< Nehemiah 13 >
1 Hot hnin vah, Mosi e cauknaw hah taminaw e hmâ lah a touk awh teh, Hote cauk dawkvah Ammonnaw hoi Moabnaw teh Cathut e taminaw kamkhuengnae hmuen koevah, bawk awh van mahoeh telah thut e lah ao.
A wannan rana aka karanta Littafin Musa da ƙarfi a kunnuwan mutane aka kuma sami an rubuta cewa kada a karɓi mutumin Ammon ko mutumin Mowab cikin taron Allah,
2 Bangkongtetpawiteh, Isarelnaw vaiyei hoi tui hoi dawn laipalah, ahnimanaw thoebo sak hanelah Baalam a hlai awh. Hateiteh, kaimae Cathut ni thoebonae hah yawhawinae lah a coung sak.
domin ba su taryi Isra’ila da abinci da ruwa ba amma suka yi hayar Bala’am don yă kira la’ana a kansu. (Amma Allahnmu, ya mai da la’anar ta zama albarka.)
3 Hahoi, hote kâlawknaw koung a thai awh hnukkhu, miphun katang hoeh e taminaw teh, Isarel miphun thung hoi a takhoe awh.
Sa’ad da mutane suka ji wannan doka, sai suka ware daga Isra’ila duk waɗanda suke na baƙon zuriya.
4 Ha hoehnahlan teh Cathut imrakhan dawk kâtawnnae ka tawn e vaihma Eliashib teh Tobiah hoi a kâkuet awh.
Kafin wannan, an sa Eliyashib firist yă lura da ɗakuna ajiyar gidan Allahnmu. Yana da dangantaka na kurkusa da Tobiya,
5 Hatnavah Levih tami lakasakkung longkha karingkungnaw hoi vaihmanaw ni thueng hane kâlawk poe e hoi thuengnae, hahoi hmuitui, hlaumhlaam pung hra pung touh, misurtui hoi satui pung hra pung touh, pâkuemnae hah Tobiah hanelah a sak awh.
ya kuma tanada masa babban ɗakin da dā ake ajiyar hadayun hatsi da turare da kayayyaki haikali, da kuma zakan hatsi, sabon ruwan inabi da kuma mai da aka umarta don Lawiyawa, mawaƙa da kuma matsaran ƙofofi, da kuma sadakoki domin firistoci.
6 Hateiteh, hatnae tueng dawkvah, kai teh Jerusalem vah kaawm hoeh. Bangkongtetpawiteh, Babilon siangpahrang Artaxerxes a bawinae kum 32 nah, siangpahrang koe ka ban toe. Hahoi ka saw lah ka o hnukkhu siangpahrang koe ca hoi tâco thainae ca bout ka hmu.
Amma yayinda dukan wannan yake faruwa, ba ni a Urushalima, gama a shekara ta talatin da biyu na Artazerzes sarkin Babilon na dawo wurin sarki. A wani lokaci daga baya na nemi izininsa
7 Hahoi Jerusalem ka pha toteh Cathut im dawk rakhan ka sak pouh teh, Tobiah hanelah Eliashib ni a sak e hawihoehnae teh ka panue.
sai na koma zuwa Urushalima. A nan na ji game da mugun abin da Eliyashib ya aikata da ya tanada wa Tobiya ɗaki a filayen gidan Allah.
8 Ka lungkuep hoeh tanglang dawkvah, Tobiah imthung hoi e hnopainaw pueng alawilah be ka tâkhawng pouh.
Na ɓace rai ƙwarai na kuma zubar da dukan kayan gidan Tobiya daga ɗakin.
9 Imrakhannaw thoung sak hanelah kâ ka poe teh, Cathut im thung vah hnopainaw, caneikawinaw hoi, hmuituinaw hah bout ka ta.
Na umarta a tsarkake ɗakunan, sa’an nan na mayar da kayan gidan Allah a cikin ɗakunan, tare da hadayun hatsi da kuma turare.
10 Hahoi Levih taminaw, la kasakkungnaw teh ham ka poe hoeh. Bangkongtetpawiteh, hote thaw ka tawk e Levihnaw hoi lakasakkungnaw teh amamae lawnaw koe he a cei awh tie hah bout ka panue.
Na kuma ji cewa sassan da ake ba wa Lawiyawa ba a ba su ba, cewa kuma dukan Lawiyawa da mawaƙan da suke da hakkin hidima sun koma gonakinsu.
11 Cathut e im hah bangkongmaw na pahnawt awh vaw telah bawinaw hah yon a pen teh, Levihnaw hah a kamkhueng sak hnukkhu, amamae hmuen koe bout a hruek awh.
Sai na tsawata wa shugabanni na kuma tambaye su na ce, “Me ya sa aka ƙyale gidan Allah?” Sa’an nan na kira su gaba ɗaya na sa su a wuraren aikinsu.
