< Job 2 >
1 Cathut e capanaw BAWIPA e hmalah a tâconae hnin bout a pha toteh, Setan hai BAWIPA e hmalah kamnue van hanlah ahnimouh koe a tho van.
Wata rana kuma mala’iku suka sāke kawo kansu gaban Ubangiji, sai Shaiɗan shi ma ya zo tare da su yă nuna kansa a gabansa.
2 BAWIPA ni Setan teh nâ lahoi maw na tho atipouh. Setan ni BAWIPA a pathungnae teh, talai van ka kâhei teh, ka kumluennae koehoi, atipouh.
Sai Ubangiji ya ce wa Shaiɗan, “Daga ina ka fito?” Shaiɗan ya amsa wa Ubangiji ya ce, “Daga yawo a duniya ina kai da kawowa a cikinta.”
3 BAWIPA ni Setan koevah, ka san Job heh na pouk boimaw. Ahni patetlae toun han kaawm hoeh e, tamikalan, Cathut ka taket e hoi, kahawihoehe lamthung ka roun e, apihai awm hoeh. Bang hoeh e dawk na ka raphoe nakunghai ama min la doeh poe awm ti atipouh.
Sai Ubangiji ya ce wa Shaiɗan, “Ko ka ga bawana Ayuba? A cikin duniya babu wani kamar sa; shi marar laifi ne, adali kuma, mutum ne mai tsoron Allah ba ruwansa da mugunta. Kuma har yanzu bai fasa zama mai aminci ba duk da wahalar da ka sa na bari ka ba shi ba tare da wani dalili ba.”
4 Setan ni BAWIPA hah a pathung teh, vuen hanlah vuen lah doeh ao, tami ni a tawnta e pueng hah a hring nahanelah a kâpasoung yawkaw han.
Shaiɗan ya amsa ya ce, “Fata don fata! Mutum zai iya rabuwa da duk abin da yake da shi domin ransa.
5 Hateiteh, atu na kut pho nateh, a hru hoi atak tek pouh haw, na hmaitung vah na pahnawt han doeh atipouh.
Ka ɗan taɓa lafiyar jikinsa ka gani ba shakka zai la’anta ka kana ji kana gani.”
6 BAWIPA ni Setan koe, khenhaw! ahni teh na kut dawk ao. Hateiteh a hringnae hah pâhlung atipouh.
Ubangiji ya ce wa Shaiɗan, “To, shi ke nan, duk abin da yake da shi yana hannunka, amma kada ka taɓa shi, shi kansa.”
7 Setan teh BAWIPA e hmaitung hoi a tâco teh, Job hah a khok koehoi a lû totouh, ka patawpoung e moihna hoi a kawi sak.
Sai Shaiɗan ya bar Ubangiji, ya je ya sa wa Ayuba ƙuraje masu zafi a jikinsa daga tafin ƙafafunsa har zuwa kansa.
8 A kâkoe nahanelah Job ni ampaikei hah a la teh hraba dawk a tahung.
Sai Ayuba ya ɗauki kaskon tukunya yana ta sosa ƙurajen da shi, yayinda yake zaune cikin toka.
9 A yu ni, na lannae hah pou na kuet han rah maw. Na Cathut hah thoebo nateh, dout lawih atipouh.
Matarsa ta ce masa, “Har yanzu kana nan da amincinka? Ka la’anta Allah ka mutu!”
10 Hateiteh ahni ni napui koe, ka pathu e napui ni lawk a dei e patetlah na dei. Bangtelamaw Cathut koehoi hawinae ka hmu katang teh, thoenae hai hmawt mahoeh maw, telah atipouh. Hete hno pueng dawk Job ni apâhni dawk hoi yonnae dei hoeh.
Ya amsa ya ce, “Kina magana kamar wawiya. Alheri kaɗai za mu dinga samu daga Allah ban da wahala?” A cikin wannan duka Ayuba bai yi zunubi ba cikin maganarsa.
11 Job e a hui kathum touh ni, het patet e hawihoehnae ni a pha sin e a thai awh torei teh, amamouh aonae koehoi lengkaleng a tho awh. Teman tami Eliphaz Shuhi tami Bildad hoi, Naamath tami Zophar, bangkongtetpawiteh, ahni lungpahawi hane, lungmawng sak hanelah a kamkhueng awh teh a kâpan awh.
Lokacin da abokan Ayuba su uku wato, Elifaz mutumin Teman, Bildad mutumin Shuwa, da Zofar mutumin Na’ama suka ji wahalar da ta auka wa Ayuba, sai suka shirya suka bar gidajensu suka je don su ta’azantar da shi.
12 Ahnimouh ni ahlanae koehoi Job hah a khet awh navah, nout thai awh hoeh. Kacaipounglah a ka awh teh, khohnanaw hah vekvek a ravei awh teh, a lûnaw dawk vaiphu a kâphuen awh.
Sa’ad da suka gan shi daga nesa, da ƙyar suka gane shi; sai suka fara kuka da ƙarfi, suka yayyaga tufafinsu suka zuba toka a kawunansu,
13 Hottelah hnin sari touh hoi rum sari touh thung talai dawk a tahungkhai awh teh, apinihai ahni koe lawk kam touh hai dei awh hoeh. Bangkongtetpawiteh, a lungmathoe poung tie hah a panue awh.
sai suka zauna da shi a ƙasa har kwana bakwai. Ba wanda ya ce masa kome, don sun ga tsananin wahalar da yake ciki.