< Joshua 13 >

1 Joshua teh a matawng a kumcue toung dawkvah, BAWIPA Cathut ni, nang teh na matawng toe. Na la hane talai hai moi ao rah.
Sa’ad da Yoshuwa ya tsufa, Ubangiji ya ce masa, “Ka tsufa ƙwarai, ga shi kuma akwai sauran ƙasa mai fāɗi da ba ku riga kun mallaka ba.
2 Kaawm rae talainaw teh, Filistin ram hoi kamtawng teh, Geshurit ram pueng,
“Ga ƙasar da ta rage, “dukan yankunan Filistiyawa da na Geshurawa.
3 Izip ram kanîtholah Shihor palang hoi kamtawng teh, atunglah Ekron khori totouh, Kanaannaw a onae ram, Filistin siangpahrang panga touh, Gazanaw Asdodnaw, Askelonnaw, Gitnaw, Ekronnaw, Avvimnaw onae ram,
Daga Kogin Shihor a gabashin Masar zuwa sashen Ekron a arewa, dukan wannan ƙasa ana lissafta ta a cikin ƙasar Kan’aniyawa, ko da yake tana a sashen da sarakuna biyar na Filistiyawa na Gaza, Ashdod, Ashkeloniyawa, Gat da Ekron; na Awwiyawa.
4 aka lahoi kamtawng teh, Amor ram, Aphek kho totouh, Kanaan ram pueng hoi Sidon ram a tengpam kaawm e Mearah ram,
Daga wajen kudu kuma, dukan ƙasar Kan’aniyawa ce. Iyakarta a arewa ta fara daga Ara ta Sidoniyawa har zuwa Afek, ta zarce har zuwa iyakar Amoriyawa;
5 Kanîtholah Hermon mon rahim kaawm e Baalgad kho hoi kamtawng teh, Hamath kho kâennae totouh, Gebal ram, Lebanon ram totouh ao rah.
da ƙasar Gebaliyawa; da dukan Lebanon wajen gabas daga Ba’al-Gad a gindin Dutsen Hermon zuwa Lebo Hamat.
6 Lebanon mon hoi kamtawng teh, Misrephothmaim kho totouh, mon dawk kaawm e naw hoi Sidonnaw abuemlah, Isarelnaw e a hmalah kai ni ka pâlei han. Hatdawkvah, kai ni kâ na poe e patetlah cungpam khoe sak nateh, hote talai hah Isarelnaw ram lah kârei sak.
“Dukan mazauna kan yankunan tuddai daga Lebanon zuwa Misrefot Mayim, wato, dukan Sidoniyawa, ni da kaina zan kore su a gaban Isra’ilawa. Ka tabbata ka raba wa Isra’ilawa ƙasar ta zama gādonsu kamar yadda na umarce ka,
7 Atuteh hete ram hah Isarel miphun tako touh hoi Manasseh miphun tangawn hah râw lah kârei sak.
ka raba ta tă zama gādo wa kabilu tara da kuma rabin kabilar Manasse.”
8 Reuben miphun, Gad miphun, Manasseh miphun tangawn hah, Jordan palang kanîtholah Mosi ni raphoe awh e patetlah, namamae râw talai hah na dâw awh toe atipouh.
Rabin kabilar Manasse, mutanen Ruben da mutanen Gad suka karɓi rabonsu na gādo wanda Musa ya ba su a gabashin Urdun. Abin da Musa bawan Ubangiji ya ba su ke nan.
9 BAWIPA Cathut e san Mosi a poe e talai teh, Arnon palang teng kaawm e Aroer kho palang teng kaawm e abuemlah, khonaw hoi Dibon kho totouh, Medeba tanghling dawk kaawm e pueng,
Wannan ya tashi daga Arower a gefen kwarin Arnon, da kuma daga garin da yake tsakiyar kwarin, ya kuma haɗa da ƙasar da take tudun Medeba har zuwa Dibon,
10 Amor ram a pout totouh, Heshbon kho siangpahrang ka tawk e Ammon siangpahrang, Sihon ni a uk e khonaw pueng,
da dukan garuruwan Sihon sarkin Amoriyawa, wanda ya yi mulkin Heshbon, har zuwa iyakar Ammonawa.
