< Luk 18 >

1 Lungpout laipalah ratoum yungyoe awh, tie cangkhainae dawkvah Jisuh ni bangnuenae a dei.
Yesu ya ba wa almajiransa wani misali, don yă koya musu yadda ya kamata su dinga yin addu’a kullum, ban da fasawa.
2 Khopui buet touh dawkvah Cathut hai ka taket hoeh ni teh tami hai barilawa ti ka tawn hoeh e lawkcengkung bawi buet touh ao.
Ya ce, “A wani gari, an yi wani alƙali wanda ba ya tsoron Allah, bai kuma kula da mutane ba.
3 Hote kho dawkvah lahmainu buet touh ao teh kai koe lah lawk na ceng pouh leih, telah atuhoitu pou a tho sin.
A garin nan kuma, akwai wata gwauruwa, wadda ta dinga zuwa wurin alƙalin nan, da roƙo cewa, ‘Ka yi mini adalci tsakanina da maƙiyina.’
4 Lawkcengkung bawi ni atueng moi ka saw lah a kangek.
“An daɗe yana ƙi, amma a ƙarshe ya ce cikin tunaninsa, ‘Ko da yake ba na tsoron Allah, ba na kuma kula da mutane ba,
5 Hateiteh, lawkcengkung bawi ni kai teh Cathut hai ka taket hoeh, tami barilawanae hai ka tawn hoeh e lah ka o ei, hete lahmainu ni pou na tarawk dawkvah, lawkceng pouh hoeh pawiteh boutbout tho vaiteh ka lungrei na thaisak han doeh. Hatdawkvah ahni koe lah lawk ka ceng pouh han toe telah a ti.
amma don gwauruwan nan ta dame ni, zan tabbatar cewa ta sami adalci, domin kada tă gajiyar da ni, da yawan zuwanta.’”
6 Hathnukkhu Bawipa ni, hote lawkcengkung bawi ni a dei e teh na thai awh toe.
Sai Ubangiji ya ce, “Ku ji fa abin da alƙalin nan, marar gaskiya, ya ce.
7 Cathut ni a rawi tangcoung e taminaw ni amom tangmin lah a hram laihoi het pawiteh lawkceng pouh laipalah ao han maw.
Ashe, Allah ba zai biya wa zaɓaɓɓunsa da suke masa kuka, dare da rana adalci ba? Zai ci gaba da ƙin sauraronsu ne?
8 Kai ni ka dei e teh, ahnimouh koe lah karanglah lawk a ceng han. Hatei tami Capa a tho torei teh talai van vah yuemnae a hmu han nama aw, telah atipouh.
Ina gaya muku, zai tabbatar sun sami adalci, ban da ɓatan lokaci. Amma sa’ad da Ɗan Mutum ya dawo, zai sami bangaskiya a duniya ke nan?”
9 Mahoima tamikalan lah kâpouk ni teh ayânaw hah banglahai ka noutna hoeh e tami koevah Jisuh ni bangnuenae lawk a dei.
Yesu ya kuma faɗi wannan misali ga waɗansu masu taƙama da adalcinsu, kuma suna rena sauran mutane ya ce,
10 Tami kahni touh teh bawkim dawk ratoum hanelah a cei roi. Buet touh teh Farasi lah ao teh, alouke teh tamuk ka cawng e lah ao.
“Waɗansu mutane biyu sun tafi haikali don yin addu’a. Ɗaya Bafarisiye ne, ɗayan kuma mai karɓar haraji.
11 Farasi ni a kangdue teh hettelah a ratoum. Oe Cathut, kai teh ayânaw patetlah ngainae kalen e, laithoe ka dei e, napui tongpa yonnae ka sak e tami lah ka o hoeh dawkvah nang koe ka lunghawi, hahoi hete tamuk ka cawng e tami patetlah hai ka o hoeh dawkvah ka lunghawi.
Sai Bafarisiyen ya tashi tsaye, ya yi addu’a game da kansa yana cewa, ‘Allah, na gode maka, saboda ni ba kamar sauran mutane ba ne, wato, mafasa, masu aikata mugunta, masu zina, ko kuma kamar mai karɓar harajin nan.
12 Yat touh dawkvah hnin hni touh rawca pou ka hai teh hnopai ka tawn e pueng pung hra pung touh ka poe telah a ti.
Ina azumi sau biyu a mako, ina ba da zakka daga kowane abin da na samu.’
13 Hatei tamuk ka cawng e tami teh ahla poungnae koe a kangdue teh, kalvan lah khen ngam laipalah a tabut teh, oe Cathut, kai tamikayon na pahren haw telah a ti.
“Amma mai karɓar harajin ya tsaya daga nesa. Bai ma iya ɗaga kansa sama ba, sai ya buga ƙirjinsa, yana cewa, ‘Allah, ka yi mini jinƙai, ni mai zunubi ne.’
