< Job 10 >
1 Kamae ka hringnae ka panuet. Ka phuenangnae ka pâpho ngala han. Ka hringnae a rek hoi lawk ka dei han.
“Na gaji da rayuwa; saboda haka bari in faɗi zuciyata gabagadi yadda raina yake jin ba daɗi.
2 Cathut koe yon na pen hanh, bangdawkmaw na taran, na hmawt sak haw, telah ka ti han.
Zan ce wa Allah, kada ka hukunta ni, amma ka gaya mini laifin da na yi maka.
3 Tami repcoungroe lahoi na kutsak tami hah dudam teh, tamikathoutnaw khokhang e hnâbokhaie heh, ahawi telah na pouk maw.
Kana jin daɗin ba ni wahala, don me ka yashe ni, abin da ka halitta da hannunka, yayinda kake murmushi game da shirye-shiryen mugaye?
4 Takthai e mit maw na tawn, tami ni a hmu e patetlah maw na hmu van maw.
Idanunka irin na mutum ne? Kana gani yadda mutum yake gani ne?
5 Namae hninnaw hai tami e hnin patetlah maw ao. Namae kumnaw teh, tami e hnin patetlah maw ao.
Kwanakinka kamar na mutane ne, ko shekarunka kamar na mutane ne
6 tamikathout lah ka ohoehnae hah na panue eiteh, na kut dawk hoi ka rungngang thai e awm hoeh tie hah na panue nahlangva,
da za ka neme ni da laifi ka hukunta ni?
7 Ka payonpakai e naw hah na tawng teh, ka yonnae hah na pâphue.
Ko da yake ka san ba ni da laifi, kuma ba wanda zai iya cetona daga hannunka.
8 Namae na kut hoi na sak teh, ka kuepcingcalah na pathoup. Hateiteh, namae kut ni bout na raphoe.
“Da hannuwanka ka ƙera ni, kai ka halicce ni. Yanzu kuma kai za ka juya ka hallaka ni?
9 Nama ni talai e na sak tie hah na pahnim hoeh nahan ka kâhei, vaiphu lah maw bout na coung sak han.
Ka tuna cewa ka mulmula ni kamar yumɓu. Yanzu za ka mai da ni in zama ƙura kuma?
10 Nama ni sanutui patetlah na rabawk teh, sanutui kamkak patetlah na pahlawm nahoehmaw.
Ba kai ka zuba ni kamar madara ba, na daskare kamar cuku.
11 Nama ni ka vuen hoi takthai na ramuk. Ka hru hoi ka tharui hoi na caksak nahoehmaw.
Ka rufe ni da tsoka da fata, ka harhaɗa ni da ƙasusuwa da jijiyoyi?
12 Nama ni ka hringnae hoi pahrennae na poe teh, na khetyawtnae ni ka muitha teh a lungmawng sak.
Ka ba ni rai ka kuma yi mini alheri, kuma cikin tanadinka ka kula da ruhuna.
13 Hete hnonaw heh na lungthin thung vah na hro teh, namae thung vah ao tie hah ka panue.
“Amma wannan shi ne abin da ka ɓoye a zuciyarka, na kuma san abin da yake cikin zuciyarka ke nan.
14 Ka yon pawiteh nama ni na panue han. Ka payonpakai e dawk hoi na hlout sak hoeh.
In na yi zunubi kana kallo na kuma ba za ka fasa ba ni horo ba don laifin da na yi.
15 Tamikathout lah kaawm pawiteh, yawthoe lah ka o han, tamikalan lah ka o nakunghai, minhmai kahawi kahmawt thai mahoeh. Kayayeirai hoi runae hoi kakawi e la ka o.
Idan ina da laifi, kaitona! Ko da ba ni da laifi, ba zan iya ɗaga fuskata ba, gama kunya ta ishe ni duk ɓacin rai ya ishe ni.
16 Ka kâoup pawiteh, ka matheng e Sendek patetlah, hmâ na ca sak. Kai taranlahoi takikathopounge bout na kamnue sak.
In na ɗaga kaina, za ka neme ni kamar zaki ka sāke nuna al’ajabin ikonka a kaina.
17 Kai na ka taran hane ka panuekkhaie patuen patuen na tha teh, kai dawk na lungkuephoehnae na pung sak. Dumyennae hoi tarantuknae hah, kai koe pou ao.
Kana sāke kawo sababbin waɗanda za su ba da shaida a kaina kana ƙara haushinka a kaina; kana ƙara kawo mini hari.
18 Bangdawkmaw camo im dawk hoi na tâcosak. Oe apinihai na hmawt laipalah kadout boi pawiteh;
“Me ya sa ka fito da ni daga cikin uwata? Da ma na mutu kafin a haife ni.
19 Kaawmhoehe patetlah ka o han ei, Camo im thung hoi phuen lah ceikhai lah ka o han ei.
Da ma ba a halicce ni ba, da na mutu tun daga cikin cikin uwata na wuce zuwa kabari!
20 Ka hninnaw heh, ka younca e nahoehmaw. Ka cei vaiteh bout ka ban thai hoeh nahanlah, duenae tâhlip hoi hmonae ram dawk ka cei hoehnahlan vah.
’Yan kwanakina ba su kusa ƙarewa ba ne? Ka rabu da ni don in ɗan samu sukuni na ɗan lokaci
21 Lungmawngnae dawngdeng hai ka hmu nahanelah, ka kâhat pawiteh, ka mahmawk na awm sak awh.
kafin in koma inda na fito, ƙasa mai duhu da inuwa sosai,
22 Ama lungpouk ka hmawt e, kingkahmawt e ram, duenae tâhlip patetlah, banghai ka awmhoeh e, angnae hai hmonae patetlah a onae hmuen koe, telah ati.
zuwa ƙasa mai duhun gaske, da inuwa da hargitsi, inda haske yake kamar duhu.”