< Mark 13 >

1 Jisuh teh Bawkim thung hoi a tâco teh a kâhlai navah, a hnukkâbangnaw buet touh ni, Bawipa kalenpounge talung doeh khe, ka cak poung e im pui doeh khe atipouh navah,
Da yake barin haikalin, sai ɗaya daga cikin almajiransa ya ce masa, “Malam! Dubi irin manya-manyan duwatsun nan! Ka ga irin gine-ginen nan masu kyau mana!”
2 Jisuh ni hete imnaw hah na hmu nahoehmaw. Talung buet touh van buet touh, a kâpacounghoehnae tue ka phat han. Abuemlah koung katim han atipouh.
Yesu ya amsa ya ce, “Ka ga dukan manyan gine-ginen nan? Ba wani dutse a nan, da za a bari kan wani da ba za a rushe ba.”
3 Bawkim hmalah kaawm e Olive Mon dawk Jisuh a tahung teh a radoung navah, Piter, Jem, Jawhan hoi Andru tinaw niyah,
Da Yesu yana zaune a kan Dutsen Zaitun da yake ɗaura da haikali, sai Bitrus, Yaƙub, Yohanna da kuma Andarawus, suka tambaye shi a ɓoye, suka ce,
4 hete heh nâtuek han maw, hete hno pueng a tho nahane tue ti panue nahanelah, mitnoutnaw teh bangmaw kaawm han ti teh arulahoi a pacei awh.
“Ka gaya mana, yaushe waɗannan abubuwa za su faru? Wace alama ce kuma za tă nuna cewa, duk waɗannan suna dab da cikawa?”
5 Jisuh ni, apinihai na dum awh hoeh nahanelah kâhruetcuet awh.
Sai Yesu ya ce musu, “Ku lura fa kada wani yă ruɗe ku.
6 Tami kapap ni ka Min kâmahrawk awh vaiteh, kai doeh Khrih toe tet awh vaiteh, tami moikapap a dum awh han.
Da yawa za su zo a cikin sunana, suna cewa, ‘Ni ne shi.’ Za su kuwa ruɗi mutane da yawa.
7 Taran kâtuknae kamthang, tarankâtuk hane kamthang na thai awh han. Na lungpuen awh hanh, Hottelah ao han. Hatei apoutnae phat hoeh rah.
Sa’ad da kuka ji labarun yaƙe-yaƙe da jita-jitar yaƙe-yaƙe, kada hankalinku yă tashi. Dole irin waɗannan abubuwa su faru. Amma ƙarshen tukuna.
8 Miphun buet touh hoi buet touh, uknaeram buet touh hoi buet touh, a kâtaran awh han. Khoram tangkuem Tâlî a no han. Takang a tho han. Puennae ao han. Hetnaw teh runae a kamtawngnae lah doeh ao.
Al’umma za tă tasar wa al’umma, mulki kuma yă tasar wa mulki. Za a yi girgizar ƙasa a wurare dabam-dabam, a kuma yi yunwa. Waɗannan dai mafarin azabar naƙuda.
9 Namamouh hoi namamouh kâhruetcuet awh. Bangkongtetpawiteh, lawkcengkungnaw koe na thak awh han. Sinakok vah na hem awh han. Kai kecu dawk khobawinaw hmalah hoi siangpahrangnaw hmalah lawkpanuesaknae lah na tâcokhai awh han.
“Dole ku yi zaman tsaro. Za a ba da ku ga hukuma, a kuma bulale ku a majami’u. Saboda ni kuma, za ku tsaya a gaban gwamnoni da sarakuna, domin ku ba da shaida a gabansu.
10 Kamthang kahawi hah miphun pueng koe hmaloe pâpho lah ao han.
Dole sai an fara yin wa’azin bishara ga dukan al’ummai.
11 Khobawinaw koe na thak awh navah, bangtelamaw ka dei han aw, tie ka ngai awh hanh. Sut pouk awh hanh. Dei hanelah ka tâcawt e hah dei awh. Bangkongtetpawiteh nama ni na dei e na hoeh. Kathoung Muitha ni na dei sak e doeh.
Sa’ad da aka kama ku, aka kuma kai ku don a yi muku shari’a, kada ku damu da abin da za ku faɗa. Sai dai ku faɗi abin da aka ba ku a lokacin. Gama ba ku kuke magana ba, Ruhu Mai Tsarki ne.
