< Joshua 6 >

1 Isarel miphunnaw kecu dawk Jeriko khopui teh khik a kâkhan awh teh, ka tâcawt e, ka kâen e, buet touh hai awm hoeh.
Ƙofofin Yeriko kuwa a kulle suke ciki da waje saboda Isra’ilawa, ba mai fita babu kuma mai shiga.
2 Hat toteh, BAWIPA Cathut ni khenhaw! Jeriko khopui, Jeriko siangpahrang hoi athakaawme ransa pueng teh nange kut dawk na poe toe.
Sai Ubangiji ya ce wa Yoshuwa, “Duba, na ba ka nasara a kan Yeriko, duk da sarkinta da mayaƙanta.
3 Hatdawkvah khopui teh, na lawngven awh han Isarel ransanaw abuemlah ni hnin taruk touh thung na lawngven awh han.
Da kai da dukan sojoji, ku zaga birnin sau ɗaya kullum. Ku yi haka har kwana shida.
4 Vaihma sari touh ni thingkong hmalah Jubili mongka sari touh a sin awh han. Hnin sari hnin nah vai sari touh khopui lawngven vaiteh, vaihmanaw ni mongka teh a ueng awh han.
Ka sa firistoci guda bakwai su riƙe ƙahoni raguna su kasance a gaban akwatin alkawari. A rana ta bakwai sai ku zaga birnin sau bakwai, firistocin suna busa ƙahoni.
5 Jubili mongka a rui kasawlah a ueng awh vaiteh, mongka lawk na thai awh torei tami pueng ni kacaipounglah a hram awh han. Khopui e rapan teh abuemlah koung a tip han. Hahoi taminaw ni kalancalah na kamyun awh han telah Joshua koe atipouh.
Sa’ad da kuka ji sun ɗauki dogon lokaci suna busa ƙaho, sai mutane gaba ɗaya su tā da murya su yi ihu da ƙarfi; katangar birnin kuwa za tă rushe, sai sojoji su haura, ko wanne yă nufi inda ya fuskanta kai tsaye.”
6 Nun e capa Joshua ni vaihmanaw a kaw teh, nangmouh ni lawkkam thingkong hah na kâkayawt awh vaiteh, BAWIPA e thingkong hmalah vaihma sari touh ni Jubili mongka sari touh e hah na sin awh han.
Yoshuwa ɗan Nun kuwa ya kira firistoci ya ce musu, “Ku ɗauki akwatin alkawari, ku sa firistoci guda bakwai su riƙe ƙahoni su kasance a gabansa.”
7 Taminaw koehoi, nangmouh ni na cei awh vaiteh, khopui hah lawngven awh. Senehmaica kapatuemnaw ni BAWIPA e thingkong hmalah cet awh telah atipouh.
Sai ya umarci jama’a ya ce, “Mu je zuwa! Ku zaga birnin, masu tsaro da makamai su shiga gaban akwatin alkawarin Ubangiji.”
8 Joshua ni taminaw koe lawk a thui hnukkhu, Jubili mongka sari touh ka sin e vaihma sari touh ni BAWIPA e hmalah mongka ueng na laihoi a cei awh. BAWIPA e lawkkam thingkong teh, ahnimae hnukkhu lah a kâbang awh.
Da Yoshuwa ya gama yin wa mutane magana, sai firistoci guda bakwai waɗanda suke riƙe da ƙahoni guda bakwai a gaban Ubangiji suka sha gaba suna busa ƙahoninsu, akwatin alkawari kuwa yana biye da su.
9 Mongka ka ueng e vaihmanaw hmalah, Senehmaica kapatuemnaw ni a cei awh teh, vaihmanaw ni mongka ueng na laihoi a cei awh navah, hnuk lae ransanaw ni thingkong hnuklah a kâbang awh.
Masu tsaro da makamai kuma suna gaban firistoci waɗanda suke busa ƙahoni, masu tsaro daga baya kuma suna bin akwatin alkawari, ana ta busa ƙahoni.
10 Joshua ni nangmouh teh, kai ni hram hanelah lawk na thui e hnin a pha hoehnahlan, na hram awh mahoeh. A pawlawk buet touh hai na tho sak awh mahoeh. Lawkkam touh hai na tho awh mahoeh. Hote a hnin a pha torei na hram awh han telah lawk na thui awh toe.
