< Joshua 20 >

1 Hahoi BAWIPA Cathut ni Joshua hah a kaw teh,
Sai Ubangiji ya ce wa Yoshuwa,
2 nang ni Isarel miphunnaw,
“Ka gaya wa Isra’ilawa su keɓe waɗansu birane su zama biranen mafaka kamar yadda na umarce ku ta wurin Musa,
3 tami thei hanelah pouknae awm laipalah, ka tet payon e tami ni, a yawng nahane khonaw hah kârawi awh. Kut pathungnae koehoi hlout nahane kho lah ao han.
domin idan wani ya kashe wani bisa kuskure ba da niyyar yin kisankai ba, mutumin zai iya gudu zuwa can yă fake don kada a kashe shi.
4 Hote kho buetbuet touh dawk ka yawng e tami teh, kho e longkha koe kangdue vaiteh, hote kho dawk kacuenaw koe amae kong hah a thaisak vaiteh, ahnimouh ni kho thung a kaw vaiteh, amamouh koe hmuen a poe han.
Lokacin da ya gudu zuwa ɗaya daga cikin biranen nan, sai yă tsaya a ƙofar birnin yă gaya wa dattawan wannan birni damuwarsa. Sa’an nan su karɓe shi su ba shi wurin zama a cikin birninsu.
5 Kut ka pathung hane tami ni pâlei pawiteh, ahnie kut dawk poe mahoeh. Bangkongtetpawiteh, ahni ni amae a hui hah kâtarannae awm laipalah a thei payon toe.
In mai neman yă kashe shi don ramako ya bi shi zuwa can, ba za su miƙa shi ba domin ba da niyya ya kashe wani ba, kuma ba fushi ne ya sa ya yi kisan ba.
6 Ahni teh tamimaya hmalah a kangdue teh, lawkcengnae a khang hoehnahlan, hatnae tueng nah vaihma kacue a due hoehnahlan, hote kho dawk ao han. Hathnukkhu hoi a yawng takhai e kho, ama a onae im koe bout ban vaiteh o thainae kâ ao han.
Zai zauna a wannan birni har sai taron jama’a sun yi masa shari’a, kuma har sai lokacin da babban firist wanda yake aiki a lokacin ya mutu, sa’an nan zai iya koma garinsa na dā.”
7 Ahnimouh ni Galilee ram, Naphtali mon dawk Kedesh vah, Ephraim mon dawk Shekhem kho, Judah mon dawk Hebron kho tie Kiriath-Arba khonaw hai thoseh,
Saboda haka suka keɓe Kedesh a Galili a ƙasar kan tudu ta Naftali, Shekem a ƙasar kan tudu ta Efraim, da Kiriyat Arba (wato, Hebron) a ƙasar kan tudu ta Yahuda.
8 Jordan palang namran, Jeriko kho, Kanîtholah Reuben ram, Kahrawngum dawk e Bezer kho, Gad ram, Gilead ram dawk Ramoth kho, Manasseh ram, Bashan ram dawk Golan khonaw hah a rawi awh.
A hayin Urdun, gabas da Yeriko, suka keɓe Bezer ta jeji a kan tudu a cikin yankin kabilar Ruben, Ramot cikin Gileyad a kabilar Gad, da Golan cikin Bashan a kabilar Manasse.
9 Hete khonaw teh, Isarel miphun dawk hai thoseh, ahnimouh koe kaawm e Jentelnaw hai thoseh, pouk laipalah tami thet payon pawiteh, ka thet e tami ni kut pathungnae dawk hoi a hlout vaiteh, tamimaya hmalah a pha hoehnahlan a yawng vaiteh, ao thai nahanelah rawi e khonaw lah ao.
In wani mutumin Isra’ila ko kuma wani baƙon da yake zama a cikinsu, ya yi kisankai cikin kuskure, zai iya gudu zuwa biranen da aka keɓe, ba za a bari mai neman ramako yă kashe shi kafin jama’a su yi masa shari’a ba.

< Joshua 20 >