< Lawkcengkung 4 >
1 Ehud a due hnukkhu hoi Isarelnaw ni Cathut hmalah hno kahawihoeh bout a sak awh.
Bayan rasuwar Ehud, Isra’ilawa suka sāke aikata mugayen ayyuka a gaban Ubangiji.
2 BAWIPA ni Kanaan ram Hazor kho dawk siangpahrang lah kaawm e Jabin koe a yo awh. A ransabawi teh Harosheth-hagoyim kaawm e Sisera doeh.
Saboda haka Ubangiji ya sayar da su ga Yabin sarkin Kan’ana wanda yake mulki a Hazor. Shugaban mayaƙansa shi ne Sisera, wanda yake zaune a Haroshet Haggoyim.
3 Hahoi teh, Isarelnaw ni Bawipa koe kabawpnae a hei awh teh a kaw awh. Bangkongtetpawiteh, Jabin ni sumrangleng 900 touh a tawn. Isarelnaw teh kum 20 touh thung puenghoi a rektap awh.
Domin Yabin sarkin Kan’ana yana da kekunan yaƙin ƙarfe ɗari tara, ya ji wa Isra’ilawa ƙwarai har shekara ashirin, sai suka yi kuka ga Ubangiji, don taimako.
4 Hatnae tueng dawkvah Lappidoth tami profet napui Deborah teh, Isarelnaw hah a uk.
A lokacin Debora annabiya, matar Laffidot ce take bi da Isra’ila.
5 Ephraim mon dawk e hmuen, Ramah hoi Bethel rahak kaawm koe Deborah teh samtue rahim vah a tahung teh, haw hoiyah Isarelnaw lawk ouk a ceng.
Takan yi zaman shari’a a ƙarƙashin Dabinon Debora tsakanin Rama da Betel, a ƙasar tudu ta Efraim, Isra’ilawa kuwa sukan zo wurinta don tă yi musu shari’a.
6 Tami a patoun teh, Abinoam capa Barak hah Naphtali ram Kedesh kho hoi a kaw teh, nang ni, Naphtali miphun, Zebulun miphun dawk e tami 10, 000 touh Tabor mon koe pâkhueng awh.
Sai ta aika a kira mata Barak ɗan Abinowam daga Kedesh a Naftali, ta ce masa, “Ubangiji, Allah na Isra’ila ya umarce ka, ‘Je ka, ka ɗauki mutane Naftali da na Zebulun dubu goma tare da kai, ka yi jagoransu zuwa Dutse Tabor.
7 Jabin ransabawi kalenpounge Sisera teh a marangnaw, a kaw e naw khuehoi nang na dawn hanelah, Kishion tui teng vah ka hrawi vaiteh, ahni teh na kut dawk na poe han telah, Isarelnaw e BAWIPA Cathut ni lawk na thui atipouh.
Zan jawo Sisera, shugaban mayaƙan Yabin, da keken yaƙinsa da mayaƙansa zuwa Kogin Kishon in ba da su a hannunku.’”
8 Hahoi Barak ni ahnimouh koe, na cetkhai pawiteh ka cei van han, na cet hoehpawiteh ka cet van mahoeh atipouh.
Barak ya ce, “In kika tafi tare da ni, zan tafi; amma in ba ki zo tare da ni ba, ba zan tafi ba.”
9 Hahoi ahnimouh ni, na ceikhai roeroe han. Hatei na ceinae lamthung ni nama teh minhmai kahawi na hmawt mahoeh. Bangkongtetpawiteh, BAWIPA ni Sisera teh napui buet touh e kut dawk a yo han telah ati. Hathnukkhu, a thaw teh, Barak hoi Kedesh kholah a cei.
Debora ta ce, “To, shi ke nan, zan tafi tare da kai. Amma saboda yadda ka ɗauki wannan batun, darajar ba za tă zama taka ba, gama Ubangiji zai ba da Sisera a hannun mace.” Saboda haka Debora ta tafi tare da Barak zuwa Kedesh,
10 Barak ni Zebulun hoi Naphtali hah Kedesh vah a kaw teh, tami 10, 000 touh a cei teh Deborah hai a kâbang van.
a can Barak ya kira Zebulun da Naftali. Mutum dubu goma suka kuma bi shi, Debora kuma tana tare da shi.
11 Ken miphun Heber teh, Mosi e a masei napui Hobab e catoun, Ken miphunnaw hoi a kampek awh teh Kedesh teng, Zaanannim kaawm e kathen kung koe, rim a sak teh ao awh.
To, Heber Bakene ya riga ya bar Keniyawa, zuriyar Hobab, ɗan’uwan matar Musa, ya kafa tentinsa wajen babban itace a Za’anannim kusa da Kedesh.
12 Abinoam capa Barak teh, Tabor mon dawk a luen tie Sisera koe a dei pouh toteh,
Sa’ad da aka gaya wa Sisera cewa Barak ɗan Abinowam ya haura zuwa dutsen Tabor,
13 Sisera ni marang a tawn e naw hoi, a tawn e sumrangleng 900 touh hoi Harosheth-hagoyim hoi Kishion palang totouh a taminaw a pâkhueng.
sai Sisera ya tattara keken yaƙinsa na ƙarfe ɗari tara wuri ɗaya da dukan mutanen da suke tare da shi daga Haroshet Haggoyim zuwa Kogin Kishon.