11 Gilead ram Geshurnaw, Maakathnaw onae ram, Hermon mon kaawm e pueng, Salkah ram totouh, Bashan ram pueng,
Haɗe da Gileyad, inda mutanen Geshur da Ma’aka suke. Dukan Dutsen Hermon, da dukan Bashan har zuwa Saleka,
12 kalenpounge miphunnaw thung hoi kaawm rae naw, Ashtaroth kho, Edrei kho, siangpahrang ka tawk e Bashan siangpahrang, Og e uknaeram abuemlah ao awh. Hote siangpahrangnaw hah Mosi ni koung a thei teh koung a raphoe.
wato, dukan masarautar Og a Bashan, wanda ya yi mulkin Ashtarot da Edireyi, yana cikin waɗanda suke na ƙarshe da ba a kashe ba a cikin Refahiyawa. Musa ya ci su da yaƙi, ya ƙwace ƙasarsu.
13 Hatei Isarelnaw ni Geshurnaw, Maakathnaw hah, pâlei awh hoeh. Hote miphunnaw teh, sahnin totouh Isarelnaw hoi rei ao awh.
Amma Isra’ilawa ba su kori mutanen Geshur da Ma’aka ba, saboda haka suka ci gaba da zama cikin Isra’ilawa har wa yau.
14 Levih miphunnaw teh, râw poe awh hoeh. Isarelnaw e BAWIPA Cathut ni hmai hoi thuengnae naw hah, a dei pouh e patetlah ahnimae râw lah ao.
Kabilar Lawiyawa ne kaɗai Musa bai ba ta gādo ba, gama hadayun ƙonawa da ake miƙa wa Ubangiji, Allah na Isra’ila ne gādonsu, kamar yadda ya yi musu alkawari.
15 Mosi ni Reuben miphun râw a poe e ramnaw teh,
Ga abin da Musa ya ba kabilar Ruben bisa ga iyalansu.
16 Arnon palang teng kaawm e, Aroer kho palang teng kaawm e khonaw hoi Medaba tanghling pueng
Abin da ya kama daga Arower a gefen kwarin Arnon, da kuma daga garin da yake tsakiyar kwarin, da dukan ƙasar tudu kusa da Medeba
17 Heshbon kho hoi tanghling dawk kaawm e kho pueng, Dibon kho, Barmoth kho, Bethbaal kho,
zuwa Heshbon, da dukan garuruwan kan tudu, haɗe da Dibon, Bamot Ba’al, Bet-Ba’al-Meyon,
18 Jahaz kho, Kedemoth kho, Mephaath kho,
Yahza, Kedemot, Mefa’at,
19 Kiriathiam kho, Sibmah kho, tanghling mon dawk kaawm e Zerethsahar kho,
Kiriyatayim, Sibma, Zeret Shahar kan tudu cikin kwari,
20 Bethpeor kho, Pisgah kho, Bethjeshimoth kho,
Bet-Feyor, gangaren Fisga da Bet-Yeshimot,
21 tanghling dawk kaawmnaw pueng, Heshbon kho siangpahrang katawknaw, Amor siangpahrang katawknaw, Amor siangpahrang Sihon ni uknaeram abuemlah, hote siangpahrang teh a oup awh. Ahnie ram dawk kaawm e, Midian siangpahrang panga touh, Evi, Rekem, Zur, Hur, Reba hah Mosi ni a thei.
dukan garuruwan da suke kan tudu da dukan masarautar Sihon sarkin Amoriyawa, wanda ya yi mulki a Heshbon. Musa ya yi nasara da shi, da shugabannin Midiyawa, wato, Ewi, Rekem, Zur, Hur, da Reba, sarakunan Sihon, waɗanda suka zauna a ƙasar.
22 Profet ka tawk e Beor e capa Balaam hai a thei awh e naw hoi rei ao dawkvah, Isarelnaw ni tahloi hoi a thei awh.
Ƙari a kan waɗanda aka kashe a yaƙi, Isra’ilawa suka kashe Bala’am ɗan Beyor da takobi don yana duba.
