< Milu Pareinae 34 >
1 BAWIPA ni Mosi hah a pato teh,
Ubangiji ya ce wa Musa,
2 Isarelnaw hah lawkthui nateh, hetheh Kanaan ram na pha awh toteh nangmouh ni na pang awh hane Kanaan ramri doeh atipouh.
“Ka umarci Isra’ilawa, ka ce musu, ‘Sa’ad da kuka shiga Kan’ana, ƙasar da aka ba ku gādo za tă kasance da waɗannan iyakoki.
3 Akalah nangmae khori teh, Zin kahrawngum hoi Edom ram yunglam han, akalae khori teh palawi talî apoutnae koehoi Kanîtholae han.
“‘Gefenku na kudu zai haɗa da wani sashin Hamadan Zin ta iyakar Edom. A gabas, iyakarku ta kudu za tă fara daga ƙarshen Tekun Gishiri,
4 Hahoi nangmae ramri teh, Akrabbim takhangnae a rahim hoi a lawngven vaiteh, Zin pou a rakan vaiteh, Kadeshbarnea a rahim totouh han, hahoi Hazaraddar lah cet vaiteh, Azmon vah pou a cei tâphai han.
tă ƙetare Mashigin Kunama a kudu, tă ci gaba zuwa Zin, sa’an nan tă nufi kudu da Kadesh Barneya. Sa’an nan za tă zarce zuwa Hazar Addar, tă nausa zuwa Azmon,
5 Hote ramri teh Azmon Izip palang totouh lawngven vaiteh, tuipuipaling koe a pout han.
inda za tă juya tă haɗu da Rafin Masar, tă kuma ƙarasa a Bahar Rum.
6 Kanîloumlah, tuipui hah khori lah na coe awh han, hetheh kanîloumlae na ramri lah ao han.
“‘Iyakarku a yammanci, za tă kasance bakin Bahar Rum. Wannan ce za tă zama iyakarku a yamma.
7 Hahoi hetheh atunglae na khori lah ao han, tuipui koehoi Hor mon pâum lahoi na sak han.
“‘Iyakarku a arewanci kuwa za tă tashi daga Bahar Rum zuwa Dutsen Hor,
8 Hor mon koehoi Hamath kâennae koe totouh na sak awh han, haw hoi khori a tâconae teh Zedad koe han.
za tă kuma tashi daga Dutsen Hor, zuwa Lebo Hamat. Sa’an nan tă miƙe zuwa Zedad,
9 Khori teh, Ziphron pou tapoung vaiteh, Hazarenan vah a pout han, hetheh atunglae na ramri lah ao han.
tă ci gaba zuwa Zifron, sa’an nan tă ƙarasa a Hazar-Enan. Wannan ce za tă zama iyakarku a arewa.
10 Hahoi Kanîtholae na khori teh, Hazarenan hoi Shepham totouh na sak awh han.
“‘Iyakarku a gabashi, za tă tashi daga Hazar-Enan zuwa Shefam.
11 Na khori teh Shepham hoi Riblah hoi Ain kanîtholah pou a cathuk vaiteh, haw hoi paloupalou cathuk vaiteh, Khinnereth kanîtho talîpui rai koelah a pha han.
Iyakar za tă gangara daga Shefam zuwa Ribla a gefen gabashin Ayin, sa’an nan tă ci gaba a gangaren gabashin Tekun Kinneret.
12 Khori teh Jordan lah cathuk vaiteh, palawi talî koe apout han, hetheh na khori lah ao tet pouh telah a ti.
Sa’an nan tă gangara ta Urdun, tă ƙarasa a Tekun Gishiri. “‘Wannan za tă zama ƙasarku, tare da iyakokinta a kowane gefe.’”
13 Hahoi teh, Mosi ni Isarelnaw hah kâ a poe teh, hetheh BAWIPA ni miphun tako touh hoi a tangawn poe hanelah, cungpam rayu hoi na coe awh hane ram doeh.
Sai Musa ya umarci Isra’ilawa ya ce, “Ku raba wannan ƙasa da za ku gāda ta hanyar jefa ƙuri’a. Ubangiji ya umarta cewa a ba da ita ga kabilu tara da rabi,
14 Bangkongtetpawiteh, Reuben miphun catounnaw ni a imthung lahoi, Gad miphun catounnaw ni a imthung lahoi, Manasseh miphun tangawn ni a imthung lahoi a coe awh hane teh be a coe awh toe.
saboda iyalan kabilar Ruben, kabilar Gad da rabin kabilar Manasse sun riga sun sami gādonsu.
15 Hete miphun kahni touh hoi tangawn ni a coe awh hane teh, kanîtholah Jeriko tengpam, Jordan palang kanîtholah a coe awh toe telah a ti.
Waɗannan kabilu biyu da rabi, sun sami gādonsu a wancan hayin Urdun a gabashin Yeriko wajen fitowar rana.”
16 BAWIPA ni Mosi a pato teh,
Ubangiji ya ce wa Musa,
17 hetnaw heh na coe awh hane ram nangmouh rahak vah kareikung min teh vaihma Eleazar hoi Nun capa Joshua doeh.
“Waɗannan su ne sunayen mutanen da za su raba muku ƙasar gādo. Eleyazar firist, da Yoshuwa ɗan Nun.
18 Hahoi na coe awh hane ram kareikung lah miphun tangkuem dawk hoi khobawi buet touh rip na rawi awh han ati pouh.
Ka kuma naɗa shugaba guda ɗaya daga kowace kabila domin yă taimaka a rabon ƙasar.
19 A minnaw teh hetnaw hah doeh. Judah catoun dawk hoi Jephunneh capa Kaleb,
“Ga sunayensu. “Kaleb ɗan Yefunne, daga kabilar Yahuda;
20 Simeoncanaw dawk hoi Ammihud capa Samuel,
Shemuyel ɗan Ammihud, daga kabilar Simeyon
21 Benjaminnaw dawk hoi Khislon capa Elidad,
Elidad ɗan Kislon, daga kabilar Benyamin;
22 Dan canaw dawk hoi khobawi Jogli capa Bukki,
Bukki ɗan Yogli, shugaba daga kabilar Dan;
23 Joseph capa Manasseh canaw dawk hoi Ephod capa khobawi Hanniel,
Hanniyel ɗan Efod, shugaba daga kabilar Manasse ɗan Yusuf;
24 Ephraimcanaw e catoun dawk hoi Shiphtan capa khobawi Kemuel,
Kemuwel ɗan Shiftan, shugaba daga kabilar Efraim ɗan Yusuf;
25 Zebuluncanaw dawk hoi Parnach capa khobawi Elizaphan,
Elizafan ɗan Farnak, shugaba daga kabilar Zebulun;
26 Issakharnaw dawk hoi Azzan capa khobawi Azzan,
Faltiyel ɗan Azzan, shugaba daga kabilar Issakar;
27 Asher canaw dawk hoi Shelomi capa khobawi Ahihud,
Ahihud ɗan Shelomi, shugaba daga kabilar Asher;
28 Naphtalinaw dawk hoi Ammihud capa khobawi Pedahel, han atipouh.
Fedahel ɗan Ammihud, shugaba daga kabilar Naftali.”
29 Hetnaw heh Kanaan ram e Isarel catounnaw ram coe hane kareikung lah BAWIPA ni a poe e naw doeh.
Waɗannan su ne mutanen da Ubangiji ya umarta su raba gādo ga Isra’ilawa a ƙasar Kan’ana.