14 Deborah ni Barak teh, thaw haw, Sisera teh BAWIPA ni na kut dawk poenae hnin a pha toe. BAWIPA teh na hmalah yo a cei toe vaiyaw telah atipouh. Barak ni Tabor mon dawk hoi a hnukkâbang tami 10, 000 touh hoi a cathuk sin.
Sa’an nan Debora ta ce wa Barak, “Je ka! Wannan ita ce ranar da Ubangiji ya ba da Sisera a hannunka. Ba Ubangiji ya riga ya sha gabanka?” Saboda haka Barak ya gangara zuwa Dutsen Tabor, da mutum dubu goma biye da shi.
15 Hahoi, BAWIPA ni Sisera hoi a marangnaw hoi a ransanaw pueng teh, Barak hmalah koung a thei pouh. Sisera ma teh, amae rangleng dawk hoi a kum teh, a khok hoi a yawng.
Da matsowar Barak, Ubangiji ya murƙushe Sisera da dukan sarakunansa da mayaƙansa da takobi, Sisera kuwa ya gudu da ƙafa ya bar keken yaƙinsa.
16 Hahoi Barak ni rangleng hoi ransanaw hoi Harosheth-hagoyim kho totouh a pâlei teh, Sisera ransanaw pueng teh tahloi hoi he a thei awh. Buet touh boehai hlout a hoeh.
Amma Barak ya bi keken yaƙin da mayaƙan har Haroshet Haggoyim. Aka karkashe dukan mayaƙan Sisera ba ko ɗayan da ya tsira.
17 Hateiteh, Sisera teh a khok hoi Ken tami Hiber e yu Jael e rim dawk a yawng. Bangkongtetpawiteh, Hazor siangpahrang Jabin hoi Ken tami Haber rim imthungkhunaw hoi a kâhuiko awh.
Amma Sisera, ya tsere da ƙafa zuwa tentin Yayel, matar Heber Bakene, domin suna da abokantaka da Yabin sarkin Hazor da kuma kabilar Heber Bakene.
18 Jael ni Sisera kâhmo hanlah a tâco teh, bawipa kâen leih, kai koe kâenh, taket hanh atipouh. A rim thung a kâen sak teh, hni hai a khu.
Yayel ta fito ta taryi Sisera ta ce masa, “Ranka yă daɗe, ka shigo, ka shigo ciki. Kada ka ji tsoro.” Saboda haka ya shiga cikin tentinta, sai ta rufe shi da bargo.
19 Hahoi ahni ni, pahren lahoi tui nei hane na poe haw, tui kahran poung atipouh. Hateh, napui ni, maito sanu bom a paawng teh a nei sak hnukkhu hni bout a khu.
Sai ya ce, “Ina roƙonki, ki ba ni ruwa in sha, ina jin ƙishirwa.” Sai ta buɗe salkar madara, ta ba shi ya sha, sai ta kuma rufe shi.
20 Hahoi ahni ni, tho koe kangdout nateh tami buetbuet touh ni tongpa hah ao maw telah na pacei pawiteh, awm hoeh telah tet pouh lah a, atipouh.
Ya ce mata, “Ki tsaya a ƙofar tenti, in wani ya zo ya tambaye ki, ‘Akwai wani a nan?’ Ki ce masa ‘a’a.’”
21 Hatei, Haber e a yu Jael ni rim a hetnae cawt hoi cakkin a la teh, ngawt a tawn dawk a i lahun nah, arulahoi duem a cei sin teh, a hnâlakheng dawk pawk a het pouh teh, talai dawk moncawm a um, hateh a due.
Amma Yayel, matar Heber, ta ɗauki turken tenti da guduma ta tafi wurinsa da sauri sa’ad da yake barci saboda gajiya. Ta kafa masa turken a gindin kunnensa ta haɗa shi da ƙasa, har ya mutu.
22 Khenhaw! Barak ni Sisera a pâlei navah, Jael ni kâhmo hanlah a tâco sin teh, tho leih, na tawng e tami teh na patue han atipouh teh, Barak rim thung a kâen navah, Sisera teh a hnâlakheng dawk cawt hoi pawk kâpâcue lah ao e hah a hmu.
Sai ga Barak mai bin sawun Sisera, Yayel kuwa ta fito don marabtarsa, ta ce, “Shigo, zan nuna maka mutumin da kake nema.” Saboda haka ya shiga ciki tare da ita, sai ga Sisera kwance da turken a gindin kunnensa, matacce.
23 Hat hnin vah, BAWIPA ni Kanaan siangpahrang Jabin teh, Isarelnaw hmalah a sung sak.
A ranar Allah ya yi kaca-kaca da Yabin, sarkin Kan’ana a gaban Isra’ila.
24 Isarelnaw teh a tha hoehoe ao awh teh, a hnukteng vah Kanaan siangpahrang Jabin hah a raphoe awh.
Isra’ilawa kuwa suka ƙara ƙarfi gāba da Yabin, sarkin Kan’aniyawa, har suka hallaka shi.