< Sam 49 >

1 Kathutkung: Korah capanaw Tamimaya hetheh thai awh haw. Talai van kaawm e pueng thai awh haw.
Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Na’ya’yan Kora maza. Zabura ce. Ku ji wannan, dukanku mutane; ku saurara, dukanku waɗanda suke zama a wannan duniya,
2 Ka rahnoum hoi ka rasang, ka tawnta hoi ka mathoe pueng cungtalah thai awh haw.
babba da yaro mai arziki da talaka.
3 Ka kâko ni lungangnae lawk a dei han. Hahoi, ka lungthin khopouknae ni panuethainae a poe han.
Bakina zai yi maganar hikima; magana daga zuciyata za tă ba da ganewa.
4 Cingthuilawk koe lah ka hnâ ka pakeng vaiteh, lawk ka ru ka dei e hah, ka ratoung hoi ka cai sak han.
Zan juye kunnena ga karin magana; da garaya zan ƙarfafa kacici-kacicina.
5 Thoenae ni na kalup navah, bangkongmaw hnin kathout nah ka taki han.
Don me zan ji tsoro sa’ad da mugayen kwanaki suka zo, sa’ad da mugaye masu ruɗu suka kewaye ni,
6 Ahnimouh teh amamae hnopai hah a kâuep awh teh, a tawnta awh e dawk ka kâoup awh nakunghai,
waɗanda suka dogara ga arzikinsu suna kuma fariya a kan yawan arzikinsu?
7 amamae hmaunawngha apinihai ratang thai mahoeh. Ratangnae phu Cathut koe poe thai hoeh.
Ba wani da zai iya ceton ran wani ko yă ba wa Allah kuɗin fansa saboda shi,
8 Ahnimae hringnae ratang nahane aphu apap poung. Hatdawkvah, nâtuek hai poe hane khout thai hoeh.
kuɗin fansa domin rai yana da tsada, babu abin da za a biya da ya taɓa isa,
9 Ratang pawiteh, a yungyoe a hring han doeh. Pawknae koe phat mahoeh.
da zai sa yă ci gaba da rayuwa har abada yă hana shi shigan kabari yă ruɓa.
10 Tamilungkaang hai a due. Hot patetvanlah, tamipathu hoi bangpuibangpa lah kaawm hoeh e hai a due van. Hahoi, hnopainaw hah ayânaw hanelah a ceitakhai awh tie hah a hmu awh.
Gama kowa na iya ganin masu hikima na mutuwa; wawaye da marasa azanci su ma kan hallaka su bar wa waɗansu arzikinsu.
11 A lungthung hoi teh amamae im hah a yungyoe kangning hanelah a pouk awh. A onae im hah se pueng dawk kangning hanelah a pouk awh. Amamae ram hah a min a phu sak awh.
Kaburburansu za su ci gaba da zama gidajensu har abada, Can za su kasance har zamanai marasa ƙarewa, ko da yake sun ba wa filaye sunayen kansu.
12 Hatei, tami heh bari lah ao eiteh, kangning hoeh. Kahmakatanae koe ka phat e saring patetlah doeh ao.
Amma mutum, kome arzikinsa, ba ya dawwama; shi kamar dabbobi ne da suke mutuwa.
13 Hethateh tamipathunaw e lamthung doeh. Hahoi, a catounnaw hai a dei awh e patetlah ao awh.
Wannan ne ƙaddarar waɗanda suke dogara a kansu, da kuma ta mabiyansu, waɗanda suka tabbatar da faɗinsu. (Sela)
14 A duenae hmuen koelah ceikhai e tu patetlah ao awh. Duenae ni a ca awh han. Tamikalannaw ni khodai toteh a uk awh han. A onae hmuen koehoi ahlanae hmuen koe a takthai meihawinae naw teh, phuen vah koung a pawk han. (Sheol h7585)
Kamar tumaki an ƙaddara su ga kabari; za su kuwa zama abincin mutuwa amma masu gaskiya za su yi mulki a kansu da safe. Kamanninsu za su ruɓe a cikin kabari, nesa da gidajensu masu tsada. (Sheol h7585)
15 Hatei, ka hringnae hateh, Cathut ni phuen thaonae koehoi a ratang han. Bangkongtetpawiteh, ama ni na coe han. (Sheol h7585)
Amma Allah zai ceci raina daga kabari; tabbatacce zai ɗauke ni zuwa wurinsa. (Sela) (Sheol h7585)
16 Tami buet touh a tawnta teh, a imthungkhu bawilennae hoi hoehoe a kâthap navah, taket hanh.
Kada ka razana da yawa sa’ad da mutum ya yi arziki sa’ad da darajar gidansa ta ƙaru;
17 Bangkongtetpawiteh, a due toteh banghai sin thai kalawn mahoeh. A bawilennae ni hai kâbang sin kalawn mahoeh.
gama ba zai ɗauki kome tare da shi sa’ad da ya mutu ba, darajarsa ba za tă gangara tare da shi ba.
18 A hring nathung yawhawi kacoepounge lah kâpouk nakunghai, na tawnta dawkvah tami ni ka pholen nakunghai,
Ko da yake yayinda yake a raye ya ɗauka kansa mai albarka ne, mutane kuma sun yabe ka sa’ad da kake cin nasara,
19 a napanaw ceinae koe a cei van vaiteh, nâtuek hai kho ang hmawt thai awh mahoeh toe.
zai gamu da tsarar kakanninsa, waɗanda ba za su taɓa ganin hasken rayuwa ba.
20 Tami ni bari e lah ao eiteh, panuethainae ka tawn hoeh e teh, saring kahmakata e patetlah doeh ao.
Mutumin da yake da arziki ba tare da ganewa ba shi kamar dabbobi ne da suke mutuwa.

< Sam 49 >