< Job 36 >
1 Elihu ni hettelah bout a dei,
Elihu ya ci gaba,
2 Na ngaithoum awh ei, na hmusak awh han rah. Cathut yueng lah lawk dei hane ka tawn rah.
“Ka ɗan ƙara haƙuri da ni kaɗan, zan kuma nuna maka cewa akwai sauran abubuwan da zan faɗa a madadin Allah.
3 Ka panuenae hah ahlanae koe e ka la han rah, lannae hah kasakkung koe kamnue sak han.
Daga nesa na sami sanina; zan nuna cewa Mahaliccina shi mai gaskiya ne.
4 Bangkongtetpawiteh, ka lawknaw heh ayawmyin lah khoeroe ao hoeh dawkvah, panuenae kuep katawnkung teh nang koe ao.
Abin da zan gaya maka ba ƙarya ba ne; mai cikakken sani yana tare da kai.
5 Khenhaw! Cathut teh a thasai eiteh, apihai dudam hoeh. Ama teh athao teh thonae thaipanueknae hoi a kawi
“Allah mai iko ne, amma ba ya rena mutane; shi mai girma ne cikin manufarsa.
6 Tamikathoutnaw hah pâhlung hoeh. Hateiteh, hnephnap e naw hah lannae a poe.
Ba ya barin mugaye da rai sai dai yana ba waɗanda ake tsanantawa hakkinsu.
7 Tamikalan teh khen laipalah awm hoeh, hateiteh, siangpahrang hah bawitungkhung dawk yungyoe hanelah a tahung sak teh, ahnimouh teh tawmrasang e lah ao awh.
Ba ya fasa duban masu adalci; yana sa su tare da sarakuna yana ɗaukaka su har abada.
8 Puenghoi kacaklah katek e lah o awh teh, rucat khangnae rui hoi katek e lah awm boipawiteh,
Amma in mutane suna daure da sarƙoƙi, ƙunci kuma ya daure su,
9 Kâtapoenae hoi a sak e hah lungpata lahoi sakyoenae hoi a kamnue sak.
yana gaya musu abin da suka yi, cewa sun yi zunubi da girman kai.
10 Cangkhainae koelah hna a ang sak teh, yonnae dawk hoi bout a ban nahane kâ a poe.
Yana sa su saurari gyara yă kuma umarce su su tuba daga muguntarsu.
11 Lawkngai laihoi amae thaw tawk awh pawiteh, hnopai tawnta e dawk nawm awh vaiteh, hnin, thapa, kum naw hah lunghawinae hoi a loum sak han.
In sun yi biyayya suka bauta masa, za su yi rayuwa dukan kwanakinsu cikin wadata shekarunsu kuma cikin kwanciyar zuciya.
12 Hateiteh, lawkngai awh hoeh pawiteh, tahloi hoi kahmat ka ta awh vaiteh, panuenae tawn laipalah due awh han.
Amma in ba su saurara ba, za su hallaka da takobi kuma za su mutu ba ilimi.
13 Hateiteh, tamikathout e lungthin ni lungkhueknae a pâtung teh, ama ni a katek torei teh, kabawpnae hei hanelah hram awh hoeh.
“Waɗanda ba su da Allah a zuciyarsu su ne suke riƙe fushi; ko sa’ad da ya ba su horo, ba su neman taimakonsa.
14 A nawca nah a due awh teh, a hringnae hah tami kahawihoehnaw hoi rei a pout.
Suna mutuwa tun suna matasa, cikin ƙazamar rayuwar karuwanci.
15 Ama ni tami ka roedeng hah reithainae thung hoi a hlout sak. Hnephnapnaw hno lahoi a hnâ a ang sak.
Amma yana kuɓutar da masu wahala; yana magana da su cikin wahalarsu.
16 Takithopoung e kângairunae thung hoi ama ni a hlout sak han. Khori kaawm hoeh e, hmuen kakawpoung koe, tawntanae dawk a kâenkhai han, na caboi teh tawntanae hoi kawi vaiteh a poum sak han.
“Yana so yă rinjaye ka daga haƙoran ƙunci, zuwa wuri mai sauƙi inda ba matsi zuwa teburinka cike da abincin da kake so.