23 Reuben miphun a onae hmuen a kapek awh teh, Jordan palang hoi a tengpam e pueng, Hetnaw hah Reubennaw ni a pang e khoramnaw lah ao.
Gefen Urdun shi ne iyakar mutanen Ruben. Waɗannan garuruwa da ƙauyukansu su ne gādon mutanen Ruben, bisa ga iyalansu.
24 Mosi ni Gad miphunnaw ama lengkaleng, râw lah a poe e ramnaw teh,
Ga abin da Musa ya ba kabilar Gad, bisa ga iyalansu.
25 Jazer kho hoi kamtawng teh, Gilead kho kaawm e pueng hoi Rabbah kho e a hmalah kaawm e Roer kho totouh Ammon ram tangawn,
Yankin ƙasarsu ya ƙunshi Yazer, da dukan garuruwan Gileyad, da rabin ƙasar Ammonawa har zuwa Arower kusa da Rabba,
26 Heshbon kho hoi kamtawng teh, Ramoth Mizpeh kho, Betonim kho totouh, Mahanaim kho hoi kamtawng teh, Debir kho totouh kaawm e ram,
da kuma daga Heshbon zuwa Ramat Mizfa da Betonim, da kuma daga Mahanayim zuwa sashen Debir,
27 Tanghling dawkvah, Bethharam kho, Bethnimrah kho, Sukkoth kho, Zaphon kho a kamtawng koehoi Jordan palang kanîtholah, Jordan palang kâkapeknae, Khinneroth, tuipui totouh, Heshbon siangpahrang, Sihon ni a uknaeram kaawm e hah pueng a poe.
kuma a cikin kwari, Bet-Haram, Bet-Nimra, Sukkot da Zafon da kuma sauran masarautar Sihon sarkin Heshbon (gabashin Urdun, abin da ya kama har zuwa ƙarshen Tekun Kinneret).
28 Hetnaw heh Gad miphun lahoi râw lah a coe e khonaw lah ao.
Waɗannan garuruwan da ƙauyukansu duka, gādon mutanen Gad ne, bisa ga iyalansu.
29 Mosi ni Manasseh miphun tangawn râw a poe teh, Manasseh miphun tangawn ni a miphun lahoi râw lah a hmu e ramnaw teh,
Ga abin da Musa ya ba rabin kabilar Manasse, wato, wa rabin zuriyar Manasse, bisa ga iyalansu.
30 Mahanaim kho hoi kamtawng teh, Bashan ram pueng, Bashan siangpahrang Og ni a uknaeram pueng, Bashan ram dawk kaawmnaw, Jair kho, 60 touh hah râw lah a hmu awh.
Abin da ya miƙe daga Mahanayim haɗe da dukan Bashan, da gefen masarautar Og sarkin Bashan, da dukan garuruwan Yayir guda sittin da suke a Bashan,
31 Gilead ram tangawn, Bashan uknaeram Og ni a uk e kho hoi, Ashtaroth kho hoi Edrei khonaw hah Manasseh e capa Makhir e catounnaw tangawn ni a miphun lahoi a tawn awh.
da rabin Gileyad, da Ashtarot, Edireyi (biranen sarki Og a Bashan). Wannan shi ne rabon da zuriyar Makir ɗan Manasse suka samu, domin rabin’ya’yan Makir maza, bisa ga iyalansu.
32 Hetnaw hah Mosi ni Jordan palang kanîtholah Jeriko kho Moab tanghling dawk râw lah a rei e ramnaw lah ao.
Waɗannan su ne rabon gādon da Musa ya yi lokacin da suke cikin filayen Mowab a hayin gabashin Urdun kusa da Yeriko.
33 Levih miphunnaw teh, râw poe hoe. Bangkongtetpawiteh, BAWIPA Cathut ni kâ a poe e patetlah Isarel miphunnaw e BAWIPA Cathut teh, ahnimae râw lah ao.
Amma Musa bai ba kabilar Lawiyawa gādo ba; Ubangiji, Allah na Isra’ila, shi ne gādonsu kamar yadda ya yi musu alkawari.

< Joshua 13 >