< Job 1 >

1 Uz ram dawk tami buet touh ao teh, a min teh Job doeh. Ahni teh toun hane awm hoeh, tamikalan, Cathut ka taket e, kahawihoehe lamthung ka roun e lah ao.
A ƙasar Uz akwai wani mutum mai suna Ayuba. Mutum ne marar laifi kuma mai adalci; yana tsoron Allah, ba ruwansa da mugunta.
2 Capa 7 touh hoi canu 3 touh a tawn.
Yana da’ya’ya maza bakwai da’yan mata uku,
3 A tawn e naw teh, tu 7,000, kalauk 3,000, maitotan 500, lamanu 500, hoi a sannaw moikapap a tawn. Ahni teh Kanîtholae taminaw pueng hlak tami ka lentoe poung e lah ao.
yana da tumaki dubu bakwai, raƙuma dubu uku, shanu ɗari biyar, da jakuna ɗari biyar, yana kuma da masu yi masa aiki da yawa. A ƙasar Gabas ba wani kamar sa.
4 A capanaw ni kum tangkuem amamae a khenae pawi a sak awh navah, amamae im dawk bu canae pawi a sak awh teh a kamkhueng awh navah, a tawncanunaw ka 3, touh hai canei hanelah ouk a coun.
’Ya’yansa maza sukan yi biki a gidajensu, wannan yă yi yă ba wancan, sai su kira’yan’uwansu mata ukun su ci, su sha tare.
5 Hottelah bu canae pawi abaw hnukkhu vah, Job ni a kaw awh teh, ouk a kamkhueng sak awh. Amom a thaw teh ahnimae milu kuep lah hmaisawi thuengnae sathei ouk a poe. Bangkongtetpawiteh Job ni ka capanaw ni yonnae sak awh vaiteh, a lungthin hoi Cathut hah pahnawt awh langvaih telah ati. Hottelah, Job ni pou a sak.
Bayan lokacin bikin ya wuce, sai Ayuba yă aika su zo don yă tsarkake su. Tun da sassafe zai miƙa hadaya ta ƙonawa domin kowannensu, don yana tunani cewa, “Mai yiwuwa’ya’yana sun yi wa Allah zunubi, ko sun la’anta shi a cikin zuciyarsu.” Haka Ayuba ya saba yi.
6 Cathut e capanaw BAWIPA e hmalah tâconae hnin a pha torei teh, Setan hai ahnimouh koe a tho van.
Wata rana mala’iku suka kawo kansu gaban Ubangiji, Shaiɗan shi ma ya zo tare da su.
7 BAWIPA ni Setan koe nâ lahoi maw na tho atipouh. Setan ni BAWIPA talai van ka kâhei teh ka kumluennae koehoi, atipouh.
Ubangiji ya ce wa Shaiɗan, “Daga ina ka fito?” Shaiɗan ya amsa wa Ubangiji ya ce, “Daga yawo a duniya ina kai da kawowa a cikinta.”
8 BAWIPA ni Setan koe ka san Job he na pouk boimaw. Talai van dawk ahni patetlae toun han kaawm hoeh e, tamikalan Cathut ka taket e hoi, kahawihoehe lamthung ka roun e awm hoeh, telah atipouh.
Sai Ubangiji ya ce wa Shaiɗan, “Ko ka ga bawana Ayuba? A cikin duniya babu wani kamar sa; shi marar laifi ne, adali kuma, mutum ne mai tsoron Allah, ba ruwansa da mugunta.”
9 Setan ni BAWIPA a pathungnae teh, Job ni Cathut hah a khuekhaw awm laipalah maw a taki.
Sai Shaiɗan ya amsa ya ce, “Haka kawai Ayuba yake tsoron Allah?
10 Ahni teh a imthung hoi, a tawn e naw pueng hoi, a tengpam pueng pet na kalup teh, a kut hoi a tawk e naw pueng hah yawhawi na poe teh, na kamphung sak nahoehmaw.
Ba ka kāre shi da iyalinsa gaba ɗaya da duk mallakarsa ba? Ka Albarkaci ayyukan hannunsa yadda dabbobinsa duk sun cika ko’ina.
11 Atuvah na kut pho nateh a tawn e hnonaw pueng hah tek pouh haw, na hmaitung roeroe vah nama tang na pahnawt han doeh atipouh.
Ka ɗan miƙa hannunka ka raba shi da duk abin da yake da shi, ba shakka zai la’anta ka kana ji, kana gani.”