12 Hatnavah, Judah ram pueng ni cakang, misurtui, satui pung hra pung touh hah hnoim dawk bout a thokhai awh.
Dukan Yahuda suka kawo zakan hatsi, sabon ruwan inabi da mai cikin ɗakunan ajiya.
13 Vaihma, Shelemiah, kâlawk kacangkhaikung Zadok hoi, Levihnaw thung dawk e Pedaiah hah thaw ka poe teh, kabawmkung lah Mathaniah capa Zakkur e capa Hanan hah thaw ka poe. Ahnimanaw teh, yuemkamcu hnokahawi ka sak e lah ao teh, a hmaunawnghanaw koe thaw a rei.
Na sa Shelemiya firist, Zadok marubuci, da wani Balawe mai suna Fedahiya su lura da ɗakunan ajiya na kuma sa Hanan ɗan Zakkur, ɗan Mattaniya ya zama mataimakinsu, domin an ɗauka waɗannan mutane amintattu ne. Aka ba su hakkin raban kayayyaki wa’yan’uwansu.
14 Oe ka Cathut, hete kong dawk kai na pahnim hanh. Kaie Cathut im hanelah, a thaw ka tawk hane kai ni ka sak e hah raphoe hanh.
Ka tuna da ni saboda wannan, ya Allahna, kuma kada ka shafe abin da na yi da aminci domin gidan Allahna da kuma hidimarsa.
15 Hatnae tueng navah, Judah ram thungvah sabbath hnin nah misur katinnae tangkom dawk misur bawm hoi cabong moikapap a hrawm awh teh, la e van a thueng awh e thoseh, misurtui hoi, misur paw, thai paw, hotnaw na thueng awh teh, Jerusalem khopui koe lah na phu awh e thoseh ka hmu. Hah hoi ca kawi yo hnin vah kâhruetcuetnae ka poe.
A waɗannan kwanaki, na ga mutane a Yahuda suna matse ruwan inabi a ranar Asabbaci suna kuma kawo hatsi suna labta su a kan jakuna, tare da ruwan inabi,’ya’yan inabi, ɓaure da kaya iri-iri. Suna kuma kawowa dukan wannan cikin Urushalima a ranar Asabbaci. Saboda haka na gargaɗe su a kan sayar da abinci a wannan rana.
16 Hote hmuen koe kaawm e Tairenaw ni hai, tanga hoi hnopainaw hah Jerusalem khopui koe a phu awh teh, sabbath hnin dawk Judahnaw koe ouk a yo awh.
Mutane daga Taya waɗanda suke zama a Urushalima suna shigar da kifi da kaya iri-iri na’yan kasuwa suna kuma sayar da su a Urushalima a ranar Asabbaci wa mutanen Yahuda.
17 Hatnavah kai ni, nangmouh ni sabbath hnin hah na raphoe awh teh, na yon awh e bangtelah namaw.
Sai na tsawata wa manyan Yahuda na ce musu, “Wanda irin mugun abu ke nan kuke yi, kuna ƙazantar da ranar Asabbaci?
18 Mintoenaw ni hottelah a sak awh dawkvah, hettelah e kalenpoung roedeng runae hah maimouh dawk thoseh, hete khopui dawk thoseh, Cathut ni phat sak hoeh namaw. Nangmouh ni sabbath hnin na raphoenae lahoi hoe kapatawpoung lah a lungkhueknae hah Isarelnaw koe bout na pha sak han rah maw telah Judah bawinaw hah ka yue.
Kakanninku ba su yi irin waɗannan abubuwa ba, har Allahnmu ya kawo dukan masifun nan a kanmu da kuma a kan wannan birni? Yanzu kuna tsokanar fushi mai yawa a kan Isra’ila ta wurin ƙazantar da Asabbaci.”
19 Sabbath hnin navah Jerusalem longkhanaw koe khohmo teh, longkha khan han telah kâ ka poe teh, Sabbath hnin abaw hoehnahlan, paawng mahoeh telah kâ bout ka poe. Sabbath hnin nah, bang hno hai kâenkhai hoeh nahanelah, ka sannaw thung e a tangawn longkha ka ring sak.
Sa’ad da inuwar yamma ya fāɗo a ƙofofin Urushalima kafin Asabbaci, na umarta a rufe ƙofofi kuma kada a buɗe sai Asabbaci ya wuce. Na kafa waɗansu mutanena a ƙofofin don kada a shigo da wani kaya a ranar Asabbaci.
20 Hno kayawtnaw, hnocawngca kayawtnaw teh, Jerusalem khopui alawilah avaivai a i awh.
Sau ɗaya ko biyu,’yan kasuwa da masu sayar da kowane irin kaya suka kwana waje da Urushalima.
21 Hot patetlah a lan hoeh e ka panue teh, ahnimouh koe, bangkongmaw rapan kung koe na roe awh. Het patetlah bout na sak awh bawi pawiteh, na tak dawk ka kut ka pho han telah ka ti pouh. Hat totouh hoi teh Sabbath hnin vah tho awh hoeh toe.
