< Sam 14 >
1 Kathutkung: Devit Tamipathu ni a lungthung hoi, Cathut awmhoeh ati. A rawk toe. Panuet ka tho e hno doeh a sak. Hawinae ka sak e awm hoeh toe.
Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Ta Dawuda. Wawaye sukan ce a ransu, “Ba Allah.” Sun lalace, ayyukansu kuwa mugaye ne; babu wani da yake yi abu mai kyau.
2 Cathut ka tawng niteh, ka panuek thai e ao han na ou tie panue han ngai dawk, BAWIPA ni kalvan hoi tami capanaw hah a khet cathuk.
Ubangiji ya duba daga sama a kan’yan adam don yă ga ko akwai wani da ya gane, wani wanda yake neman Allah.
3 Abuemlahoi lam a phen awh teh, cungtalah koung a rawk awh toe. Hawinae kasakkung apihai awmhoeh. Buet touh boehai awmhoeh.
Duka sun kauce, duka gaba ɗaya sun zama lalatattu; babu ɗaya wanda yake yin abu mai kyau, ba ko ɗaya.
4 Payonnae kasaknaw ni panuenae tawn awh hoeh ma aw. Rawca ca e patetlah ka taminaw hah a ca awh teh, BAWIPA kaw awh hoeh.
Masu aikata mugunta za su taɓa koyo. Suna cin mutane yadda mutane ke cin gurasa kuma waɗanda ba sa kira bisa Ubangiji?
5 Hawvah, takinae kalen koe ao awh. Bangkongtetpawiteh, Cathut teh tami kalannaw koelah ao.
Ga su, tsoro ya sha kansu, gama Allah yana cikin ƙungiyar adalai.
6 Tami karoedengnaw e pouknae teh a kaya sak awh. Hatei, BAWIPA teh ahnimae kânguenae doeh.
Ku masu mugunta kuna sa ƙoƙarin matalauta yă zama banza, amma Ubangiji ne mafakansu.
7 Oe Isarel rungngangnae teh Zion hoi tâcawt naseh. BAWIPA ni san lah kaawm e taminaw a bankhai toteh, Jakop teh konawm naseh. Isarel hai lunghawi naseh.
Kash, da ceton Isra’ila zai fito daga Sihiyona mana! Sa’ad da Ubangiji zai maido da sa’ar mutanensa, bari Yaƙub yă yi farin ciki Isra’ila kuma yă yi murna!