< Sam 79 >

1 Kathutkung: Asaph Oe Cathut, miphun louknaw teh nange râw thung a kâen awh teh, Bawkim kathoung a khin sak awh teh, Jerusalem hah a raphoe awh toe.
Zabura ta Asaf. Ya Allah, al’ummai sun mamaye gādonka; sun ƙazantar da haikalinka mai tsarki, sun bar Urushalima kufai.
2 Na sannaw e ro hah kalvan tavanaw rawca lah a poe awh teh, na tami kathoungnaw e moi teh kahrawng sarangnaw a paca awh.
Sun ba da gawawwakin bayinka kamar abinci ga tsuntsayen sararin sama, nama jikin tsarkakanka ga namun jejin duniya.
3 A thipaling teh Jerusalem vah tui patetlah a rabawk awh teh, kapakawpkung buet touh boehai awm hoeh.
Sun zubar da jini kamar ruwa ko’ina a Urushalima, kuma babu wani da zai binne matattu.
4 Imrinaw ni pathoe e lah ka o awh teh, tengpam e naw ni na dudam awh teh na panuikhai awh.
Mun zama abin reni ga maƙwabta, abin ba’a da reni ga waɗanda suke kewaye da mu.
5 BAWIPA nâtotouh ne na lungkhuek han vai. Nâtotouh ne na lung roum laipalah, hmai patetlah a kak han vai.
Har yaushe, ya Ubangiji za ka yi ta fushi? Har abada ne? Har yaushe kishinka zai yi ta ƙuna kamar wuta?
6 Nang panue hane ka ngai hoeh e miphun hoi na min ka kaw ngaihoeh e ram koevah, na lungkhueknae hah awi haw.
Ka zuba fushinka a kan al’umman da ba su yarda da kai ba, a kan mulkokin da ba sa kira bisa sunanka;
7 Bangkongtetpawiteh, Jakop catoun hah a kâphi awh teh, ahnie hmuen hai a raphoe awh.
gama sun cinye Yaƙub suka lalatar da ƙasar zamansa.
8 Oe, ayan e payonnae hah kaimouh taran nahanelah pâkuem hanh, na lungmanae ni karang poung lah na kabawm naseh. Bangkongtetpawiteh, puenghoi rahnoum sak lah ka o awh toe.
Kada ka riƙe zunubai kakanni a kanmu; bari jinƙanka yă zo da sauri yă sadu da mu, gama mun fid da zuciya sarai.
9 Oe rungngangnae Cathut, na kabawm haw. Bangkongtetpawiteh, na min lentoe nahan lah na rungngang haw. Na min kecu dawk ka yonnae hah yonthanae na sak pouh haw.
Ka taimake mu, ya Allah Mai Cetonmu, saboda ɗaukakar sunanka; ka cece mu ka kuma gafarta mana zunubanmu saboda sunanka.
10 Bangkong alouke miphunnaw ni, nâmouh ahnimae Cathut te, ati awh. Na sannaw e thipaling phu moi na pathung e hah ka mithmu vah miphun pueng ni, panuek awh naseh.
Don me al’ummai za su ce, “Ina Allahnsu yake?” A idanunmu, ka sanar wa al’ummai cewa kana ɗaukan fansar jinin bayinka da aka zubar.
11 Thongkabawtnaw kâhramnae lawk teh, nang koe phat naseh. Ka lentoe e na hnotithainae patetlah due hanlah a pouk awh e hah, hlout sak haw.
Bari nishe-nishen’yan kurkuku su zo gabanka; ta wurin ƙarfin hannunka ka kiyaye waɗanda aka yanke wa hukuncin mutuwa.
12 Oe Jehovah, na min a mathoesaknae hah, ka imrinaw e phai dawk roeroe vah, let sari touh hoi patho haw.
Ka sāka a cinyoyin maƙwabtanmu sau bakwai zage-zagen da suka yi ta yi maka, ya Ubangiji.
13 Hottelah, nang koe ka pawngpa awh e, tuhu lah kaawm e na tami kaimanaw ni nang teh pou na pholen awh vaiteh, pholennae teh, se pueng koe ka pâpho awh han.
Sa’an nan mu mutanenka, tumakin makiyayarka, za mu yabe ka har abada; daga tsara zuwa tsara za mu yi ta ba da labarin yabonka.

< Sam 79 >