< Luk 24 >

1 Hatei a yat dawk e apasuek hnin, amom vah hote napuinaw ni alouke napuinaw hoi cungtalah, hluk hanelah hmuitui a sin awh teh tangkom koe a cei awh.
Da sassafe a ranar farko ta mako, matan suka je kabarin, da kayan ƙanshin da suka shirya.
2 Hahoi tangkom tengnae lungphen a kâtahruet e hah a hmu awh.
Suka iske an riga an gungurar da dutsen daga bakin kabarin.
3 Hahoi a thung a kâen awh boteh Jisuh e ro hmawt awh hoeh.
Amma da suka shiga ciki, ba su iske jikin Ubangiji Yesu ba.
4 Hatnavah bangmaw sak han ti panuek laipalah a kangdue awh lahun navah, lukkarei loukloukkaang e ka khohnat e tami kahni touh hmatara a kangdue roi.
Yayinda suna cikin tunani a kan wannan, nan take, ga waɗansu mutum biyu tsaye kusa da su, sanye da kaya masu ƙyalli, kamar walƙiya.
5 Hote napuinaw ni a taki awh teh a saling awh navah, ahnimouh roi ni, bangkongmaw kahring e tami hah kadout um na tawng awh.
A cikin tsoro, matan suka fāɗi da fuskokinsu a ƙasa, amma mutanen suka ce musu, “Me ya sa kuke neman mai rai a cikin matattu?
6 Hivah awm hoeh, bout a thaw toe. Tami Capa teh tamikayonnaw e kut dawk poe lah awm vaiteh thingpalam dawk a pathout awh han.
Ba ya nan, ya tashi! Ku tuna yadda ya gaya muku tun yana tare da ku a Galili cewa,
7 Apâthum hnin bout a thaw han, telah Galilee ram ao navah a dei e naw hah pahnim awh hanh, telah atipouh roi.
‘Dole a ba da Ɗan Mutum ga hannun masu zunubi, a kuma gicciye shi, a rana ta uku kuma a tashe shi.’”
8 Hahoi ahnimouh ni a lawk hah bout a panue awh,
Sai suka tuna da maganarsa.
9 hahoi tangkom koehoi a ban awh teh hote hnonaw hah a hnukkâbangnaw hlaibun touh hoi alouknaw pueng koe a dei pouh awh.
Da suka dawo daga kabarin, sai suka faɗa wa Sha Ɗayan nan da sauransu, dukan waɗannan abubuwa.
10 Hote napuinaw teh Meri Magdalin, Joanna hoi Jem e a manu Meri hoi alouke napuinaw doeh. Amamouh hoi ahnimouh koe ka cet van e tami a alouknaw ni vah hete kong teh gunceinaw koe a dei pouh awh.
Matan da suka gaya wa manzannin waɗannan abubuwa su ne, Maryamu Magdalin, da Yowanna, da Maryamu uwar Yaƙub, da waɗansu da suke tare da su.
11 Hatei a hnukkâbangnaw ni vah napui ni a dei e teh rumram lah a pouk teh yuem awh hoeh.
Amma ba su gaskata matan ba, domin sun ɗauki kalmominsu wani zancen banza ne.
12 Hatei Piter teh a thaw teh tangkom koe a yawng, a khet navah, ro kayonae lukkarei hah a hmu. Hahoi hote hno kaawm e dawk a kângai lah a ru teh, ama im lah a ban.
Duk da haka, Bitrus ya tashi a guje zuwa kabarin. Da ya sunkuya, sai ya ga ƙyallayen lilin kaɗai a kwance. Sai ya koma yana tunani a ransa, a kan abin da ya faru.
13 Hahoi hote hnin dawkvah ahnimouh thung dawk e kahni touh teh Jerusalem kho hoi meng sari touh hlai ahlanae Emmaus kho lah a cei roi.
A wannan rana kuma, biyu daga cikinsu suna tafiya zuwa wani ƙauye, da ake kira Emmawus, da suke kusan mil bakwai daga Urushalima.