14 Kai ni ka dei e teh, Farasi laipalah hete tami heh yon ngaithoum lah ao teh im vah a ban. Bangkongtetpawiteh amahoima kârasang e tami teh rahnoum lah ao vaiteh amahoima kârahnoum e tami teh tawm lah ao han telah atipouh.
“Ina gaya muku, wannan mutum ne, ba ɗayan ba, ya koma gida baratacce, babu laifi a gaban Allah. Gama duk wanda ya ɗaukaka kansa, za a ƙasƙantar da shi. Wanda kuma ya ƙasƙantar da kansa, za a ɗaukaka shi.”
15 Hatnavah camonaw kut hoi tek hanelah Jisuh koe a thokhai awh. Hatei a hnukkâbangnaw ni a hmu navah a yue awh.
Mutane suna kawo jarirai wurin Yesu don yă taɓa su. Da almajiransa suka ga haka, sai suka kwaɓe su.
16 Hatei, Jisuh ni camonaw a kaw teh, camonaw kai koe tho sak awh. Ahnimouh hah cakâ awh hanh. Bangkongtetpawiteh Cathut uknaeram teh het patet e taminaw hanelah nahoehmaw ao.
Amma Yesu ya kira yaran a wurinsa ya ce, “Ku bar yara ƙanana su zo wurina. Kada ku hana su, gama mulkin Allah na irin waɗannan ne.
17 Lawkkatang ka dei. Cathut uknaeram teh hete camo patetlah ka dâw hoeh e teh, hote ram dawkvah nâtuek hai kâen thai mahoeh telah atipouh.
Gaskiya nake gaya muku, duk wanda ba zai karɓi mulkin Allah kamar ƙaramin yaro ba, ba zai taɓa shiga mulkin ba.”
18 Hahoi, bawi buet touh ni Bawipa hanelah, kahawipoung e saya, a yungyoe hringnae râw ka coe thai nahanelah bangmaw ka sak han telah atipouh. (aiōnios g166)
Wani mai mulki ya tambayi Yesu ya ce, “Malam managarci, me zan yi don in gāji rai madawwami?” (aiōnios g166)
19 Jisuh ni, bangkongmaw kahawi e saya telah na ti pouh, telah a pacei teh, Cathut laipalah apihai tami kahawi awm hoeh.
Yesu ya amsa ya ce, “Don me kake kira na managarci? Ai, ba wani nagari, sai Allah kaɗai.
20 Kâpoelawknaw hah na panue han doeh, uicuk hanh, tami thet hanh, parawt hanh, laithoe kampangkhai hanh, na manu hoi na pa barih telah atipouh.
Ka san dokokin da suka ce, ‘Kada ka yi zina, kada ka yi kisankai, kada ka yi sata, kada ka ba da shaida ta ƙarya, ka girmama mahaifinka da mahaifiyarka.’”
21 Ahni ni, hete kâlawknaw pueng ka nawca hoi koung ka tarawi toe telah ati. Hete lawk Jisuh ni a thai navah buet touh na panki rah atipouh.
Mutumin ya ce, “Ai, tun ina ƙarami, na kiyaye duka waɗannan.”
22 Na tawn e hno pueng yawt nateh mathoenaw poeh, hottelah na sak pawiteh, kalvan kho vah hno na tawn han, hathnukkhu tho nateh ka hnuk kâbang telah atipouh.
Da Yesu ya ji haka, sai ya ce masa, “Akwai abu ɗaya har yanzu da ya rage maka. Ka sayar da duk abin da kake da shi, ka ba wa matalauta, sa’an nan za ka sami dukiya a sama. Bayan haka, ka zo ka bi ni.”
23 Ahni teh ka bawi poung e lah ao dawkvah, hete lawk a thai navah a lung thouk a mathoe.
Da jin haka, sai ya ɓata rai, domin shi mai arziki ne sosai.
24 Jisuh ni a lungmathoe e hah a hmu navah, ka tangrengnaw ni Cathut uknaeram dawk a kâen hane a ru poung bovaw.
Yesu ya kalle shi ya ce, “Yana da wuya fa, masu arziki su shiga mulkin Allah!
25 Ka tangrengnaw ni Cathut uknaeram dawk a kâen hlak teh kalauk ni phuengvang kâkhu dawk a kâen e a yawihnawn atipouh.
Tabbatacce, zai fi sauƙi raƙumi ya shiga ta kafar allura, da mai arziki ya shiga mulkin Allah.”
26 A lawk ka thai e taminaw ni, pawiteh apimaw rungngang lah kaawm han toung vaw, telah a pacei awh.
Waɗanda suka ji wannan suka yi tambaya suka ce, “To, wa zai iya samun ceto?”
27 Jisuh ni a dei pouh e teh, taminaw hanelah ka coung thai hoeh e naw hah Cathut hanelah teh a coung thai telah atipouh.
Yesu ya amsa ya ce, “Abin da ba ya yiwuwa ga mutane, mai yiwuwa ne ga Allah.”
