< Joel 2 >
1 Zion mon dawk mongka ueng awh haw. Kaie mon kathoung dawkvah kâhruetcuetnae lawk dei pouh haw lah, Khocanaw pueng tâlueng awh naseh, Bangkongtetpawiteh, BAWIPA e hnin teh tho han a hnai toe.
Ku busa ƙaho a cikin Sihiyona; ku yi karar amo a tsaunina mai tsarki. Bari dukan mazaunan ƙasar su yi rawan jiki, gama ranar Ubangiji tana zuwa. Tana gab da faruwa
2 Khohmonae hnin, khokingpâuinae hnin lah ao. Kanî raeng ni monnaw dawk pheng a tue e patetlah miphun kalen naw hoi a tha kaawm naw a tho awh han. Ayan e tueng dawk hottelah awm boihoeh, hma lae tueng dawk hai bout awm mahoeh toe.
rana ce ta baƙin duhu ƙirin, ranar gizagizai ce baƙi ƙirin. Babbar rundunar mayaƙa mai ƙarfi tana zuwa kamar ketowar alfijir a kan duwatsu yadda ba a taɓa ganin irinta ba, ba kuwa za a ƙara ganin irinta ba har tsararraki masu zuwa.
3 Ahnimae hmalah hmai a kak teh a hnuklah hmai a to. Hmalah kaawm e ram teh Eden takha patetlah ao. Ahnimae a hnuk lah, ka nga e thingyei patetlah ao. Atangcalah ahnimae kut dawk hoi bangcahai hlout mahoeh.
A gabansu wuta tana ci, a bayansu ga harshen wuta yana ci, A gabansu ƙasa ta yi kamar gonar Eden, a bayansu kuma jeji ne wofi, babu abin da ya kuɓuce musu.
4 Ahnimae meilam teh marang hoi a kâvan. Marang ransa patetlah a yawng awh han.
Suna da kamannin dawakai; suna gudu kamar dokin yaƙi.
5 Rangleng kacai e pawlawk patetlah hai thoseh, songnawng ka kang e pawlawk patetlah hai thoseh, a cai vaiteh, monsomnaw dawk a doukcouk awh han. Tarantuk hanlah, ka kamkhueng e a thakaawmpounge patetlah ao awh han.
Da motsi kamar na kekunan yaƙi sun tsallake ƙwanƙolin duwatsu, kamar ƙarar harshen wuta mai cin tattaka, kamar runduna mai ƙarfi wadda ta ja dāgār yaƙi.
6 Ahnimae hmalah, miphunnaw teh puenghoi a tawn awh vaiteh, minhmai duk a tamang awh han.
Da ganinsu, al’ummai sun kamu da azaba; kowace fuska ta yanƙwane.
7 Ahnimouh teh, khopui e rapan dawk a luen awh han. Lamthung phen awh laipalah, mamae lamthung dawk athakaawme taminaw patetlah lengkaleng a yawng awh han.
Sukan auka kamar jarumawa; sukan hau katanga kamar sojoji. Kowa yana takawa bisa ga tsari, ba mai kaucewa.
8 Buet touh hoi buet touh kâhmang laipalah, mamae lamthung a dawn awh han. Tahloi e hâ ni na a ei nakunghai hmâ na cat mahoeh.
Ba sa turin juna, kowane yakan miƙe gaba. Sukan kutsa cikin abokan gāba ba mai tsai da su.
9 Kho thung avoivanglah yawng awh vaiteh kho rapannaw tapuet awh vaiteh, lemphu luen awh vaiteh tamru patetlah hlalangaw dawk hoi a kâen awh han.
Sukan ruga cikin birni, suna gudu a kan katanga. Sukan hau gidaje, sukan shiga ta tagogi kamar ɓarayi.
10 Ahnimae hmalah Tâlî a no vaiteh kalvan a kâhuet han. Kanî hoi thapa a hmo vaiteh âsinaw hai ang mahoeh.
A gabansu duniya takan girgiza, sararin sama kuma yakan jijjigu, rana da wata su yi duhu, taurari kuma ba sa ba da haske.
11 BAWIPA teh a ransanaw hmalah lawk a pathang. A ransanaw teh moiapap. A lawk patetlah lawk ka ceng e teh a bahu a len toungloung. BAWIPA e hnin teh a lenpoung teh takikathopounge hnin lah ao. Apinimouh a khang thai han.