14 Kaawm tangcoung e a konglamnaw pueng buet touh hoi buet touh a kâpankhai roi.
Suna magana da juna a kan dukan abubuwan da suka faru.
15 Hottelah a kâpankhai navah Jisuh ni ahnimouh roi koe a hnai teh ahnimouh hoi cungtalah rei a cei awh.
Da suna magana, kuma suna tattauna waɗannan abubuwa da junansu, sai Yesu da kansa ya zo yana tafiya tare da su.
16 A hmu roi ngoun, hatei panuek roi hoeh.
Amma ba a ba su ikon gane shi ba.
17 Hahoi Jisuh ni, na cei roi nah buet touh hoi buet touh na kâpankhai roi e lawk teh bangpatet e lawk maw. Bangkongmaw na minhmai a mathoe roi, telah a pacei.
Sai ya tambaye, su ya ce, “Mene ne kuke tattaunawa da juna a cikin tafiyarku?” Suka tsaya shiru, da damuwa a fuskarsu.
18 Hahoi ahnimouh roi thung dawk e tami buet touh, a min Kleopas tie ni, Jerusalem vah imyin lah na o nahlangva hote kho dawk e a konglamnaw hah na panuek hoeh maw telah atipouh.
Ɗaya daga cikinsu, mai suna Kiliyobas, ya tambaye shi ya ce, “Ashe, kai baƙo ne a Urushalima, da ba ka san abubuwan da suka faru a can, a cikin kwanakin nan ba?”
19 Jisuh ni bangpatet e hno maw telah a pacei navah Nazareth kho e Jisuh doeh. Hote tami ni Cathut hmalah thoseh, dei thainae, sak thainae hoi kakuep e profet athakaawm katang e doeh.
Sai ya yi tambaya, “Waɗanne abubuwa?” Suka amsa suka ce, “Game da Yesu Banazare. Shi annabi ne, mai iko ne kuma cikin ayyukansa da maganarsa, a gaban Allah da kuma dukan mutane.
20 Vaihma bawinaw hoi na kaukkungnaw ni thei hanelah a poe awh teh thingpalam dawk a hetsin awh.
Manyan firistoci da masu mulkinmu sun ba da shi a yi masa hukuncin mutuwa, suka kuwa gicciye shi.
21 Kaimouh ni ama teh Isarel taminaw ka hlout sak hane mue telah ka pouk awh. Hothloilah, hote hno aonae hah atuteh apâthum hnin a pha toe.
Amma da, muna sa zuciya cewa, shi ne wanda zai fanshi Isra’ila. Bugu da ƙari kuma yau kwana uku ke nan tun da wannan abin ya faru.
22 Kaimouh thung dawk kaawm e napui tangawn ni kângai na ru sak awh. Amom tangkom koe a cei awh,
Har wa yau, waɗansu daga cikin matanmu sun ba mu mamaki. Sun je kabarin da sassafen nan,
23 hatei, a ro teh hmawt awh hoeh. A ban awh teh kalvantaminaw ni, ahni teh a hring telah a dei awh e kamnuenae hah a hmu awh.
amma ba su sami jikinsa ba. Sun dawo sun faɗa mana cewa, sun ga wahayi na mala’iku, da suka ce yana da rai.
24 Hatnavah kaimouh dawk kaawm e tami tangawn ni tangkom koe a cei awh teh napuinaw ni a dei e patetlah a hmu awh. Hatei a ma teh hmawt awh hoeh, telah a ti.
Sa’an nan, waɗansu abokanmu suka je kabarin, suka kuma tarar da kome kamar yadda matan suka faɗa, amma shi, ba su gan shi ba.”
25 Jisuh ni, na pathu awh maw! profetnaw ni a dei e yuem hanelah na ru sak poung awh.
Sai ya ce musu, “Ashe, ku marasa azanci ne, masu nauyin zuciyar gaskata, da dukan abin da annabawa suka faɗa!