12 Hatnae tueng dawkvah, hmaunawngha ni a hmaunawngha, a na pa ni a ca, canaw ni a manu napanaw hah taran awh vaiteh, due sak hanelah a pahnawt awh han.
“Ɗan’uwa zai ba da ɗan’uwa a kashe. Mahaifi zai ba da ɗansa.’Ya’ya za su tayar wa iyayensu, su kuma sa a kashe su.
13 Tami pueng ni kaie ka Min kecu dawk nangmanaw hah na hmuhma awh han. Apihai a pout totouh ka khang e tami teh, rungngang lah ao han.
Dukan mutane za su ƙi ku saboda ni, amma wanda ya tsaya da ƙarfi har ƙarshe, zai sami ceto.
14 Profet Daniel ni a dei e patetlah panuetthopounge karaphoekung, ao hoeh nahane hmuen koe a kangdue e na hmu awh navah, Cakathoung ka touk e ni teh thai panuek na lawiseh. Hote na hmawt pawiteh Judah ram kaawm e naw mon lah yawng awh naseh.
“Sa’ad da kuka ga ‘abin ƙyama, mai kawo hallaka’tsaye indabai kamata ba (mai karatu ya gane), to, sai waɗanda suke a Yahudiya su gudu zuwa duwatsu.
15 Lemphu kaawm e tami ni kum hanh lawi naseh, im thung e hno la hanelah kâen hanh lawi naseh.
Kada wani da yake kan rufin gidansa yă sauka, ko yă shiga gida don yă ɗauki wani abu.
16 Laikawk koe kaawm e ni hai amae khohna la hanelah hnuklah ban hanh naseh.
Kada wani da yake gona kuma yă koma don ɗaukar rigarsa.
17 Hat hnin toteh, camo ka vawn e napuinaw hoi camosen kaawm e napuinaw teh a temdeng awh han.
Kaiton mata masu ciki, da mata masu renon’ya’ya a waɗancan kwanakin!
18 Nangmouh ni na yawng nahane atueng teh, kasik tue hoi a kâvoe hoeh nahan, ratoum awh.
Ku yi addu’a, kada wannan yă faru a lokacin sanyi.
19 Bangkongtetpawiteh, Cathut ni talai a sak pasuek hoiyah atu sittouh kaawm boihoeh rae, ato hmalah hai bout kaawm hoeh han e, runae teh hatnae tueng dawkvah ka phat han.
Domin waɗancan kwanakin za su zama kwanaki na baƙin ciki, waɗanda ba a taɓa yin irinsa ba tun farkon halitta, har yă zuwa yanzu, ba kuwa za a sāke yin irinsa ba.
20 Hote a tue teh Cathut ni saw sak pawiteh apinihai khang thai mahoeh. A rawi tangcoung e taminaw hane kecu dawk Cathut ni atueng aduem sak han.
“Da ba don Ubangiji ya rage kwanakin nan ba, da ba wani da zai tsira. Amma saboda zaɓaɓɓu waɗanda ya zaɓa, sai ya rage kwanakin.
21 Hatnavah tami tami buetbuet touh ni hi doeh Khrih a o, haw doeh ao ka tet awh nakunghai, yuem awh hanh.
A lokacin nan, in wani ya ce muku, ‘Duba, ga Kiristi nan!’ Ko kuwa, ‘Duba, ga shi can!’ Kada ku gaskata.
22 Bangkongtetpawiteh, khrihkaphawk hoi profetkaphawk teh tâcawt vaiteh, rawi tangcoung e taminaw pateng haiyah, dum thai pawiteh, dum thai totouh kângairu hnonaw hah a sak awh han.
Gama Kiristi masu yawa na ƙarya, da annabawan ƙarya za su firfito, su kuma aikata manyan alamu da ayyukan banmamaki don su ruɗi har da zaɓaɓɓu ma in zai yiwu.
23 Nangmouh teh kâhruetcuet awh. Hete kongnaw teh sut na dei pouh toe.
Amma ku kula! Na dai gaya muku kome tun da wuri.
