< Joshua 3 >

1 Joshua teh amom a thaw teh Isarel miphun abuemlah hoiyah Shittim khopui hoi a kampuen awh teh, Jordan tui a raka awh hoehnahlan palang teng rim a sak awh.
Kashegari Yoshuwa da dukan Isra’ilawa suka tashi daga Shittim suka nufi Urdun inda suka sauka kafin su haye.
2 Hnin thum touh a pha toteh, ransabawinaw ni ransahu onae tangkuem koe a cei awh.
Bayan kwana uku sai shugabannin suka zazzaga sansani, suna
3 Nangmae BAWIPA Cathut e lawkkam thingkong ka hrawm e vaihma bawi Levih miphunnaw ni a kâkayawt lahun e na hmu torei teh, nangmanaw ni hai hmuen na kampuen awh vaiteh, na kâbang awh han.
ba da umarni ga mutane, suna cewa, “Lokacin da kuka ga akwatin alkawari na Ubangiji Allahnku, da firistoci waɗanda su ne Lawiyawa, suna ɗauke da shi, sai ku tashi daga inda kuke, ku bi shi.
4 Thingkong hoi nangmae a rahak vah, dong thong hni touh na kâhla awh han. Na kâbang hane lamthung na panue thai awh nahane thingkong rek na hnai awh mahoeh. Hete lam teh nangmouh ni vai touh hai na cet awh hoeh rah telah tami pueng hah lawk a thui.
A ta haka za ku san inda za ku bi, gama ba ku taɓa bin hanyar ba. Sai dai ku ɗan ba da rata wajen yadi ɗari tara tsakaninku da akwatin alkawari, kada ku kusace shi.”
5 Joshua ni nangmanaw pueng namahoima kâthoung sak awh. Bangkongtetpawiteh, tangtho e hnin teh, BAWIPA Cathut ni kângairu e hnonaw nangmouh koe a sak han toe telah taminaw lawk a thui.
Yoshuwa ya ce wa mutane, “Ku tsarkake kanku, gama gobe Ubangiji zai yi abubuwan al’ajabi a cikinku.”
6 Hahoi vaihmanaw kaw nateh, nangmanaw ni lawkkam thingkong hrawm na laihoi taminaw e hmalah rakat awh leih. Joshua ni a dei e patetlah ahnimanaw teh lawkkam thingkong a kâkayawt awh teh, taminaw hmalah a cei awh.
Yoshuwa ya ce wa firistoci, “Ku ɗauki akwatin alkawari ku sha gaba.” Sai suka ɗauki akwatin alkawari suka wuce gaban sauran jama’a.
7 BAWIPA Cathut ni Joshua a kaw teh, kai ni Mosi ka okhai e patetlah nang koe ka o e hah Isarelnaw abuemlah ni a panue awh nahanelah, ahnimae hmaitung vah sahnin kai ni na kamsawng sak han.
Ubangiji kuwa ya ce wa Yoshuwa, “Yau, zan fara ɗaukaka ka a gaban Isra’ilawa duka don su sani cewa ina tare da kai kamar yadda na kasance tare da Musa.
8 Lawkkam thingkong ka hrawm e vaihma bawinaw Jordan palang teng a pha awh torei teh, Jordan tui dawk a kangdue awh han telah patuen na dei pouh awh han atipouh.
Ka ce wa firistoci waɗanda suke ɗauke da akwatin alkawari, ‘Sa’ad da kuka kai bakin Urdun, ku shiga cikin ruwan ku tsaya.’”
9 Joshua ni tho awh leih, nangmae BAWIPA Cathut e lawk teh ngâi awh hottelah Isarel miphunnaw abuemlah a kaw awh.
Yoshuwa ya ce wa Isra’ilawa, “Ku zo nan ku ji maganar Ubangiji Allahnku.
10 BAWIPA Cathut teh nangmouh koe ao, nangmae hmalah, Kanaannaw, Periznaw, Amornaw, Jebusitnaw, Hitnaw, Girgashitenaw hah a pâlei han tie hah panuek awh.
Ta haka ne za ku san cewa Allah mai rai yana tare da ku, kuma ba shakka a gabanku za ku gani zai kore Kan’aniyawa, Hittiyawa, Hiwiyawa, Ferizziyawa, Girgashiyawa, Amoriyawa da Yebusiyawa.
11 Talaivan abuemlah ka uk e BAWIPA Cathut e lawkkam thingkong teh nangmae hmalah Jordan tuipui dawk a rakakhai awh toe.
Ku duba, akwatin alkawarin Ubangiji na dukan duniya zai yi gaba cikin Urdun kafin ku.
12 Hatdawkvah Isarel miphunnaw thung hoi miphun tangkuem e tami buetbuet touh abuemlah tami hlaikahni touh rawi awh.
Yanzu sai ku zaɓi mutum goma sha biyu daga kabilan Isra’ila, ɗaya daga kowace kabila.
13 Talai van abuemlah ka uk e Bawipa Jehovah e thingkong hah ka hrawm e vaihma bawinaw ni khoksampha hoi Jordan tuipui a coungroe tahma vah atunglae tui a kâhat vaiteh, a kamuem han.
Kuma da firistoci waɗanda suke ɗauke da akwatin alkawarin Ubangiji, Ubangiji dukan duniya, sun sa ƙafa cikin ruwan kogin Urdun, ruwan da yake gudu a rafin zai tsaya cik yă taru a wuri ɗaya.”
14 Taminaw teh Jordan tuipui raka awh hanelah rimnaw dawk hoi a kampuen vaiteh, lawkkam thingkong ka hrawm e vaihma bawinaw ni taminaw e hmalah a cei awh han.
Saboda haka sa’ad da mutanen suka tashi don su ƙetare Urdun, firistocin da suke ɗauke da akwatin alkawarin suka sha gaba.
15 Jordan tuipui koe a pha awh hoi ka poum e tui hah khoksampha hoi a coungroe awh toteh, canganae a tue navah hote tuipui teh, palang rai dawk ouk a poum eiteh,
Da kaka Urdun yakan cika makil da ruwa. Duk da haka da zarar firistoci masu ɗauke da akwatin alkawari suka tsoma ƙafafunsu a gefen ruwa,
16 atunglah hoi ka lawng e tui a kâhat teh ahlanae koe e Zarethan khopui teng kaawm e Adam khopui totouh a kamuem. Arabah tuipui palang koe ka lawng e tui hai a kâhat teh, taminaw pueng ni Jeriko khopui koelah a raka awh.
sai ruwan da yake gangarowa ya tsaya, ya tattaru a wuri ɗaya ya yi tudu daga nan har zuwa wani garin da ake kira Adam kusa da Zaretan, ruwan da yake gangarowa zuwa Tekun Araba (Tekun Gishiri) kuma ya yanke gaba ɗaya. Sai mutane suka ƙetare kusa da Yeriko.
17 Tami moikapap teh Jordan namran a pha hoeh roukrak BAWIPA Cathut e lawkkam thingkong ka hrawm e vaihma bawinaw ni tuipui lungui talai dawk kacaklah a kangdue awh teh, Isarel miphunnaw abuemlah ni talai dawk a cei awh.
Firistocin kuwa da suke ɗauke da akwatin alkawarin Ubangiji suka tsaya daram a kan busasshiyar ƙasa a tsakiyar Urdun a lokacin da Isra’ilawa suka ƙetarewa, har sai da dukan mutane suka gama ƙetarewa.

< Joshua 3 >