26 Messiah ni hete hnonaw hah a bawilennae thung a pha hoehnahlan a khang hane nahoehmaw telah a ti.
Ai, dole Kiristi yă sha waɗannan wahalolin, kafin yă shiga ɗaukakarsa.
27 Hatnavah Jisuh ni Cakathoung dawkvah Mosi e cauk hoi profetnaw ni a thut e cauk totouh, amae kong a thut e naw pueng hah kacaicalah a dei.
Sai ya fara bayyana musu daga Musa da dukan Annabawa, abin da dukan Nassi ya faɗa a kansa.”
28 A ceinae kho a pha tawmlei navah Jisuh ni hmalah pou cei hloi hane patetlah ao pouh.
Da suka yi kusa da ƙauyen da za su, sai Yesu ya yi kamar zai ci gaba.
29 Hote tami roi ni kaimouh hoi cungtalah rei luen leih, tangmin lah a pha toe kho hai meimei a hmo toe atipouh roi. Hatdawkvah ahnimouh koe cungtalah a luen.
Amma suka matsa masa suka ce, “Sauka wurinmu, don dare ya kusa, rana ta kusa fāɗuwa.” Sai ya sauka wurinsu.
30 Ahnimouh hoi cungtalah caboi a ven awh navah vaiyei a la teh lunghawilawk a dei hnukkhu vaiyei a raen teh a rei.
Da ya zauna a tebur tare da su, sai ya ɗauki burodi, ya yi godiya, ya kakkarya ya fara ba su.
31 Ahnimouh roi ni a mit a ang roi teh Jisuh doeh tie a panue roi. Hatei ahnimouh roi e mithmu vah yout a kahma pouh.
Sa’an nan idanunsu suka buɗe, suka gane shi. Sai ya ɓace musu.
32 Ahnimouh roi ni, lam vah lawk kâpankhai e hoi Cakathoung e a dungkawnae a dei navah ka lungthin thungvah hmai ka kang e patetlah a o, telah buet touh hoi buet touh a kâpankhai roi.
Suka tambayi juna, “Ashe, shi ya sa zukatanmu suka kuna a cikinmu, sa’ad da yake magana da mu a hanya, yana bayyana mana Nassi.”
33 A hnukkâbang roi teh tang a thaw roi teh, Jerusalem lah let a ban roi. A hnukkâbangnaw hlaibun touh hoi alouknaw a kamkhueng awh e hah a hmu roi.
Suka tashi nan da nan suka koma Urushalima. A can suka sami Sha Ɗayan nan da waɗanda suke tare da su a wuri ɗaya,
34 Bawipa teh a thaw katang doeh. Simon koe a kamnue pouh toe tie a kâdei awh.
suna cewa, “Gaskiya ne! Ubangiji ya tashi, ya kuma bayyana ga Siman”
35 Hahoi a hnukkâbang kahni touh ni lam vah hno kaawm e hoi Bawipa ni vaiyei a raen navah a panue roi e kong hah a dei pouh roi.
Sai su biyun nan suka ba da labarin abin da ya faru a hanya, da kuma yadda suka gane Yesu yayinda ya kakkarya burodin.
36 Hahoi hottelah buet touh hoi buet touh a kâdei awh navah, Jisuh ni ahnimae alungui vah a kangdue teh, nangmouh koe roumnae awm lawih seh, telah atipouh.
Suna cikin wannan zance, sai ga Yesu da kansa tsaye a tsakiyarsu. Sai ya ce musu, “Salama a gare ku!”
37 Hatei, ahnimouh teh lungpuen, hoi a taki awh teh kahrai doeh ka hmu telah a pouk awh.
Suka firgita, suka tsorota, suna tsammani fatalwa ce suka gani.
38 Bawipa ni, bangkongmaw na lungpuen awh. Bangkongmaw na lungthung oupvoutnae na tawn awh.
Sai ya ce musu, “Don me kuke damuwa, kuke kuma shakka a zuciyarku?
