< Job 31 >
1 Ka mit ni lawkkamnae a sak, Bang kecu dawk maw tangla hah ka mit ni a khet han.
“Na yi alkawari da idanuna kada su dubi budurwa da muguwar sha’awa.
2 Hatdawkvah, lathueng lae Cathut koehoi ka coe hane hoi, Athakasaipounge koehoi a parâw e teh bangmaw.
Gama mene ne rabon mutum daga Allah a sama, gādonsa daga Maɗaukaki a sama?
3 Tamikathoutnaw raphoe teh, payonpakainae ka sak e naw rawkphainae nahoehmaw.
Ba masifa ba ne domin mugaye, hallaka kuma ga waɗanda suka yi ba daidai ba?
4 Ama ni ka lamthung hah a hmu teh, ka khokhnuk pueng hai be a touk nahoehmaw.
Bai ga hanyoyina ba ne bai ƙirga kowace takawata ba?
5 Kalan hoeh e lah ka hring pawiteh, hoeh pawiteh, dumyennae hoi ka khok a hue rang pawiteh,
“In da na yi tafiya cikin rashin gaskiya ko kuma ƙafata ta yi sauri zuwa yin ƙarya,
6 Kânging e yawcu khingnae hoi na khing haw, Cathut ni ka lannae hah a panue thai han.
Bari Allah yă auna a kan ma’auni na gaskiya zai kuma san cewa ni marar laifi ne.
7 Ka pahni ni lamthung phen boipawiteh, ka mit hoi ka hmu e patetlah lungthin ka tawn pawiteh, ka kut dawk ka tamang e kâbet pawiteh,
In takawata ta kauce daga hanya, in zuciyata ta bi abin da idanuna ke so, ko kuma in hannuwana suna da laifi;
8 Cati na tu sak haw, ayâ louk ni cat naseh, ka a hane be phawng naseh.
bari waɗansu su ci abin da na shuka, kuma bari a tuge amfanin gonata.
9 Napui ni ka lungthin na pasawt payon pawiteh, ka imri e takhang arulahoi ka tuet pawiteh,
“In sha’awar mace ya shiga mini zuciya, ko kuma na laɓe a ƙofar maƙwabcina,
10 ka yu ni ayâ hane cakang phawm naseh. Ayâ ni ipkhai naseh.
sai matata ta niƙa hatsin wani kuma waɗansu maza su kwana da ita.
11 Bangkongtetpawiteh, hot teh kathoute lah awm vaiteh, lawkcengnae koe tâcokhai hanelah kamcu e payonnae lah ao han.
Gama wannan zai zama abin kunya, zunubin da za a yi shari’a a kai.
12 Bangkongtetpawiteh, raphoe hanelah hmai ni a kak e lah ao han, Ka tawn e abuemlah be kahmat e lah ao han.
Wuta ce take ƙuna har ta hallakar; za tă cinye saiwar abin da na shuka ƙurmus.
13 Ka sannu sanpanaw ni kai koe a phuenang awh navah, noutna laipalah kaawm pawiteh,
“In da na danne wa bayina maza da mata hakkinsu, sa’ad da suke da damuwa da ni,
14 BAWIPA a thaw torei teh, kai ni bangmaw ka sak han. Na toun navah bangtelamaw ka pato han.
me zan yi lokacin da Allah ya tuhume ni? Me zan ce lokacin da ya tambaye ni?
15 Von thung vah kai ka sak e ni, ahnimouh hai sak hoehnamaw, ama ni manu e von thung rei na sak hoehnamaw.
Shi wanda ya yi ni a cikin uwata ba shi ne ya yi su ba? Ba shi ne ya yi mu a cikin uwayenmu ba?
16 Karoedengnaw, e a ngainae hah poe laipalah kaawm pawiteh, lahmainaw lung ka pout sak pawiteh,
“In na hana wa matalauta abin da suke so, ko kuma in sa idanun gwauruwa su yi nauyi don kuka,
17 naranaw hah canei hane rei laipalah, kama dueng ouk ka cat pawiteh,
in na ajiye burodina don kaina kaɗai, ban kuwa ba wa marayu abinci sa’ad da suke jin yunwa,
18 Hateiteh, ahni hah ka nawca hoi a na pa patetlah ka okhai, anu e von thung hoi lahmai patetlah ka khetyawt toe.
amma tun suna tasowa na lura da su, kamar yadda mahaifi zai lura da ɗa, kuma tun da aka haife ni ina lura da gwauruwa.
19 Tami bangpatet hai hnicu laipalah kadout e hoi, tami karoedengnaw kâkhu han ka tawn hoeh e ka hmawt boipawiteh,
In da na ga wani yana mutuwa don rashin sutura, ko wani mai bukata da ba shi da riga,
20 A lungthin hoi kai yawhawi na poe hoeh teh, ka tumuen hoi phu ka bet sak hoehpawiteh,
kuma zuciyarsa ba tă gode mini ba don na yi masa sutura da gashin tumakina,
21 longkha koe e kabawpnae ka hmu torei teh, naranaw taranlahoi ka kut ka dâw pawiteh,
in na ɗaga hannuna don in cuci maraya, domin na san in na faɗa za a ji ni a wurin masu shari’a,
22 ka kut heh ka loung dawk hoi kârakhing naseh, ka lounghrunaw hah kâkhoe naseh.
bari hannuna yă guntule daga kafaɗata, bari yă tsinke daga inda aka haɗa shi.
