< Sam 55 >
1 Kathutkung: Devit Oe Cathut, ka ratoumnae hah na thai pouh haw, nang koe kâhei navah na kâhrawk takhai hanh.
Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Da kayan kiɗi masu tsirkiya. Wani maskil ta Dawuda. Ka ji addu’ata, ya Allah, kada ka ƙyale roƙona;
2 Na thai pouh haw, na pato haw. Ka reithainae dawkvah, pou ka phuenangnae kâhat thai hoeh.
ka ji ni ka kuma amsa mini. Tunanina yana damuna na kuma gaji tilis
3 Bangkongtetpawiteh, ka tarannaw pawlawk hoi, tamikathoutnaw ni repcoungroenae kecu dawk, runae kai dawk a pha sak teh, lungkhuek laihoi na hmuhma awh.
hankalina ya tashi saboda yawan surutan masu ƙina, saboda danniyar mugaye. Gama sukan jawo mini wahala, suna jin haushina suna ƙina.
4 Ka lungthin teh ka lung thung puenghoi a pataw teh, due takinae ni na tho sin.
Zuciyata tana wahala a cikina; tsorace-tsoracen mutuwa sun sha kaina.
5 Takinae hoi pâyawnae ni na tho sin teh, kaluenae ni na ramuk.
Tsoro da rawan jiki sun kama ni; razana ta sha kaina.
6 Oe bakhu patetlah rathei tawn ka ngai. Hottelah ka tawn pawiteh, vi kamleng vaiteh, duem kâhat han eite.
Na ce, “Kash, da a ce ina da fikafikan kurciya mana! Ai, da na yi firiya na tafi na huta,
7 Ahlanae koe ka cei vaiteh, kahrawng vah ka o han eite. (Selah)
da na tafi can da nisa na zauna a hamada; (Sela)
8 Hete kahlî tûilî ka tho e hoi ka hlout nahanlah, karanglah ka yawng han toe telah ka pouk.
da na hanzarta na tafi wurin mafakata, nesa da muguwar iska da hadiri.”
9 Oe BAWIPA, ahnimae lawk hah a kahma nahanlah, koung kâkapek sak haw. Bangkongtetpawiteh, kho thung vah, thamanae hoi lawpnae ka hmu.
Ka rikitar da mugaye, ya Ubangiji, ka birkitar da maganarsu, gama na ga rikici da faɗa a cikin birni.
10 Karum khodai pout laipalah, rapan dawk hoi a kâhêi awh teh, kho thung vah thoenae hoi runae lah ao awh,
Dare da rana suna yawo a kan katanga; mugun hali da zargi suna a cikinta.
11 Kho thung vah thoenae ao teh, repcoungroenae hoi dumnae teh lamnaw dawk ao.
Rundunar hallaka suna aiki a cikin birni; barazana da ƙarairayi ba sa taɓa barin titunanta.
12 Kai na ka pathoe e teh ka taran nahoeh. Hoehpawiteh, ka pouk thai han ei. Na ka taran ni teh kai na ka hmuhma e hai ka taran nahoeh. Hoehpawiteh, ahni hah ka roun thai han ei.
Da a ce abokin gāba ne ke zagina, da na jure da shi; da a ce maƙiyi yana tā da kansa a kaina, da na ɓoye daga gare shi.
13 Hottelah ka tet e tami teh nang doeh. Kai hoi kâtakawi e ka hui, ka kâpanuek e doeh.
Amma kai ne, mutum kamar ni, abokina, abokina na kurkusa,
14 Buet touh hoi buet touh lawk kapan e, Cathut im dawk tamimaya hoi reirei ka cet e doeh.
wanda na taɓa jin daɗin zumunci da shi sosai yayinda muke tafiya tare a taron jama’a a gidan Allah.
15 Duenae ni man naseh. Hringo hoi sheol dawk cet naseh. Bangkongtetpawiteh, hawihoehnae teh ahnimouh koe ao. (Sheol )
Bari mutuwa ta ɗauki abokan gābana ba labari; bari su gangara da rai zuwa cikin kabari, gama mugunta tana samun masauƙi a cikinsu. (Sheol )
16 Kai teh Cathut ka kaw vaiteh, BAWIPA ni na rungngang han.
Amma na kira ga Allah, Ubangiji kuwa ya cece ni.
17 Amom, kanîthun, tangmin lah ka ratoum han. Kacaipounglah ka hram vaiteh, ka lawk hah a thai han.
Safe, rana da yamma ina kuka da nishi, yakan kuwa ji muryata.
18 Kai taranlahoi na tuknae hmuen koehoi, ka hringnae heh karoumcalah a ratang toe. Kai koelah kaawm e teh apap awh.
Yakan fisshe ni lafiya daga yaƙin da ake yi da ni, ko da yake da yawa suna gāba da ni.
19 Ayan hoi kangning e Cathut ni a thai teh, ahnimouh hah a khang sak han. (Selah) Ahnimouh teh a kâthung awh hoeh dawkvah, Cathut taket awh hoeh.
Allah, yana mulki har abada, zai ji su yă kuma azabtar da su, (Sela) mutanen da ba sa taɓa canja hanyoyinsu kuma ba sa tsoron Allah.
20 Ahnimouh teh hui hah a taran awh teh, lawkkam a raphoe awh.
Abokina ya kai wa abokansa hari; ya tā da alkawarinsa.
21 Apâhni hoi a dei awh e lawk teh, maito sanutui kamkak e hlak a pâhnan. Hatei, a lungthung tarankâtuknae ao. A lawk teh satui hlak a nem eiteh, rayu tangcoung e tahloi lah doeh ao.
Maganarsa tana da laushi kamar man zaitun, duk da haka yaƙi yana a cikin zuciyarsa; kalmominsa sun fi mai sulɓi, duk da haka takuba ne zārarru.
22 Na hnokari hah BAWIPA dawk patue haw, ama ni na hlai han. Tami kalan rawp hane pasoung hoeh.
Ku kawo damuwoyinku ga Ubangiji zai kuwa riƙe ku; ba zai taɓa barin mai adalci yă fāɗi ba.
23 Oe Cathut, alouknaw teh rawknae tangkom dawk koung na pabo han. Tamikathetnaw hoi yuemkamcuhoeh e naw teh, a hringyung tangawn patenghai hring awh mahoeh. Kai teh nang doeh na kâuep han.
Amma kai, ya Allah, za ka kawar da mugaye zuwa cikin ramin lalacewa; masu kisa da mutane masu ruɗu ba za su kai rabin kwanakin rayuwarsu ba. Amma ni dai, na dogara gare ka.