12 BAWIPA ni, Setan koe, khenhaw! a tawn e naw pueng teh, nange na kut dawk ao. Ama teh tek hanh atipouh. Hahoi Setan teh BAWIPA koehoi a tâco.
Ubangiji ya ce wa Shaiɗan, “To, shi ke nan, duk abin da yake da shi yana hannunka, amma kada ka taɓa shi, shi kansa.” Sai Shaiɗan ya bar Ubangiji.
13 Hnin touh hnin teh, a canu hoi a capanaw teh, a hmau kacue im dawkvah a ca awh teh misurtui a nei awh lahun nah,
Wata rana lokacin da’ya’yan Ayuba suke cikin biki a gidan babban ɗansa,
14 Job koe patoune buet touh a yawng teh, maitotannaw talai a kanawk awh lahun nah, lanaw hai ateng a pâ awh lahun navah,
sai ɗan aika ya zo wurin Ayuba ya ce masa, “Shanu suna huɗa, jakuna kuma suna kiwo nan kusa,
15 Sheba taminaw ni na tuk awh teh, koung a la awh toe na sannaw hah tahloi hoi a thei awh teh, kai buet touh dueng doeh, nang koe dei hanelah ka hlout atipouh.
sai Sabenawa suka auka musu suka kwashe su suka tafi, suka karkashe masu yi maka aiki duka, ni kaɗai na tsira na zo in gaya maka!”
16 A dei lahun nah tami alouke bout a tho. Kalvan hoi Cathut e hmai a bo teh, tu hoi na sannaw hah koung a kak teh be a kahma toe. Kai buet touh dueng doeh nang koe dei hanelah ka hlout e lah ka o atipouh.
Yana cikin magana sai ga wani ɗan aika ya zo ya ce, “Wutar Allah ta sauko daga sama ta ƙona dukan tumaki da masu lura da su, wato, bayinka, ni kaɗai na tsira na zo in gaya maka!”
17 A dei lahun nah tami alouke bout a tho. Khaldean taminaw ahu kathum touh lah ao awh teh, kalauknaw hah koung na lawp awh, na sannaw hai tahloi hoi be a thei awh. Kai buet touh dueng doeh nang koe dei hanelah ka hlout atipouh.
Yana cikin magana sai ga wani ɗan aika ya zo ya ce, “Ƙungiyoyin mahara uku na Kaldiyawa sun auka wa raƙumanka sun kwashe su duka, suka kuma karkashe masu yi maka aiki, ni kaɗai ne na tsira na zo in gaya maka!”
18 A dei lahun nah tami alouke bout a tho. Na canu hoi na capanaw ni, a hmau kacuepoung e im vah a ca awh teh misurtui a nei awh lahun navah,
Yana cikin magana, sai ga wani ɗan aika ya zo ya ce, “’Ya’yanka maza da mata suna biki, suna ci suna sha a gidan babban ɗanka,
19 Khenhaw! kahrawng lahoi kahlî katang poung e a tho teh, imnaw hah a hmang teh, thoundoun, tanglanaw hah koung a ratet teh koung a due. Kai buet touh dueng doeh nang koe dei hanelah ka hlout atipouh.
sai wata iska mai ƙarfi daga hamada ta auka ta rushe gidan, gidan kuwa ya fāɗi a kan’ya’yanka ya kashe su, ni kaɗai na tsira na zo in gaya maka!”
20 Hahoi Job ni a thaw teh, ahni a ravei, a lû luengpalueng lah a ngaw teh, talai dawk a tabo teh a bawk.
Da jin haka sai Ayuba ya tashi ya yayyaga tufafin jikinsa, ya aske kansa. Ya fāɗi a ƙasa ya yi sujada
21 Anu e von thung hoi tak caici lah ka tâco teh, tak caici lah bout ka ban han. BAWIPA ni na poe teh BAWIPA ni bout a la. BAWIPA min teh pholennae awm seh telah a ti.
ya ce, “Tsirara na fito daga cikin mahaifiyata, tsirara kuma zan koma. Ubangiji ya bayar, Ubangiji kuma ya karɓa; yabo ya tabbata ga Ubangiji.”
22 Hetnaw dawkvah Job ni yonnae sak laipalah Cathut yonpennae tawn hoeh.
Cikin wannan duka Ayuba bai yi wa Allah zunubi ta wurin ba shi laifi ba.

< Job 1 >