28 Hatnavah Piter ni, khenhaw! kaimouh ni na hnukkâbang hanelah ka tawn e naw pueng ka ceitakhai teh na hnukkâbang awh toe, telah a ti.
Sai Bitrus ya ce, masa, “To, ga shi mun bar kome da muke da shi, don mu bi ka!”
29 Jisuh ni a dei e teh, Oe, na dei e atang, het heh ka dei. Cathut uknaeram kecu dawkvah im thoseh, na yu thoseh, hmaunawngha thoseh, manu hoi na pa thoseh, canaw thoseh buetbuet touh ka cettakhai e tami niteh,
Yesu ya ce musu, “Gaskiya nake gaya muku, ba wanda ya bar gida, ko mata, ko’yan’uwa maza, ko iyaye, ko yara, saboda mulkin Allah,
30 atu e tueng dawkvah alet moikapap lah hawinae a coe vaiteh hmalae tueng dawkvah yungyoe hringnae a pang han, telah atipouh. (aiōn g165, aiōnios g166)
da zai kāsa samun riɓi mai yawa, a wannan zamani, ya kuma sami rai madawwami a zamani mai zuwa.” (aiōn g165, aiōnios g166)
31 Jisuh ni a hnukkâbang hlaikahni touh a kaw teh, thai awh haw, Jerusalem lah ka cei awh vaiteh hawvah profetnaw ni tami Capa e a kong a thut awh e pueng koung ka kuep han.
Sai ya kai Sha Biyun gefe ɗaya, ya ce musu, “Za mu Urushalima, kuma dukan abin da annabawa suka rubuta a kan Ɗan Mutum zai cika.
32 Jentelnaw e kut dawkvah poe lah ao vaiteh ahnimouh ni a panuikhai han, a dudam awh han, tamtui hoi a tamthawi awh han.
Za a ba da shi ga Al’ummai, za su yi masa ba’a, su zage shi, su tofa masa miyau,
33 Bongpai hoi na hem awh vaiteh na thei a han, hatei apâthum hnin vah bout ka thaw han telah atipouh.
za su yi masa bulala, su kuma kashe shi. A rana ta uku kuma zai tashi.”
34 A hnukkâbangnaw niyah hete kongnaw heh thai panuek awh hoeh, lawk dei ngainae a hro kecu dawkvah Jisuh ni a dei ngainae hah thai panuek awh hoeh.
Almajiran ba su gane da ko ɗaya daga cikin wannan ba. An ɓoye musu ma’anarsa, kuma ba su gane da abin da yake magana a kai ba.
35 Jisuh teh Jeriko kho teng a pha navah mitdawn buet touh teh lam teng vah a tahung teh hnopai a hei.
Da Yesu ya yi kusa da Yeriko, akwai wani makaho da yake zaune a gefen hanya, yana bara.
36 Taminaw a cei e a thai navah bang nama aw, telah a pacei.
Da ya ji taron suna wucewa, sai ya yi tambaya ko mene ne ke faruwa.
37 Ahnimouh ni, Nazareth tami Jisuh a tho lahun telah a dei pouh.
Suka ce masa, “Ai, Yesu Banazare ne ke wucewa.”
38 Hahoi a hram teh, Jisuh, Devit e capa na pahren haw, telah a ti.
Sai ya yi kira ya ce, “Yesu, Ɗan Dawuda, ka yi mini jinƙai!”
39 Hmalah kaawm e taminaw ni lawkkamuem awmh telah kâhruetcuetnae a poe. Hatei hoe kacailah a hram teh, Devit capa, na pahren haw telah a ti.
Mutane da suke gaba suka kwaɓe shi, suka ce masa ya yi shiru. Amma sai ya ƙara ɗaga murya, yana cewa, “Ɗan Dawuda, ka yi mini jinƙai!”
40 Hatdawkvah, Jisuh ni a kangdue teh mit ka dawn e tami kai koe thokhai awh, telah kâ a poe. Ateng a pha navah Jisuh ni a thaw teh, bangmaw sak seh ti na ngai, telah a pacei.
Sai Yesu ya tsaya, ya ba da umarni a kawo mutumin wurinsa. Da ya zo kusa, Yesu ya tambaye shi ya ce,
41 Bawipa, mit ang han ka ngai, telah a dei pouh.
“Me kake so in yi maka?” Sai ya amsa ya ce, “Ubangiji, ina so in sami ganin gari.”
42 Jisuh ni, na mit ang naseh, na yuemnae ni na dam sak toe, telah atipouh.
Yesu ya ce masa, “Ka sami ganin garinka; bangaskiyarka ta warkar da kai.”
43 Hat nah tahma vah a mit bout a ang. Cathut a pholen teh a hnuk a kâbang. Ka hmawt e taminaw pueng ni hai Cathut teh a pholen awh.
Nan da nan, ya sami ganin garinsa, kuma ya bi Yesu, yana yabon Allah. Da dukan mutane suka ga wannan, sai su ma suka yabi Allah.

< Luk 18 >