< Sam 46 >

1 Kathutkung: Korah capanaw Cathut teh ka kânguenae hoi ka thaonae doeh. Runae tueng navah kabawmkung kahnai poung e doeh.
Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Ta’Ya’yan Kora maza. Bisa ga alamot Waƙa ce. Allah ne mafakarmu da ƙarfinmu, kullum yana a shirye yă taimaka a lokacin wahala.
2 Hatdawkvah, talai heh kampuen niteh, monnaw teh talî dawk ka bawt nakunghai, ka taket mahoeh.
Saboda haka ba za mu ji tsoro ba, ko da ƙasa ta girgiza duwatsu kuma suka fāɗi cikin zurfin teku,
3 Tuinaw teh hramki laihoi ka phuen nakunghai, tuicapa ni mon totouh ka thaw nakunghai, ka taket mahoeh.
ko da ruwansa suna ruri suna kumfa duwatsu kuma suna girgiza da tumbatsansu. (Sela)
4 Palang buet touh ao teh, a cakang teh Cathut khopui, Lathueng Poung onae koe totouh, ka konawmsakkung lah ao.
Akwai kogi mai rafuffukan da suke sa birnin Allah murna, tsattsarkan wuri inda Mafi Ɗaukaka ke zama.
5 Cathut teh a thung vah ao teh, kâhuen mahoeh. Khodai toteh Cathut ni a kabawp han.
Allah yana cikinta, ba za tă fāɗi ba; Allah zai taimake ta da safe.
6 Miphun pueng teh a hramki awh. Uknae pueng teh a kâhuet. Ahni ni a lawk a tho boteh, talai teh a kamyawt.
Al’ummai suna hayaniya, mulkoki sun fāɗi; ya ɗaga muryarsa, duniya ta narke.
7 Ransahu BAWIPA teh, maimouh koe ao teh, Jakop Cathut teh kânguenae doeh.
Ubangiji Maɗaukaki yana tare da mu; Allah na Yaƙub ne kagararmu. (Sela)
8 Tho awh haw, BAWIPA ni a sak e naw hoi talai van e hno a raphoe e naw pueng hah khenhaw.
Zo ku ga ayyukan Ubangiji, kangon da ya kawo a kan duniya.
9 Ama ni tarantuknae hah talai pout totouh a roum sak teh, licung hah a khoe. Tahroe hah a tâtueng teh, lengnaw hah hmai hoi koung a sawi.
Ya sa yaƙoƙi suka yi tsit ko’ina a duniya. Ya kakkarya bakkuna ya kuma ragargaza māsu, ya ƙone garkuwoyi da wuta.
10 Duem awm awh nateh, Cathut lah ka o e heh panuek awh. Miphunnaw koe tawm lah ka o vaiteh, talai van vah tawm lah ka o han.
“Ku natsu ku kuma san cewa ni ne Allah; za a ɗaukaka ni a cikin al’ummai, za a ɗaukaka ni cikin duniya.”
11 Ransahu BAWIPA teh, maimouh koe ao. Jakop Cathut teh kânguenae doeh,
Ubangiji Maɗaukaki yana tare da mu; Allah na Yaƙub ne kagararmu. (Sela)

< Sam 46 >