< Milu Pareinae 27 >

1 Joseph capa Manasseh imthung, Makhir, ahnie capa Gilead, ahnie capa Hepher, ahnie capa Zelophehad e canu naw doeh. A canunaw e minnaw teh, Mahlah, Noah, Hoglah, Milkah hoi Tirzah tinaw doeh.
’Ya’yan nan mata na Zelofehad, ɗan Hefer, ɗan Gileyad, ɗan Makir, ɗan Manasse, suna cikin kabilan Manasse ɗan Yusuf, suka tafi ƙofar shiga Tentin Sujada. Sunayensu kuwa su ne Mala, Nowa, Hogla, Milka da kuma Tirza.
2 Kamkhuengnae lukkareiim takhang koe Mosi hoi vaihma Eleazar hoi tamikalennaw kamkhuengnaw e hmalah a kangdue awh teh,
Da suka tafi ƙofar shiga Tentin Sujada, sai suka tsaya a gaban Musa, Eleyazar firist, shugabannin da sauran taro, suka ce,
3 Kahrawngum vah maimae na pa a due teh, BAWIPA taranlahoi cusin hane tamihu, Korah tamihu koe bawk van hoeh. Hatei, ama yon e lahoi a due teh a capa hai tawn hoeh
“Mahaifinmu ya mutu a hamada. Ba ya cikin mabiyan Kora waɗanda suka taru suka tayar wa Ubangiji, amma ya mutu ne saboda zunubinsa, bai kuma bar’ya’ya maza ba.
4 Capa a tawn hoeh kecu dawkvah, bangkongmaw apa min teh miphun thung hoi a kahma han, mintoenaw thung dawkvah, ka ham kawi na poe van leih ati awh.
Me ya sa sunan mahaifinmu zai ɓace a kabilarsa don kawai ba shi da ɗa? Ka ba mu gādo cikin’yan’uwan mahaifinmu.”
5 Hot patetlah Mosi ni hote lawk teh BAWIPA koe a pha sak.
Saboda haka Musa ya kawo maganarsu a gaban Ubangiji.
6 BAWIPA ni Mosi hah a pato teh,
Ubangiji kuwa ya ce wa masa,
7 Zelophehad canunaw ni kathuem e a sak awh. A na pa hmaunawnghanaw rahak vah, a ham kawi na poe awh roeroe vaiteh, a na pa ham hah na poe awh han.
“Abin da’ya’yan nan mata na Zelofehad suke faɗi gaskiya ne. Dole ka ba su mallaka a matsayin gādo cikin’yan’uwan mahaifinsu, ka kuma mayar musu da gādon mahaifinsu.
8 Isarel catounnaw koevah, tami buet touh ca tongpa tawn laipalah dout pawiteh, a râw teh a canunaw na poe han.
“Ka faɗa wa Isra’ilawa cewa, ‘In wani ya mutu ba shi da ɗa, a ba da gādonsa ga’yarsa.
9 Hahoi a canu tawn hoehpawiteh, a râw teh a hmaunawngha na poe han.
In ba shi da diya, sai a ba wa’yan’uwansa gādonsa.
10 Hmaunawngha tawn hoehpawiteh, a na pa e hmaunawngha na poe pouh han.
In ba shi da’yan’uwa, a ba da gādonsa ga’yan’uwan mahaifinsa.
11 A na pa ni hmaunawngha tawn hoehpawiteh, a râw teh a huikonaw na poe vaiteh, ahnimouh ni a ham awh han. BAWIPA ni Mosi kâ a poe e patetlah Isarel canaw hanlah lawkcengnae phunglam lah ao han, telah dei pouh telah ati.
In mahaifinsa ba shi da’yan’uwa, a ba da gādonsa ga danginsa na kusa, a kabilarsa don yă mallaka. Wannan ya zama ƙa’ida wa Isra’ilawa, yadda Ubangiji ya umarci Musa.’”