39 Ka kut hoi ka khok khenhaw! Kama roeroe doeh. Na tek awh haw na panue awh han, kahrai teh a hru hoi a tak tawn hoeh, kai teh ka tawn tie hah na hmu awh, telah atipouh.
Ku duba hannuwana da ƙafafuna. Ai, ni ne da kaina! Ku taɓa ni ku ji, ai, fatalwa ba ta da nama da ƙashi, yadda kuke gani nake da su.”
40 Hote lawk a dei e abaw hoi a kut hoi a khok a pâtue.
Da ya faɗi haka, sai ya nuna musu hannuwansa da ƙafafunsa.
41 Hahoi a lunghawi awh lawi, a yuem thai awh hoeh rah dawkvah, nangmouh koe cakawi ao maw telah a pacei.
Kuma har yanzu, suna cikin rashin gaskatawa, saboda murna da mamaki, sai ya tambaye su, “Kuna da abinci a nan?”
42 Hahoi ahnimouh ni tanga pâeng e a kawvang hoi a poe awh.
Suka ba shi ɗan gasasshen kifi,
43 Jisuh ni a la teh ahnimae hmalah a ca pouh.
ya karɓa ya ci a gabansu.
44 Bawipa ni, nangmouh hoi cungtalah ka o nah bout ka dei e teh, Mosi e kâlaw cauk, profetnaw hoi Sam lanaw dawkvah kaie ka kong a thut e pueng teh koung a kuep han atipouh.
Ya ce musu, “Wannan shi ne abin da na gaya muku tun ina tare da ku cewa, dole a cika kome da aka rubuta game da ni, a cikin Dokar Musa, da Annabawa, da kuma Zabura.”
45 Cakathoung a panue awh nahanelah ahnimae panuenae lungthin a paawng pouh hnukkhu,
Sai ya wayar da tunaninsu don su fahimci Nassi.
46 ahnimouh koe a dei pouh e teh, Cakathoung dawk a thut e teh, Khrih teh a due vaiteh apâthum hnin duenae koehoi bout a thaw han.
Ya ce musu, “Wannan shi ne abin da aka rubuta, cewa dole Kiristi yă sha wahala, a rana ta uku kuma yă tashi daga matattu.
47 Hahoi a mae min lahoi yon pankângainae hoi yon ngaithoumnae kong hah Jerusalem kho hoi a kamtawng vaiteh taminaw pueng koe dei lah ao han telah a dei.
Kuma a cikin sunansa za a yi wa’azin tuba da gafarar zunubai, ga dukan ƙasashe. Za a kuwa fara daga Urushalima.
48 Hete hnonaw pueng dawk nangmouh teh kapanuekkhaikung lah na o awh.
Ku ne shaidun waɗannan abubuwa.
49 Hahoi a Pa ni lawk a kam e patetlah nangmouh koe na poe han. Hateiteh lathueng lahoi hnosakthainae khohna awh hoehroukrak Jerusalem kho vah ring awh, atipouh.
Zan aika muku da abin da Ubana ya yi alkawari. Amma ku dakata a birnin tukuna, sai an rufe ku da iko daga sama.”
50 Hahoi Bethani kho lah ahnimouh a ceikhai teh a kut a dâw teh ahnimanaw yawhawi a poe.
Bayan ya kai su waje kusa da Betani, sai ya ɗaga hannuwansa ya sa musu albarka.
51 Yawhawi a poe lahun navah ahnimouh hoi a kâkapek teh kalvan vah a luen.
Yana cikin sa musu albarka, sai ya rabu da su. Aka ɗauke shi zuwa cikin sama.
52 Ahni a bawk awh teh lunghawi laihoi Jerusalem lah a ban awh teh,
Sai suka yi masa sujada, suka koma Urushalima cike da murna sosai.
53 bawkim dawk pout laipalah Cathut teh a pholen awh.
Sai suka ci gaba da zama a cikin haikalin, suna yabon Allah.

< Luk 24 >