23 Bangkongtetpawiteh, Cathut koehoi rawkphainae teh, kai hanelah taki a tho poung, bangkongtetpawiteh, a lentoenae teh ka khang thai mahoeh.
Gama ina jin tsoron hallaka daga Allah, kuma domin tsoron ɗaukakarsa ba zan iya yin waɗannan abubuwa ba.
24 Sui hah ngaihawinae hoi ka sak teh, nang teh ka lungmawngnae doeh, telah suikathoung koe ka dei boipawiteh,
“In na dogara ga zinariya ko kuma na ce wa zallan zinariya, ‘Gare ki nake dogara,’
25 ka kut hoi ka tawk e ni moikapap a hmu teh, ka tawntanae a len poung dawkvah, lunghawinae ka tawn boipawiteh,
in na yi fahariya don yawan dukiyata, arzikin da hannuwana suka samu.
26 kanî a sei torei ka pouk teh, a angnae hoi ka cet e thapa hah a lawkpui lah ka pouk teh,
In na dubi rana cikin haskenta, ko kuma wata yana tafiyarsa,
27 hottelah ka lungthin hah arulahoi a pasawt teh, ka pahni ni ka kut pahnuem pawiteh,
zuciyata ta jarrabtu gare su a ɓoye, hannuna kuma ya sumbace su.
28 het haiyah lawkcengnae hmuen koe phakhai han kamcu e payonnae doeh. Bangkongtetpawiteh, lathueng la kaawm e Cathut hah pahnawt e lah ao.
Waɗannan ma za su zama zunubin da za a shari’anta ke nan don zai zama na yi wa Allah na sama rashin aminci.
29 Ka hmuhma e lathueng vah, rawkphainae a pha navah, ka lunghawi teh, a lathueng vah kathout e ka hmu navah, kai kâoup pawiteh,
“In na yi murna domin mugun abu ya faru da maƙiyina; ko kuma domin wahala ta same shi,
30 Ka pahni ni yonnae dawk thoseh, a hringnae hah thoebo hane kâpoe hanelah ka pasoung hoeh e thoseh,
ban bar bakina yă yi zunubi ta wurin la’anta shi ba,
31 Lukkareiim dawk taminaw ni a teng vah kaawm e apimaw von ka hlam e kaawm boi,
in mutanen gidana ba su taɓa cewa, ‘Wane ne bai ƙoshi da naman Ayuba ba?’
32 Hateiteh, imyin ni lam vah roe boi hoeh, Bangkongtetpawiteh, kahlawng ka cet naw hanelah ka im vah tho ouk ka paawng pouh.
Ba baƙon da ya taɓa kwana a titi, gama koyaushe ƙofata tana buɗe domin matafiya,
33 Adam patetlah kâtapoenae hah ka ramuk teh, ka payonpakainae hah ka lungtabue thung ka hrawk pawiteh,
in na ɓoye zunubina yadda mutane suke yi, ta wurin ɓoye laifina a cikin zuciyata,
34 Tamimaya a pap poung dawkvah, ka taki teh ka imthungnaw dudamnae ka taki kecu dawkvah, duem ka o e hoi alawilah tâco thai hoeh e lah kaawm pawiteh,
domin ina tsoron taron mutane kuma ina tsoron wulaƙancin da dangina za su yi mini, sai na yi shiru kuma ban fita waje ba.
35 Oe, kapanuekkhaikung buet tabang awm haw pawiteh, khenhaw! hetteh kaie kutnout doeh, Athakasaipounge ni, na pato haw pawiteh, kai na katarannaw ni cauk dawk thut haw pawiteh,
(“Kash, da ina da wanda zai ji ni! Na sa hannu ga abin da na faɗa don kāre kaina, bari Maɗaukaki yă amsa mini; bari mai tuhumata da laifi yă yi ƙarata a rubuce.
36 Ka loung dawk hoi roeroe ka sin vaiteh, bawilukhung patetlah ka kâmuk han ei.
Ba shakka sai in ɗora a kafaɗata, zan aza a kaina kamar rawani.
37 Ka khokhnuknaw pueng hai ama koe ka pâpho han, bawi patetlah ama teh ka hnai han ei.
Zan ba shi lissafin duk abin da na taɓa yi; zan zo gabansa kamar ɗan sarki.)
38 Ka ram ni kai taranlahoi a hram teh, laikawk kongnaw ni cungtalah khui awh pawiteh,
“In ƙasata tana kuka da ni kunyoyinta duk sun cika da hawaye,
39 aphu poe laipalah a pawnaw hah ka ca teh, katawnkungnaw hringnae sung sak e lah kaawm boipawiteh,
in na kwashe amfaninta ban biya ba ko kuma na kashe masu ita,
40 hottelah cang yueng lah pâkhing paw naseh, Catun yueng lah phovainaw paw naseh telah a ti, Job e lawk a pâpout toe.
bari ƙaya ta fito a maimakon alkama ciyawa kuma a maimakon sha’ir.” Maganar Ayuba ta ƙare.