< Sam 9 >
1 Kathutkung: Devit Oe BAWIPA, ka lungthin abuemlahoi na pholen han. Na sak e kângairu hno pueng ka dei han.
Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Ga muryar “Mutuwar Ɗa.” Zabura ta Dawuda. Zan yabe ka, ya Ubangiji, da dukan zuciyata; zan faɗa dukan abubuwan banmamakinka.
2 Nang dawk konawm lahoi ka nawm han. Oe Lathueng Poung, na min pholen hoi la ka sak han.
Zan yi murna in kuma yi farin ciki a cikinka; zan rera yabo ga sunanka, ya Mafi Ɗaukaka.
3 Ka tarannaw a ban awh toteh, na hmalah tâlaw awh naseh, rawk awh naseh.
Abokan gābana sun ja da baya; suka yi tuntuɓe suka hallaka a gabanka.
4 Bangkongtetpawiteh, bawitungkhung dawk tahung hoi lannae hoi lawk na ceng teh, ka lannae hoi coungnae hah na cak sak.
Gama ka tabbata da gaskiyata da kuma abin da nake yi; ka zauna a kujerarka, kana yin shari’a da adalci.
5 Miphunnaw hah na yue teh, tamikathoutnaw hah na raphoe teh, ahnimae min teh ayungyoe hoi a yungyoe totouh na raphoe toe.
Ka tsawata wa ƙasashe ka kuma hallakar da mugaye; ka shafe sunansu har abada abadin.
6 Oe ka tarannaw, rawknae teh a yungyoe poutnae koe a pha toe. Khopui teh na raphoe teh noutnae ao hoeh totouh a kahma toe.
Lalaci marar ƙarewa ya cimma abokan gābanmu, ka tuttumɓuke biranensu; yadda ma ba aka ƙara tunaninsu.
7 Hatei, BAWIPA teh a yungyoe a kangning. Lawkceng nahanelah bawitungkhung teh a rakueng toe.
Ubangiji yana mulki har abada; ya kafa kujerarsa don shari’a.
8 Lannae lahoi talaivan heh lawkceng vaiteh, a lannae dawk lawkcengnae hah taminaw hanelah a cak sak.
Zai hukunta duniya da adalci; zai yi mulkin mutane cikin gaskiya.
9 BAWIPA teh repcoungroenaw hane lahai rapanim lah ao teh, runae kâhmo nah kâhronae lah ao han.
Ubangiji shi ne mafakan waɗanda ake danniya, mafaka a lokutan wahala.
10 Na min kapanueknaw ni nang na kâuep awh han. Bangkongtetpawiteh, BAWIPA, nang katawngnaw teh na cettakhai boihoeh.
Waɗanda suka san sunanka za su dogara da kai, gama kai, Ubangiji, ba ka taɓa yashe waɗanda suke nemanka ba.
11 Zion kaawm e naw, BAWIPA pholen hoi la sak awh. A sak e hno hah taminaw koe pâpho awh.
Rera yabai ga Ubangiji, wanda yake zaune a kursiyi a Sihiyona; yi shela a cikin al’ummai abin da ya aikata.
12 Thipaling phu moi a pathung toteh, pahnim hoeh. Kârahnoumnaw e hram lawk hai pahnim hoeh.
Gama shi da yakan ɗauki fansa a kan mai kisa yakan tuna; ba ya ƙyale kukan masu wahala.
13 Oe BAWIPA, na pahren haw. Na kahmuhmanaw kecu dawk ka runae hah pouk haw. Nang teh duenae longkha thung hoi na kahloutsakkung doeh.
Ya Ubangiji, dubi yadda abokan gābana suna tsananta mini! Ka yi jinƙai ka kuma ɗaga ni daga ƙofofin mutuwa,
14 Hottelah, nang pholennae pueng hah, Zion canu longkha koehoi roeroe ka pâpho thai nahanlah, na rungngangnae dawk ka konawm han.
don in furta yabanka cikin ƙofofin’Yar Sihiyona a can kuwa in yi farin ciki cikin cetonka.
15 Miphunnaw teh amamouh ni a tai awh e tangkom dawk koung a bo awh. Arulahoi a patung awh e tangkam dawk a khok a kâman awh.
Al’umma sun fāɗa cikin ramin da suka haƙa wa waɗansu; aka kama ƙafafunsu a ragar da suka ɓoye.
16 BAWIPA teh lawk a ceng e patetlah panue thai. Tamikathoutnaw teh amamouh ni a sak e hno dawk a kâman awh.
An san Ubangiji ta wurin gaskiyarsa; an kama mugaye da aikin hannuwansu. Haggayiyon. (Sela)
17 Tamikathoutnaw teh Cathut ka pahnim e miphunnaw hoi sheol dawk a kak awh han. (Sheol )
Mugaye za su koma kabari, dukan al’umman da suka manta da Allah. (Sheol )
18 Bangkongtetpawiteh, kavoutthoupnaw teh pahnim lah pou awm awh mahoeh. Karoedengnaw, e ngaihawinae hai pou kahmat mahoeh.
Amma har abada ba za a manta da mai bukata ba, ba kuwa sa zuciyar mai wahala zai taɓa hallaka.
19 Oe BAWIPA thaw haw, tami ni na tâ hanh naseh. Miphunnaw teh na mithmu vah lawkceng lah awm awh naseh.
Ka tashi, ya Ubangiji, kada ka bar wani yă yi nasara; bari a hukunta al’ummai a gabanka.
20 Oe BAWIPA, miphunnaw ni tami lah ao awh e a panue awh nahanelah, lungpuennae dawk tat haw. (Selah)
Ka buge su da rawar jiki, ya Ubangiji; bari al’ummai su sani su mutane ne kurum. (Sela)