17 Hateiteh, tamikathoutnaw ni hmu han kamcu e lawkcengnae hoi, na kâvan teh, lawkcengnae hoi lannae ni na kuet.
Amma yanzu an cika ka da hukuncin da ya kamata a yi wa mugaye; shari’a da kuma gaskiya sun kama ka.
18 Lungkhueknae ao dawkvah, kâhruetcuet. Nahoeh pawiteh, vai touh hemnae dawk ama ni na cetkhai payon vaih. Bangkongtetpawiteh, ratangnae kalen poung ni na hlout nahane na kabawm mahoeh.
Ka yi hankali kada wani yă ruɗe ka da arziki; kada ka bar toshiya ta sa ka juya.
19 Na tawntanae hoi na thaonae, na bahu onae pueng ni, na kângairunae dawk hoi na hlout sak han na maw.
Dukiyarka ko dukan yawan ƙoƙarinka sun isa su riƙe ka su hana ka shan ƙunci?
20 Karum hah kâuepkhai hanh. Taminaw karum dawk kahmanae tueng lah ao.
Kada ka yi marmari dare yă yi, don a fitar da mutane daga gidajensu.
21 Yonnae dawkvah kamlang hoeh nahanlah kâhruetcuet, bangkongtetpawiteh, reithai khangnae hlak hai na kârawi e lah ao.
Ka kula kada ka juya ga mugunta, abin da ka fi so fiye da wahala.
22 Khenhaw! Cathut teh hnotithainae dawk hoi tawmrasang e lah ao. Apinimaw ama patetlah a cangkhai boi.
“An ɗaukaka Allah cikin ikonsa. Wane ne malami kamar sa?
23 Apinimaw a lamthung hah a poukkhai boi. Apinimaw na sak e hah na payon telah atipouh boi.
Wane ne ya nuna masa hanyar da zai bi, ko kuma wane ne ya ce masa, ‘Ba ka yi daidai ba?’
24 A tawk e thaw hah len sak hanelah pahnim hanh, tami ni la lah a sak awh e hah.
Ka tuna ka ɗaukaka aikinsa, waɗanda mutane suka yaba a cikin waƙa.
25 Tami pueng ni a hmu awh teh, tami ni ahlanae koehoi a radoung awh.
Dukan’yan adam sun gani; mutane sun hanga daga nesa.
26 Khenhaw! Cathut teh a lentoe poung, maimouh ni panuek thai awh hoeh. Kumnaw hai panue thai lah awm hoeh.
Allah mai girma ne, ya wuce ganewarmu! Yawan shekarunsa ba su bincikuwa.
27 Bangkongtetpawiteh, tui ka ca e naw hah, a lathueng lah a sawn teh, tuikahu kaawm e patetlah kho a rak sak.
“Yana sa ruwa yă zama tururi yă zubo daga sama.
28 Hote tâmai dawk hoi a rak sak teh, tami e lathueng vah, kho a nan sak.
Gizagizai suna zubo da raɓarsu kuma ruwan sama yana zubowa’yan adam a wadace.
29 Tâmai ka tabawk e hoi ama ni a lathueng vah a ramuk e khoparitnaw hah, apinimaw a panue thai han.
Wane ne zai iya gane yadda ya shimfiɗa gizagizai yadda yake tsawa daga wurin zamansa?
30 Khenhaw! a lathueng vah a angnae pheng a tue sak teh, kadung poung e tuipuinaw hah pheng a ramuk.
Dubi yadda ya baza walƙiyarsa kewaye da shi, tana haskaka zurfin teku.
31 Bangkongtetpawiteh, hete hnonaw lahoi, tami hah lawk a ceng teh, rawca koung kakhoutlah a poe.
Haka yake mulkin al’ummai yana kuma tanada abinci a wadace.
32 Na kut hah sumpapalik hoi a ramuk teh, ka hanelah kâ a poe.
Yana cika hannuwansa da walƙiya kuma yana ba ta umarni tă fāɗi a inda ya yi nufi.
33 Khoparit e ni a kamnue sak teh, saringnaw ni hai tûilî a thonae hah a kamnue sak.
Tsawarsa tana nuna cewa babbar iska da ruwa suna zuwa; ko shanu sun san da zuwansa.