Amma Yoshuwa ya umarci mutane ya ce, “Kada ku yi kururuwar yaƙi, kada ku tā da murya, kada ku ce kome, sai ranar da na ce ku yi ihu, a sa’an nan ne sai ku yi ihu!”
11 Hottelah BAWIPA Cathut e thingkong teh khopui vai touh a lawngven awh hnukkhu hoi rim thung bout a ban awh teh, rum touh a loum sak awh.
Sai ya sa aka ɗauki akwatin alkawarin Ubangiji aka kewaye birnin da shi sau ɗaya, sa’an nan mutane suka dawo masauƙinsu suka kwana a can.
12 Amom Joshua ni a thaw teh, vaihmanaw ni BAWIPA e thingkong hah a hrawm sak.
Kashegari, Yoshuwa ya tashi da sassafe, firistoci kuma suka ɗauki akwatin alkawarin Ubangiji.
13 BAWIPA e thingkong hmalah Jubili mongka sari touh ka sin e vaihmanaw sari touh ni pou a cei awh na laihoi mongka a ueng awh. Senehmaica kapatuemnaw ni ahnimae hmalah a cei awh teh, vaihmanaw ni mongka ueng na laihoi a cei awh nah vah, hnuk lae ransanaw teh, BAWIPA e thingkong hnukkhu lah a kâbang awh.
Firistoci guda bakwai waɗanda suke riƙe da ƙahoni guda bakwai suka shiga gaba, suna takawa a gaban akwatin alkawarin Ubangiji suna kuma busa ƙahoni, masu tsaro ɗauke da makamai suna gabansu, sai masu tsaro da suke baya suna biye da akwatin alkawarin Ubangiji.
14 A pahni hnin khopui vai touh a lawngven awh hoi rim koe lah bout a ban awh. Hottelah hnin taruk thung a sak awh.
A rana ta biyu suka sāke zaga birnin sau ɗaya, suka kuma koma masauƙinsu. Haka suka yi har kwana shida.
15 Asari hnin amom khodai tahma vah, a thaw awh teh, ahmoun e patetlah vai sari totouh khopui hah a lawngven awh. Hot hnin teh vai sari touh khopui a lawngven awh.
A rana ta bakwai, suka tashi da sassafe suka zaga birnin sau bakwai yadda suka saba. A wannan rana kaɗai ne suka zaga birnin sau bakwai.
16 Apa sari hnin teh, vaihmanaw ni mongka a ueng torei teh, Joshua ni hram awh leih, BAWIPA ni khopui nangmouh koe na poe awh han toe.
A zagawa ta bakwai, da firistoci suka busa ƙahoni, sai Yoshuwa ya ba sojojin umarni ya ce, “Ku yi ihu, gama Ubangiji ya ba ku birnin!
17 Khopui hoi khopui thung kaawm e pueng abuemlah thoebo vaiteh BAWIPA koe poe han toe. Hateiteh tak kâyawt e Rahab teh maimouh ni patoun awh e patounenaw hah a hro dawkvah, ahni hoi a imthungkhu abuemlah a hringnae na hlout sak awh han.
Birnin da dukan abin da yake cikinta za a miƙa su ga Ubangiji. Rahab karuwan nan kaɗai ce, da dukan waɗanda suke tare da ita a gidanta za a bari da rai domin ta ɓoye’yan leƙen asirin ƙasa da muka aika.
18 Nangmouh ni thoebo e hnonaw hah kâhruetcuet laihoi roun awh. Hote hnonaw hah na lat awh pawiteh, nangmouh dawk hai, Isarel ransa dawk hai, thoebo e lah awm vaiteh a rucatnae na poe vaih tie lakueng hanelah ao.
Amma, ba za ku ɗauki wani abin da za a hallaka ba, idan kuka yi haka, za ku jawo masifa da hallaka a kan mutanen Isra’ila a inda kuka sauka.
19 Sui, Ngun, hoi rahum, sumpai abuemlah BAWIPA hanelah thoung sak awh nateh, BAWIPA e hnopai thung vah na hruek awh han telah a taminaw koe Joshua ni atipouh.