Amma na ja kunnensu na ce, “Me ya sa kuke kwana kusa da katanga? In kuka ƙara yin haka, zan kama ku.” Daga wannan lokaci har zuwa gaba ba su ƙara zuwa a ranar Asabbaci ba.
22 Hahoi Levihnaw hah kamthoung sak vaiteh, Sabbath a thoungsak nahanelah, rapan longkha a ring awh hanelah kâ ka poe toe. Oe ka Cathut, hete kong dawk hai na pahnim hanh. Kalenpounge na pahrennae hoi na hlung haw.
Sai na umarci Lawiyawa su tsarkake kansu su kuma tafi su yi tsaron ƙofofi don a kiyaye ranar Asabbaci da tsarki. Ka tuna da ni saboda wannan shi ma, ya Allahna, ka nuna mini jinƙai bisa ga madawwamiyar ƙaunarka.
23 Hat navah, Judah tami Ashdod, Amom hoi Moab napuinaw a yu lah a la e hah ka hmu awh.
Ban da haka, a waɗannan kwanakin na ga mutanen Yahuda waɗanda suka auri mata daga Ashdod, Ammon da Mowab.
24 A canaw hah Ashdod lawk a pan awh. Hote lawk hloilah teh, Hebru lawk hai pan thai awh hoeh.
Rabin’ya’yansu suna yaren Ashdod ko kuwa wani yare na waɗansu mutane, ba su kuwa san yadda za su yi Yahudanci ba.
25 Ahnimouh hah ka yue teh, thoe ka bo. Atangawn teh ka hemkhai, a sam ka sawn pouh. Na canunaw hah a capanaw la sak hoeh hane hoi ahnimae canu hah na capanaw ni la hoeh hanelah, ahnimouh han thoseh, mamouh han thoseh, canu capa yuvâ hoeh hanelah thoseh, Cathut noe lahoi lawk ka kam sak.
Na tsawata musu na kuma kira la’ana a kansu. Na bugi waɗansu mutane na kuma ja gashin kansu. Na sa suka yi rantsuwa da sunan Allah na ce, “Kada ku ba da’ya’yanku mata aure ga’ya’yansu maza, ba kuwa za ku auri’ya’yansu mata wa’ya’yanku maza ko wa kanku ba.
26 Isarel siangpahrang Solomon hai hot patetlah yonnae a sak nahoehmaw. Hateiteh miphun moikapapnaw thung dawk, ahni patet e siangpahrang awm hoeh. Cathut ni a pahren e doeh. Cathut ni Isarelnaw lathueng vah siangpahrang lah a sak. Hatei, hot patenghai yah talai napuinaw ni yonnae a sak sak awh.
Ba don aure-aure irin waɗannan ne Solomon sarkin Isra’ila ya yi zunubi ba? A cikin yawancin al’ummai babu sarki kamar sa. Allahnsa ya ƙaunace shi, Allah kuma ya mai da shi sarki a kan dukan Isra’ila, amma duk da haka baren mata suka rinjaye shi ga zunubi.
27 Hot patetlah ram alouknaw yu lah la vaiteh, Cathut lathueng vah kahawihoehe hno sak hanelah tarawi han nama, telah ka ti pouh.
Yanzu za mu ji cewa ku ma kuna yin duk wannan mugunta kuna zama marasa aminci ga Allahnmu ta wurin auren baren mata?”
28 Vaihma kacue Eliashib capa, Jehoiada capa buet touh teh, Haron tami Sanballat e cava lah ao dawkvah, kai koehoi tang ka pâlei sak.
Ɗaya daga cikin’ya’yan Yohiyada maza, ɗan Eliyashib babban firist, surukin Sanballat mutumin Horon ne. Na kuwa kore shi daga wurina.
29 Oe Cathut, vaihma lah onae, vaihma lah lawkkamnae, Levihnaw e lawkkamnae, kamhnawng sak dawkvah, pahnim hanh la a.
Ka tuna da su, ya Allahna, domin sun ƙazantar da aikin firist da kuma alkawarin aikin firist da na Lawiyawa.
30 Hot patetlah talai hnonaw pueng dawk hoi kathoung sak, vaihmanaw hai Levih ni amamae thaw lengkaleng tawk hanelah,
Saboda haka na tsarkake firistoci da Lawiyawa daga kowane baƙon abu, na kuma ba su aikinsu, kowa ga aikinsa.
31 khoe e atueng dawkvah, thuengnae thing hah, aluepaw ahmaloe e totouh thokhai hanelah, ka pouk pouh. Oe ka Cathut, hawi nahanelah na pahnim hanh.
Na kuma yi tanadi don sadakokin itace a ƙayyadaddun lokuta, da kuma don nunan fari. Ka tuna da ni da alheri, ya Allahna.