Ubangiji ya yi tsawa wa shugaban mayaƙansa; sojojinsa sun fi a ƙirge masu ƙarfi ne kuma su waɗanda suke biyayya da umarninsa. Ranar Ubangiji da girma take; mai banrazana. Wa zai iya jure mata?
12 Hatdawkvah BAWIPA ni a dei e teh, atuvah rawcahainae, khuikanae hoi lungthin abuemlahoi kai koe bout ban awh.
“Ko yanzu”, in ji Ubangiji, “Ku juyo gare ni da dukan zuciyarku, da azumi da kuka da makoki.”
13 Na khohna e phi laipalah na lungthin hah phi awh nateh, BAWIPA koelah bout ban awh. Lungkâpatawnae hoi kawi nateh lungsawnae hnokahawi saknae, rek han tangcoung e bout pahrennae lungthin a tawn.
Ku kyakkece zuciyarku ba rigunanku ba. Ku juyo ga Ubangiji Allahnku, gama shi mai alheri ne mai tausayi kuma mai jinkirin fushi da yawan ƙauna, yakan kuma janye daga aika da bala’i.
14 Nangmouh teh namamae Cathut BAWIPA koe canei kawi pasoumhno hah na poe awh navah, a kamlang teh yawhawinae a ceitakhai hoi a ceitakhai hoeh hane apinimaw a panue.
Wa ya sani? Ko zai juya yă kuma ji tausayi yă sa mana albarka ta wurin hadaya ta gari da hadaya ta sha wa Ubangiji Allahnku.
15 Zion mon dawkvah mongka ueng awh. Rawcahainae atueng khoe awh nateh, pathang awh.
A busa ƙaho a Sihiyona, a yi shelar azumi mai tsarki, a kira tsarkakan taro.
16 Taminaw pueng kaw awh nateh kamkhuengnaw thoungsak awh. A kum kacuenaw thoseh, a kum kanaw naw hoi sanukanetnaw hai thoseh kamkhueng sak awh. Yu kalatkung thoundoun ni amae irakhan dawk hoi thoseh, vâ ka sak e napui ni amae rakhan dawk hoi thoseh tâcawt naseh.
A tattara mutane; ku tsarkake taron; ku kawo dattawa wuri ɗaya; ku kuma tara yara, da waɗanda suke shan mama. Bari ango yă bar ɗakinsa amarya kuma lolokinta.
17 BAWIPA e thaw ka tawk e vaihma teh im takhang hoi thuengnae rahak vah a ka teh, Oe! na taminaw hah lungma haw. Alouke miphunnaw ni a uk teh a pacekpahlek awh. Nâmaw nangmae BAWIPA teh ao telah alouke miphunnaw ni bangkongmaw a dei awh vaw telah a ti.
Bari firistocin da suke yin hidima a gaban Ubangiji, su yi kuka tsakanin filin haikali da bagade. Bari su ce, “Ka cece mutanenka, ya Ubangiji. Kada ka bar gādonka yă zama abin dariya, da abin ba’a a cikin al’ummai. Me zai sa a ce a cikin mutane, ‘Ina Allahnsu yake?’”
18 Hottelah sak pawiteh, BAWIPA ni a ram hah a kabawp vaiteh a taminaw a rungngang han.
Ta haka Ubangiji zai yi kishin ƙasarsa yă kuma ji tausayin mutanensa.
19 Atangcalah BAWIPA ni na pato teh kai ni cakang, misur tui, satui na poe awh vaiteh nangmouh teh na von a paha han. Alouke miphunnaw ni dudam kawi lah kai ni bout na tat mahoeh toe.
Ubangiji zai amsa musu ya ce, “Ina aika da hatsi, sabon ruwan inabi, da mai, isashe da zai ƙosar da ku sosai; ba kuma zan ƙara maishe ku abin dariya ga al’ummai ba.
20 Atunglae ransanaw hah nangmouh koehoi kai ni ka takhoe han. Kingdinae ram koelah ka pâlei han. Kanîtholah e tuipui koelah ka kangvawi vaiteh kanîloumlae tuipui teh ka hnamthun takhai han. Ka pawk hmui a tho han. Cathut ni kalenpounge hno ka sak han telah ati han.
“Zan kori sojojin arewa nesa da ku, in tura su cikin busasshiyar ƙasa marar amfani kuma, kuma da sawunsu na gaba zan tura su zuwa gabashin teku da kuma sawunsu na baya tura su zuwa yammanci a Bahar Rum. Warinsu kuma zai bazu; ɗoyinsu zai tashi.” Tabbatacce ya yi al’amura masu girma.