Dukan azurfa da zinariya, da kwanonin tagulla da na ƙarfe, keɓaɓɓu ne ga Ubangiji, dole a sa su cikin ma’ajin Ubangiji.”
20 Hot patetvanlah mongka a ueng awh teh, taminaw ni a hram awh. Mongka lawk a thai awh nah kacaipounglah a hram awh torei teh, khopui kalupnae rapan teh, koung a tip, khopui thung a kâen sin awh teh, khopui teh a la awh.
Da aka busa ƙahoni, sojoji suka yi ihu, da jin ƙarar ƙahoni, mutane suka kuma yi ihu, sai katangar ta rushe; dukan mutanen kuwa suka shiga birnin kai tsaye, suka yi nasara a kanta.
21 Khopui thung kaawm e tongpa, napui, kacue, kanaw, Tu, Maito, La kaawm e pueng tahloi hoi koung a tâtueng awh.
Suka miƙa wa Ubangiji birnin, suka hallaka kowane abu mai ran da yake cikin birnin da takobi, maza da mata, yara da tsofaffi, shanu, tumaki da jakuna.
22 Hote ram ka tuet e tami roi koe, Joshua ni nangmouh roi ni thoe na bo e patetlah kâyawt e napui im dawk cet nateh, ahni khuehoi ahni koe kaawm e abuemlah tâcawtkhai awh, atipouh.
Yoshuwa ya ce wa mutanen nan biyu waɗanda suka je leƙen asirin ƙasar, “Ku shiga gidan karuwan nan ku fitar da ita da duk waɗanda suke nata bisa ga alkawarin da kuka yi mata.”
23 Hatdawkvah, ka tuet roi e ni a kâen roi teh, Rahab hoi a manu, a napa, a thangroi naw, ahni koe kaawm e abuemlah hoi amae a hmaunawngha pueng hai a tâco sak teh, Isarelnaw e rim alawilah ao sak.
Sai samarin waɗanda suka je leƙen asirin suka shiga suka fitar da Rahab, mahaifinta da mahaifiyarta, da’yan’uwanta da duk abin da yake nata. Suka fitar da iyalinta gaba ɗaya suka sa su a wani wuri, ba a cikin masauƙin Isra’ilawa ba.
24 Khopui khuehoi khopui thung kaawm e abuemlah hmai a sawi awh. Hateiteh, Sui, Ngun, hoi rahum e hno, sumpainaw hai, BAWIPA e hno kuemnae dawk a hruek awh.
Sa’an nan suka ƙona birnin tare da dukan abin da yake ciki tatas, amma suka sa azurfa da zinariya da kayan tagulla da na ƙarfe a cikin ma’aji na haikalin Ubangiji.
25 Joshua ni tak kâyawt e Rahab hoi amae phun, Ama koe kaawm e abuemlah hring hloutnae a poe teh, ahni teh Isarel miphun dawkvah sahnin totouh ao. Bangkongtetpawiteh, Jeriko khopui ka tuet hane Joshua e patounenaw hah a hro dawk doeh.
Amma Yoshuwa ya bar Rahab karuwan nan bai kashe ta ba, ita da iyalinta da duk abin da yake nata, domin ita ta ɓoye mutanen da Yoshuwa ya aika Yeriko don su leƙo asirin ƙasar kuma ta zauna tare da Isra’ilawa har wa yau.
26 Hahoi Joshua ni apihai yah Jeriko khopui bout kangdout sak e teh, BAWIPA hmalah, thoebo e tami lah awm seh. Camin se nah adu a ung vaiteh, cahnoung se nah kho longkhanaw hah sak naseh, telah thoe a bo.
A lokacin nan Yoshuwa ya yi wannan alkawari cewa, “Ubangiji zai tsine wa mutumin da zai yi ƙoƙarin sāke gina birnin nan, Yeriko. “A bakin ran ɗan farinsa zai kafa harsashin birnin; a bakin ran ɗan autansa kuma zai sa ƙofofin birnin.”
27 Hottelah BAWIPA ni Joshua hoi rei ao teh, ahnie min teh ram pueng dawk a kamthang.
Ubangiji ya kasance tare da Yoshuwa, aka kuma san da shi a duk fāɗin ƙasar.

< Joshua 6 >