kuma a cinyarsa akwai wannan suna a rubuce, Sarkin sarakuna da Ubangijin iyayengiji.
17 Hahoi, kanî dawk kangdout e kalvantami buet touh ka hmu. Kalvan e kamleng e tavanaw pueng hah, tho awh, Cathut e tangmin bu vennae pawi kalenpoung koe tho nateh kamkhueng awh.
Na kuma ga wani mala’ika tsaye a cikin rana, wanda ya yi kira da babbar murya ga dukan tsuntsaye da suke tashi sama a tsakiyar sararin sama cewa, “Ku zo, ku taru don babban bikin nan na Allah,
18 Siangpahrangnaw e moi, ransa bawinaw e moi, athakaawme taminaw e moi, marangnaw e moi, marangransanaw naw e moi, tami kahloutnaw e moi, sannaw hoi tami kalen kathoeng puengpa e moinaw hah tho nateh cat awh telah kacaipounglah a hramkikhai.
don ku ci naman sarakuna, jarumawa, da kuma manyan mutane, na dawakai da mahayansu, da kuma naman dukan mutane,’yantacce da bawa, babba da yaro.”
19 Hattoteh sarang hoi talai siangpahrangnaw teh amamae ransanaw ni marang dawk kâcuie hoi amae ransahu hah taran tuk hanelah a kamkhueng awh e hah ka hmu.
Sa’an nan na ga dabbar da sarakunan duniya da mayaƙansu sun taru don su yi yaƙi da wannan wanda yake kan farin dokin da kuma mayaƙansa.
20 Hatei sarang teh profetkaphawk hoi mek man lah ao. Hote profetkaphawk teh sarang hmalah mitnoutnaw a sak teh, hote mitnout e lahoi sarang e tacik ka kâkin e taminaw, amae meikaphawk ka bawk e naw hah ka dumyen e tami doeh. Ahnimouh roi teh ganhmaitali dawk a hring o lahoi mek tâkhawng e lah ao. (Limnē Pyr )
Amma aka kama dabbar tare da annabin ƙaryan nan wanda ya aikata alamu masu banmamaki a madadinta. Da waɗannan alamun ne ya ruɗe waɗanda suka sami alamar dabbar suka kuma bauta wa siffarta. Aka jefa dukansu biyu da rai cikin tafkin wuta ta da farar wuta mai ci. (Limnē Pyr )
21 Aloukenaw teh marang kâcuie a kâko hoi ka tâcawt e tahloi hoi thei lah ao awh teh, tavanaw pueng ni ahnimae moi teh kaboumcalah a ca awh.
Sauran kuma aka kashe su da takobin da ya fito daga bakin wannan wanda yake kan dokin. Dukan tsuntsaye kuwa suka ci namansu iyakar iyawarsu.