21 Oe, Judah ram na lungpuen hanh. Na konawm awh nateh na lunghawi awh, BAWIPA ni hno kalen a sak han.
Kada ki ji tsoro, ya ƙasa; ki yi murna ki kuma yi farin ciki. Tabbatacce Ubangiji ya yi abubuwa masu girma.
22 Oe kahrawng e sarangnaw, puen awh hanh. Pho a paw vaiteh thingkungnaw ni a paw paw vaiteh, thaibunglung hoi misurkungnaw ni hai tha a patho awh han.
Kada ku ji tsoro, ya ku namun jeji, gama wuraren kiwo sun yi kore shar. Itatuwa suna ba da’ya’yansu; itacen ɓaure da na inabi suna ba da amfaninsu.
23 Oe Zion canaw na lunghawi awh nateh namamae BAWIPA kâuep laihoi na lungnawm awh. Bangkongtetpawiteh, phung kadeikung na patoun pouh vaiteh apasuek e ratui hoi a hnukteng e ratui, nangmouh koe ka rak sak han.
Ku yi murna, ya ku mutanen Sihiyona, ku yi farin ciki cikin Ubangiji Allahnku, gama ya ba ku ruwan bazara cikin adalci. Yakan aika muku yayyafi a yalwace, na bazara da na kaka, kamar dā.
24 Cangkatinnae hah cakang hoi akawi vaiteh, misur katinnae tangkom hai misur hoi satui akawi vaiteh, a poum han.
Masussukai za su cika da hatsi; randuna za su cika da sabon ruwan inabi da mai suna zuba.
25 A kum moi kasawlah kai ni ka patoun e ransahu awsinaw ni a ca e bout na patho han.
“Zan mayar muku da abin da fāra suka ci a waɗannan shekaru waɗanda ɗango da fāra masu gaigayewa, da kuma sauran fāra da tarin fāra babban mayaƙan da na aika don su fāɗa muku.
26 Nangmouh teh ka boum lah na ca awh han. Nangmouh hanelah kângairu hno ka sak e na Cathut BAWIPA e a min hateh na pholen awh han. Ka taminaw teh yeirai bout po mahoeh toe.
Za ku sami a wadace ku ci, har sai kun ƙoshi, za ku kuma yabi sunan Ubangiji Allahnku, wanda ya yi muku ayyukan banmamaki; mutanena ba za su ƙara shan kunya ba.
27 Kai teh Isarel miphunnaw koe kaawm e, nangmae Cathut BAWIPA lah ka o teh alouk awm hoeh tie hah na panue awh han. Taminaw teh yeirai bout po awh mahoeh toe.
Sa’an nan za ku sani ina cikin Isra’ila, cewa ni ne Ubangiji Allahnku, babu wani kuma; mutanena ba za su ƙara shan kunya ba.
28 Hathnukkhu vah Ka miphun pueng koe ka muitha ka awi han. Na canaw ni profet lawk a dei awh han. Matawng kacuenaw ni mang a mang awh han. Camonaw ni hai visionnaw a hmu awh han.
“Daga baya kuma, zan zuba Ruhuna a bisan dukan mutane.’Ya’yanku maza da mata za su yi annabci, tsofaffinku za su yi mafarkai, matasanku za su ga wahayoyi.
29 Kaie thaw ka tawk e tongpa napuinaw lathueng ka Muitha ka awi vaiteh ahnimouh ni profet lawk lahoi a pâpho awh han.
Har ma a bisan bayina, maza da mata, zan zuba Ruhuna a kwanakin nan.
30 Kalvan thoseh, talai van thoseh, kângairu kawi thi, hmaito, hmaikhu khomnaw hah ka kamnue sak han.
Zan nuna abubuwan banmamaki a cikin sammai da kuma a kan duniya, za a ga jini da wuta da murtukewar hayaƙi.
31 Taki ka tho e BAWIPA e a hnin a pha hoehnahlan, kanî teh a hmo han, thapa hai thi lah ao han.
Rana za tă duhunta wata kuma yă zama jini kafin isowar babbar ranan nan mai banrazana ta Ubangiji.
32 Hatnavah BAWIPA e min ka kaw e pueng teh a hlout awh han. Bangkongtetpawiteh, Zion mon, Jerusalem kho dawk kacawinaw teh rungngang lah ao awh han.
Amma dukan waɗanda suka nemi Ubangiji za su tsira. Kamar yadda Ubangiji ya ce, gama a Dutsen Sihiyona da Urushalima akwai ceto, a cikin waɗannan da Ubangiji ya kira.