< Sam 69 >
1 Kathutkung: Devit Oe Cathut, na rungngang haw. Bangkongtetpawiteh, tui ni ka lahuen totouh na muem toe.
Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Da muryar “Lilin.” Ta Dawuda. Ka cece ni, ya Allah, gama ruwa ya kai wuyata
2 Ka dung e tangdong dawk ka bo teh, kangdue nahan awm hoeh. Tui kadung, tuicapa ni na ramuknae koe ka pha.
Na nutse cikin laka mai zurfi, inda babu wurin tsayawa. Na shiga cikin ruwaye masu zurfi; rigyawa ya sha kaina.
3 Ka hram lawi ka tâwn toe. Ka dangka a ke toe. Ka Cathut ngaihawi laihoi ka mit a tâwn toe.
Na gaji da kira ina neman taimako; maƙogwarona ya bushe idanuna sun dushe, suna neman Allahna.
4 A khuekhaw awm laipalah na kahmuhmanaw teh, ka sam hlak apap awh. Ayawmyin lah na taran awh teh, raphoe hanlah kakâcainaw teh, a thao awh. Banghai ka parawt hoeh ei, boutbout pathoe hanelah ao.
Waɗanda suke ƙina ba dalili sun fi gashin kaina yawa; da yawa ne abokan gābana babu dalili, su da suke nema su hallaka ni. An tilasta mini in mayar da abin da ban sata ba.
5 Oe Cathut, ka pathunae heh ka panue. Ka yonnae heh ka hrawk hoeh.
Ka san wautata, ya Allah; laifina ba a ɓoye yake daga gare ka ba.
6 Oe Jehovah, ransahu Cathut, na karingkungnaw teh kai kecu dawk kayak awh nahanh seh. Oe Isarel Cathut, nang katawngkung hah kai kecu dawk a lungpout awh nahanh seh.
Bari waɗanda suke sa zuciya gare ka kada su sha kunya saboda ni, Ya Ubangiji, Ubangiji Maɗaukaki; bari waɗanda suke neman ka kada su sha kunya saboda ni, Ya Allah na Isra’ila.
7 Nang kecu dawk pathoenae ka kâhmo teh, kayanae ni ka minhmai a ramuk.
Gama na jimre da ba’a saboda kai, kunya kuma ta rufe fuskata.
8 Ka hmaunawnghanaw thung dawk imyin lah ka o teh, manu buet touh ni na khe e thung dawk patenghai ramlouk e tami lah ka o.
Ni baƙo ne a cikin’yan’uwana, bare kuma ga’ya’yan mahaifiyata maza;
9 Na im hanlah pouknae ni na ca teh, na kapathoenaw e lawk teh kai dawk a pha.
gama himma da nake yi wa gidanka yana ƙunata, kuma zagi na masu zaginka yana fāɗuwa a kaina.
10 Rawcahai hoi ratoum hringnae dawk doeh na pathoe awh.
Sa’ad da na yi kuka na kuma yi azumi dole in jimre da ba’a;
11 Buri ka khohna toteh, na panuikhai awh.
sa’ad da na sanya rigunan makoki, mutane suna maishe ni abin dariya.
12 Longkha koe katahungnaw ni ka kong a dei awh teh, yamuhrinaw ni la lah na sak awh.
Masu zama a ƙofa suna mini ba’a, na zama waƙa a bakin bugaggu da giya.
13 Hatei, kai hanelah teh ka ratoumnae heh nang koe doeh. Oe BAWIPA, ngai kaawm e tueng dawk Oe Cathut, na lungmanae apap e patetlah, na rungngangnae lawkkatang hoi ka lawk heh na thai pouh haw.
Amma na yi addu’a gare ka, ya Ubangiji, a lokacin da ka ga dama; a cikin ƙaunarka mai girma, ya Allah, ka amsa mini da tabbacin ceto.
14 Kai hah tangdong dawk hoi na rasat haw, na bawt sak hanh. Na kahmuhmanaw kut dawk hoi thoseh, tui kadung thung hoi thoseh, na hlout sak haw.
Ka fid da ni daga laka, kada ka bari in nutse; ka cece ni daga waɗanda suke ƙina, daga rurin ruwaye.
15 Tui kalen ni na muem teh, tui kadung ni na payawp hanh naseh. Tangkom kadung ni na pakhum hanh naseh.
Kada ka bar rigyawa yă sha kaina ko zurfafa su haɗiye ni ko rami yă rufe bakinsa a kaina.
16 Oe BAWIPA na thai pouh haw. Bangkongtetpawiteh, na lungpatawnae teh ahawi. Lungmanae kapap hoi kai koe lah kamlang haw.
Ka amsa mini, ya Ubangiji cikin alherin ƙaunarka; cikin jinƙanka mai girma ka juyo gare ni.
17 Na san koehoi na minhmai hrawk hanh. Bangkongtetpawiteh, runae koe ka pha toe. Karang poung lah na thai pouh haw.
Kada ka ɓoye fuskarka daga bawanka; ka amsa mini da sauri, gama ina cikin wahala.