12 BAWIPA ni Mosi koevah, Abarim mon dawkvah luen nateh, Isarel catounnaw ka poe hane ram hah radoung haw.
Sa’an nan Ubangiji ya ce wa Musa, “Hau bisa wannan dutse a Abarim. Ka ga ƙasar da na ba wa Isra’ilawa.
13 Hahoi na hmu toteh, na hmaunawngha Aron e a miphunnaw koevah, a ceikhai awh e patetlah nang hai na ceikhai awh han.
Bayan ka gani, kai ma za ka bi ƙafafun mutanenka, kamar yadda ɗan’uwanka Haruna ya yi,
14 Bangkongtetpawiteh, Zin thingyei dawk taminaw pueng ni a phuenang awh navah, a mithmu vah tui dawk kai barilawa na poe nahanelah, kai ni kâ na poe e taranlahoi taran a thaw awh telah ati (hot teh Zin thingyei dawk Kadesh hoi Meribah tie lah a o).
gama sa’ad da jama’a suka yi tayarwa saboda rashin ruwa a Hamadan Zin, ku biyu, ba ku kiyaye umarnina don ku ɗaukaka ni matsayin mai tsarki, a gabansu ba.” (Waɗannan su ne ruwaye na Meriba da Kadesh, a Hamadan Zin.)
15 Hahoi Mosi ni BAWIPA a pato teh,
Musa ya ce wa Ubangiji,
16 moithangnaw pueng e hringnae kaukkung Cathut BAWIPA e taminaw hah kakhoumkung tawn laipalah tu patetlah ao hoeh nahanlah tamihu,
“Bari Ubangiji, Allah na ruhohin’yan adam, yă naɗa wani a kan wannan jama’a
17 hmalah cei hoi ahnimouh tâcokhai hane hoi kâenkhai hane kahrawikung hah rawi seh, telah ati.
yă shiga, yă kuma fita a gabansu, wanda zai bishe su zuwa waje, yă kuma dawo da su ciki, don kada mutanen Ubangiji su zama kamar tumakin da ba su da makiyayi.”
18 BAWIPA ni Mosi koevah, Nun capa hnotithainae ka tawn e Joshua hrawi nateh, ahni van na kut toung pouh.
Sai Ubangiji ya ce wa Musa, “Ka ɗauki Yoshuwa ɗan Nun, mutumin da ruhun shugabanci yake a cikinsa, ka ɗibiya masa hannunka.
19 Vaihma Eleazar hoi ka kamkhuengnaw hmalah kangdout sak nateh, ahnimae mithmu vah caksak.
Ka sa yă tsaya a gaban Eleyazar firist, da gaban dukan jama’a, sa’an nan ka keɓe shi a gabansu.
20 Isarel catounnaw pueng ni a lawk a ngâi pouh thai nahan, na kâtawnnae a tangawn hah na poe han.
Ka danƙa masa ikonka don dukan jama’a Isra’ilawa su yi masa biyayya.
21 Ahni teh vaihma Eleazar hmalah a kangdue vaiteh, ama ni BAWIPA hmalah, Urim hno lahoi lawkkamnae a la vaiteh, ama kâ lahoi Isarel catounnaw pueng teh a tâco a kâen awh han, telah ati.
Zai tsaya a gaban Eleyazar firist, wanda zai nemi masa shawara ta wurin Urim a gaban Ubangiji. Da umarninsa, da shi da dukan jama’ar Isra’ilawa za su fita, da umarninsa kuma za su shiga.”
22 Mosi ni BAWIPA kâpoe e patetlah a sak, Joshua hah a hrawi teh, Eleazar hoi kamkhuengnaw hmalah a kangdue sak.
Musa ya yi yadda Ubangiji ya umarce shi. Ya ɗauki Yoshuwa, ya sa ya tsaya a gaban Eleyazar firist, da kuma gaban dukan jama’a.
23 A lathueng vah kut a toung pouh teh, Mosi hno lahoi BAWIPA ni kâ a poe e patetlah kâtawnnae hah a poe.
Sai ya ɗibiya masa hannuwansa, ya keɓe shi, yadda Ubangiji ya umarta ta wurin Musa.

< Milu Pareinae 27 >