24 Hote runae hnukkhu vah, kanî teh kahmawt han, thapa hai ang mahoeh.
“Amma waɗancan kwanaki, bayan baƙin azaban nan, “‘rana za tă yi duhu, wata kuma ba zai ba da haskensa ba;
25 Kalvan âsinaw teh a bo awh han. Kalvannaw e bahunaw hai a kâhuet han.
taurari za su fāffāɗo daga sararin sama. Za a kuma girgiza manyan abubuwan da suke a sararin sama.’
26 Hatnavah, tami Capa teh, ka talue poung e bawilennae hoi tâmai a kâcui vaiteh, a kumcathuk e hah a hmu awh han.
“Sa’an nan, mutane za su ga Ɗan Mutum yana zuwa cikin gizagizai da iko, da ɗaukaka mai girma.
27 Hat toteh, tami Capa ni a kalvantaminaw hah patoun vaiteh, kanîtho, kanîloum, atung, aka kaawm e, a rawi tangcoung e taminaw hah a pâkhueng sak han.
Zai kuma aiko mala’ikunsa su tattaro zaɓaɓɓunsa daga kusurwoyi huɗun nan, daga iyakar duniya har yă zuwa iyakar sama.
28 Thaibunglung kung bangnuenae hah pâkuem awh. Thaibunglung kung teh a dawn a cawn, a hna a nâw toteh, kompawi a hnai toe tie na panue awh.
“To, sai ku yi koyi da itacen ɓaure. Da zarar rassansa suka yi taushi, ganyayensa kuma suka toho, kun san cewa damina ta yi kusa ke nan.
29 Hot patetlah hote hnonaw a tâco toe tie na hmu awh toteh, tami Capa teh takhang koe totouh rek a pha toe tie panuek awh.
Haka ma, in kuka ga waɗannan abubuwa suna faruwa, ku san cewa ya yi kusan zuwa, yana ma dab da bakin ƙofa.
30 Atangcalah na dei pouh awh. Hete catounnaw be a due awh hoehnahlan hete hno pueng teh, ka tâcawt han.
Gaskiya nake gaya muku, zamanin nan ba zai shuɗe ba sai duk abubuwan nan sun faru.
31 Kalvan hoi talai teh a rawk han, hatei ka lawk teh a kangning han.
Sama da ƙasa za su shuɗe, amma kalmomina ba za su taɓa shuɗewa ba.
32 Hote tueng teh, apa hloilah apinihai panuek hoeh. Kalvan kho e kalvantaminaw ni hai panuek hoeh.
“Game da wannan rana ko sa’a kuwa, ba wanda ya sani, ko mala’ikun da suke sama, ko Ɗan, sai Uban kaɗai.
33 Tami Capa ni hai panuek hoeh. Hote a tue teh nâtuek ne a pha han tie na panue awh hoeh dawkvah, kâhruetcuet awh nateh, ratoum laihoi ring awh.
Ku lura fa! Ku zauna a shirye! Don ba ku san lokacin da shi zai zo ba.
34 Bangnuenae teh, tami buet touh ni alouke ram lah cei hane a pouk dawkvah, a im hah a cei takhai teh a sannaw koe kâtawnnae hah a poe. Thaw tawk kawinaw tawk hanelah, thaw lengkaleng a poe teh, takhang ka ring e koe kâ a poe teh a ceitakhai.
Yana kama da mutumin da zai yi tafiya. Yakan bar gidansa a hannun bayinsa, kowa da nasa aikin da aka sa shi, yă kuma ce wa wanda yake gadin ƙofa, yă yi tsaro.
35 Imkung teh tangmin na ou, karumsaning na ou, akhawng na ou, amom na ou a tho han tie na panue awh hoeh dawkvah ring awh.
“Saboda haka, sai ku zauna a shirye, domin ba ku san lokacin da maigidan zai dawo ba, ko da yamma ne, ko da tsakar dare ne, ko lokacin da zakara na cara ne, ko kuma da safe ne.
36 Hottelah ring hoehpawiteh, Bawipa hmatara a tho toteh, kukkuk na i e hah Bawipa ni a hmu han.
In ya zo kwaram, kada ka bari yă tarar da kai kana barci.
37 Ring awh, telah nangmouh koe ka dei e patetlah tami pueng hane la hai ka dei telah a ti.
Abin da na faɗa muku, na faɗa wa kowa. ‘Ku yi tsaro!’”

< Mark 13 >