18 Ka hringnae koe hnai nateh, na ratang haw. Ka tarannaw ao dawkvah, na rungngang haw.
Ka zo kusa ka kuɓutar da ni; ka fanshe ni saboda maƙiyana.
19 Kayanae, yeiraiponae hoi na barihoehnae teh na panue. Ka taran pueng teh na hmalah koung ao.
Ka san yadda ake mini ba’a, ake kunyatar da ni da kuma yadda nake shan kunya; dukan abokan gābana suna a gabanka.
20 Pathoenae ni ka lung a pout sak teh a lungpuen sak. Na kapahrenkung ka tawng teh buet touh hai ka hmawt hoeh. Lungpahawikung ka tawng teh buet touh hai ka hmawt hoeh.
Ba’a ta sa zuciyata ta karai ta bar ni ba mataimaki; Na nemi a ji tausayina, amma ban sami ko ɗaya ba, na nemi masu ta’aziyya, amma ban sami ko ɗaya ba.
21 Ka rawca lah kakhat e na poe awh teh, tui kahran toteh misurtui kathut e hah na poe awh.
Sun sa abin ɗaci cikin abincina suka kuma ba ni ruwan inabi mai tsami sa’ad da nake jin ƙishi.
22 Ahnimae caboi teh amamouh hanelah karap lah thoseh, tangkhek lah thoseh, a kang hanelah thoseh, coung awh naseh.
Bari teburin da aka shirya a gabansu yă zama musu tarko; bari yă zama sakamakon laifi da kuma tarko.
23 A hmu thai awh hoeh nahanlah a mitmawm naseh. A laheibaw thouk pâyaw naseh.
Bari idanunsu yă dushe don kada su gani, bayansu kuma yă tanƙware har abada.
24 Na lungkhueknae hah ahnimouh lathueng awi nateh, na lungphuennae ni rekpatawt naseh.
Ka kwarara fushinka a kansu; bari fushinka mai zafi yă ci musu.
25 Ahnimouh khosaknae hmuen teh kingkadi lah awm naseh, ahnimae im dawk apihai awm hanh naseh.
Bari wurinsu yă zama kufai; kada ka bar wani yă zauna a tentunansu.
26 Bangkongtetpawiteh, na rek e hah a rektap awh teh, hmâ na ca sak e naw hah, rek a panai awh.
Gama sun tsananta wa waɗanda ka hukunta suna kuma taɗin wahalar waɗanda ka ji musu rauni.
27 ahnimae yon dawk yon rek poe nateh, na lannae dawk kâen hanh naseh.
Ka neme su da laifi a kan laifi; kada ka bar su su sami rabo a cikin cetonka.
28 Hringnae cauk dawk hoi raphoe lah awm awh naseh. Tamikalannaw hoi rei thut lah awm hanh naseh.
Bari a shafe su sarai daga littafin rai kada a kuma lissafta su tare da adalai.
29 Hateiteh kai teh mathoe hoi lung ka mathout e lah ka o. Oe Cathut, na rungngangnae ni a rasangnae koe na tat naseh.
Ina cikin zafi da kuma azaba; bari cetonka, ya Allah, yă tsare ni.
30 Cathut min teh la hoi ka pholen han. Lunghawilawkdeinae hoi ama teh ka tawm han.
Zan yabe sunan Allah cikin waƙa in kuma ɗaukaka shi tare wurin yin godiya.
31 BAWIPA ni ki hoi khoksamen hoi kaawm e maitotan a ngai e hlak, hote hringnuen hah a ngaihnawn.
Wannan zai gamshi Ubangiji fiye da saniya, fiye da bijimi da ƙahoninsa da kuma kofatansa.
32 Ka kârahnoumnaw ni hetheh a hmu awh vaiteh, a lunghawi awh han. Nangmouh Cathut katawngnaw e lung teh thaonae hoi akawi han.
Matalauta za su gani su kuma yi murna, ku da kuke neman Allah, bari zukatanku su rayu!
33 Bangkongtetpawiteh, ka mathoenaw e lawk hah a thai pouh teh, thongim ka bawt e amae taminaw hah pacekpahlek hoeh.
Ubangiji yakan ji masu bukata ba ya kuwa ƙyale kamammun mutanensa.
34 Talai hoi kalvan ni ama teh a pholen teh, talîpui hoi a thung kaawm e pueng ni, ama teh, pholen naseh.
Bari sama da ƙasa su yabe shi, tekuna da dukan abin da yake motsi a cikinsu,
35 Cathut ni Zion a rungngang teh, Judah kho hah a kangdue sak teh, Ahnimouh ni ao awh teh a pang awh.
gama Allah zai cece Sihiyona yă sāke gina biranen Yahuda. Sa’an nan mutane za su zauna a can su mallake ta,
36 A san catounnaw ni hai pang awh vaiteh, a min ka lungpataw e teh athung vah kho a sak awh han.
’ya’yan bayinsa za su gāje ta, waɗanda kuma suna ƙaunar sunansa za su zauna a can.